< Mattiyu 1 >

1 Tarihin da aka rubuta game da asalin Yesu Kiristi ɗan Dawuda, ɗan Ibrahim.
Abalahama biga, jakobo biga, JESU kiristu yajanba yela n ne:
2 Ibrahim ya haifi Ishaku, Ishaku ya haifi Yaƙub, Yaƙub ya haifi Yahuda da’yan’uwansa,
Abalahama mali Isaka; Isaka ń mali Jakobo; Jakobo ń mali Juda yeni o ninjaba;
3 Yahuda ya haifi Ferez da Zera, waɗanda Tamar ce mahaifiyarsu; Ferez ya haifi Hezron, Hezron ya haifi Ram,
Juda bo taa Tamaar, ki mali Fares yeni Saara; Fares ń mali Esrom; Esrom ń mali Aram;
4 Ram ya haifi Amminadab, Amminadab ya haifi Nashon, Nashon ya haifi Salmon,
Aram ń mali Aminadab; Aminadab ń mali Naasɔn; Naasɔn ń mali Salmɔn;
5 Salmon ya haifi Bowaz, wanda Rahab ce mahaifiyarsa, Bowaz ya haifi Obed, wanda Rut ce mahaifiyarsa, Obed ya haifi Yesse,
Salmɔn ń taa Rahab, ki mali Bɔas; Bɔas ń taa Rut ki mali Obed;
6 Yesse kuwa ya haifi Sarki Dawuda. Dawuda ya haifi Solomon, wanda matar Uriya ce mahaifiyarsa.
Obed ń mali Isayi; Isayi ń mali Dafid; O badciamo Dafid ń taa Uri denpua, ki mali Salomɔn;
7 Solomon ya haifi Rehobowam, Rehobowam ya haifi Abiya, Abiya ya haifi Asa,
Salomɔn ń mali Robuam; Robuam ń mali Abia; Abiya ń mali Asa;
8 Asa ya haifi Yehoshafat, Yehoshafat ya haifi Yehoram, Yehoram ya haifi Azariya,
Asa ń mali Josafat; Josafat ń mali Joram; Joram ń mali Osiyas;
9 Azariya ya haifi Yotam, Yotam ya haifi Ahaz, Ahaz ya haifi Hezekiya,
Osiyas ń mali Juatam; Juatam ń mali Ahas; Ahas ń mali Esekihas;
10 Hezekiya ya haifi Manasse, Manasse ya haifi Amon, Amon ya haifi Yosiya,
Esekihas ń mali Manase; Manase ń mali Amɔn; Amɔn ń mali Josias;
11 Yosiya kuma ya haifi Yekoniya da’yan’uwansa a lokacin da aka kwashe su zuwa bauta a Babilon.
Josias ń mali Jekonias yeni o ninjaba, ban cuo ba ya yogu ki gede yeni ba Babilɔni, ti yonbidi.
12 Bayan an kwashe su zuwa bauta a Babilon. Yekoniya ya haifi Sheyaltiyel, Sheyaltiyel ya haifi Zerubbabel,
Babiloni yonbdi ń pendi, ke Jekonias mali Salatiel; Salatiel ń mali Sorobabel;
13 Zerubbabel ya haifi Abiyud, Abiyud ya haifi Eliyakim, Eliyakim ya haifi Azor,
Sorobabel ń mali Abiyud; Abiyud ń mali Eliakim; Eliakim ń mali Asɔar;
14 Azor ya haifi Zadok, Zadok ya haifi Akim, Akim kuma ya haifi Eliyud,
Asɔar ń mali Sadɔk; Sadɔk ń mali Akim; Akim ń mali Eliyud.
15 Eliyud ya haifi Eleyazar, Eleyazar ya haifi Mattan, Mattan ya haifi Yaƙub,
Eliyud ń mali Eleyasaar; Eleyasaar ń mali Matan; Matan ń mali Jakob;
16 Yaƙub ya haifi Yusuf, mijin Maryamu, wadda ta haifi Yesu, wanda ake kira Kiristi.
Jakob ń mali Josef, Maari calo, Maari, yua n mali Jesu, ban yi yua kiristu.
17 Ta haka akwai zuriya goma sha huɗu ke nan duka-duka daga lokacin Ibrahim zuwa lokacin Dawuda, goma sha huɗu kuma daga Dawuda zuwa bauta a Babilon, goma sha huɗu kuma daga bauta a Babilon zuwa Kiristi.
Lan wani, lan cili Abalahama, ki tuoni Dafiid, li tie piiga n nifiima na, lan taa Dafiid ki tuoni Babiloni yonbidi, li mo tie piiga n nifiima na, ki taa Babiloni yonbdi hali kiristu li mo tie piiga n nifiima na.
18 Ga yadda haihuwar Yesu Kiristi ta kasance. An yi alkawarin auren mahaifiyarsa Maryamu, ga Yusuf. Amma tun kafin su zama miji da mata, sai aka tarar Maryamu tana da ciki, ta wurin Ruhu Mai Tsarki.
Jesu kiristu ń mali maama n ne. Maari, o naá bo tie Josef cikpenga i, ki punbi U Tienu Foŋanma paalu po, ke bi dá ki taani yeni bi yaba (ki dá ki kuni ti cikpendi)
19 Yusuf mijinta, da yake shi mai adalci ne, bai so yă ba ta kunya, yă tone mata asiri a fili ba, sai ya yi tunani yă sake ta a ɓoye.
O calo, Josef ń bo tie nitegnka, kaa bua ke o fiagi o yeni, o den jagi ke wan wuoni, ki yie o ŋasiili nni.
20 Amma yana cikin wannan tunani, sai wani mala’ikan Ubangiji ya bayyana masa cikin mafarki ya ce, “Yusuf ɗan Dawuda, kada ka ji tsoron ɗaukan Maryamu zuwa gidanka a matsayin matarka, gama cikin nan nata, daga wurin Ruhu Mai Tsarki ne.
Wan taa lan ya maalma yeni, O Diedo maleki ń legdi o po ti dangdi nni, ki maadi o: Dafiid bijua Josef, da jie yeni ŋan kuani a denpua Maari kelima, wan punbi ya biga ne ñani U Tienu Foŋanma kani i.
21 Za tă haifi ɗa, za ka kuma sa masa suna Yesu, gama shi ne zai ceci mutanensa daga zunubansu.”
O ba mali bonjaga, ŋan yini o Jesu; wani n ba faabi o buolu u tuonbiidi po.
22 Duk wannan ya faru ne, don a cika abin da Ubangiji ya faɗi ta bakin annabin cewa,
Ne kuli tieni ke O Diedo ń bo cedi ke bi sawalpuaba tuodi ki waani yaali ń tieni ki dudi:
23 “Ga shi budurwa za tă yi ciki, za tă haifi ɗa, kuma za a kira shi Immanuwel” (wanda yake nufin “Allah tare da mu”).
I ba la powandiali (ya jifaano dá ki bani ja) ba punbi, ki mali bonjaga, ban yini o Emanuyel, li niima nni tie U Tienu ye yeni ti.
24 Da Yusuf ya farka daga barci, sai ya bi umarnin mala’ikan Ubangiji, ya ɗauki Maryamu zuwa gida a matsayin matarsa.
Josef ń den findi, o den tieni nani O Diedo maleki ń waani o yaala, o den ga o denpua ke bi taani ki ye.
25 Amma bai kwana da ita ba, sai bayan da ta haifi ɗan. Ya kuwa sa masa suna Yesu.
Ama, o den ki taani yeni o hali ke o ban mali bonjaga ke o yini o Jesu.

< Mattiyu 1 >