< Mattiyu 1 >

1 Tarihin da aka rubuta game da asalin Yesu Kiristi ɗan Dawuda, ɗan Ibrahim.
Dawite na, Abrame na gidida Yesus Kristosa yeletetha zarkey hayssappe kaalizayssa
2 Ibrahim ya haifi Ishaku, Ishaku ya haifi Yaƙub, Yaƙub ya haifi Yahuda da’yan’uwansa,
Abiramey Yisaqa yelides. Yisaqay Yaqoobe yelides. Yaqobey Yudane iza ishata yelides.
3 Yahuda ya haifi Ferez da Zera, waɗanda Tamar ce mahaifiyarsu; Ferez ya haifi Hezron, Hezron ya haifi Ram,
Yuday Timarippe Faresane Zara yelides. Faresy Asrome yelides. Asromey Arame yelides.
4 Ram ya haifi Amminadab, Amminadab ya haifi Nashon, Nashon ya haifi Salmon,
Aramey Aminadabe yelides. Aminadabey Ne7asone Yelides. Ne7asoney Selimone yelides.
5 Salmon ya haifi Bowaz, wanda Rahab ce mahaifiyarsa, Bowaz ya haifi Obed, wanda Rut ce mahaifiyarsa, Obed ya haifi Yesse,
Selimoney Bo7eze Ere7abippe yelides. Bo7ezey Urutippe Iyobede yelides. Iyobedey Iseye yelides.
6 Yesse kuwa ya haifi Sarki Dawuda. Dawuda ya haifi Solomon, wanda matar Uriya ce mahaifiyarsa.
Iseyey kawo Dawite yelides. Dawitey Oriyo machcheyfe Solomone yelides.
7 Solomon ya haifi Rehobowam, Rehobowam ya haifi Abiya, Abiya ya haifi Asa,
Solomoney Robi7ame yelides. Robi7amey Aabbiya yelides. Aabbiyaykka Aasafe yelides.
8 Asa ya haifi Yehoshafat, Yehoshafat ya haifi Yehoram, Yehoram ya haifi Azariya,
Asafey Yosafaxxe yelides. Yosafaxxey Iyorame yelides. Iyoramey Oziyane yelides.
9 Azariya ya haifi Yotam, Yotam ya haifi Ahaz, Ahaz ya haifi Hezekiya,
Oziyaney Iyoatamme yelides, Iyoatamey Akaze yelides, Akazey Hizqassa yelides.
10 Hezekiya ya haifi Manasse, Manasse ya haifi Amon, Amon ya haifi Yosiya,
Hizqassay Minasse yelides, Minassey Ammoxe yelides, Amoxxeykka Yosiyasa yelides.
11 Yosiya kuma ya haifi Yekoniya da’yan’uwansa a lokacin da aka kwashe su zuwa bauta a Babilon.
Yosiyasay Babiloone di7o layth Ikoniyanene iza ishata yelides.
12 Bayan an kwashe su zuwa bauta a Babilon. Yekoniya ya haifi Sheyaltiyel, Sheyaltiyel ya haifi Zerubbabel,
Babiloone di7oppe guye Ikkoniyaney Salatiyale yelides, Salatiyaleykka Zarubabele yelides,
13 Zerubbabel ya haifi Abiyud, Abiyud ya haifi Eliyakim, Eliyakim ya haifi Azor,
Zerubabeley Abiyodde yelides, Abiyodey Eliyaqqemme yelides, Eliyaqqemmey Azare yelides.
14 Azor ya haifi Zadok, Zadok ya haifi Akim, Akim kuma ya haifi Eliyud,
Azarey Sadeqqe yelides, Sadoqqey Akimme yelides, Akimeykka Eliyodde yelides,
15 Eliyud ya haifi Eleyazar, Eleyazar ya haifi Mattan, Mattan ya haifi Yaƙub,
Eliyodey Alazare Yelidess, Alazarey Matane yelides, Mataney Yaqqobbe yelides.
16 Yaƙub ya haifi Yusuf, mijin Maryamu, wadda ta haifi Yesu, wanda ake kira Kiristi.
Yaqoobeykka Kirstosa getetidaysa Yesusa yelida Maramo ekana gigisida Yosefo yelides.
17 Ta haka akwai zuriya goma sha huɗu ke nan duka-duka daga lokacin Ibrahim zuwa lokacin Dawuda, goma sha huɗu kuma daga Dawuda zuwa bauta a Babilon, goma sha huɗu kuma daga bauta a Babilon zuwa Kiristi.
Hesa gish Abirameppe yidi Dawite gakanas tamane oydu yeleteth, qasse Dawiteppe Babiloone di7o wode gakanas taammane oydu yeleteth, Babiloone di7oppe Kirstossa yeleteth gakanas tamane oydu yeleteth gidana.
18 Ga yadda haihuwar Yesu Kiristi ta kasance. An yi alkawarin auren mahaifiyarsa Maryamu, ga Yusuf. Amma tun kafin su zama miji da mata, sai aka tarar Maryamu tana da ciki, ta wurin Ruhu Mai Tsarki.
Yesus Kirstosa yeletetha tarikey hessa mala; iza ayeya Marama Yosefos gigista utada dishin izi izira gagonta dishin Xillo Ayanan qanthatada bistadus.
19 Yusuf mijinta, da yake shi mai adalci ne, bai so yă ba ta kunya, yă tone mata asiri a fili ba, sai ya yi tunani yă sake ta a ɓoye.
Izo gigisida Yosefoy xillo asa gidida gish Maramo asa sinthan qonce kesonta qotara aganas ba wozinara qachidess.
20 Amma yana cikin wannan tunani, sai wani mala’ikan Ubangiji ya bayyana masa cikin mafarki ya ce, “Yusuf ɗan Dawuda, kada ka ji tsoron ɗaukan Maryamu zuwa gidanka a matsayin matarka, gama cikin nan nata, daga wurin Ruhu Mai Tsarki ne.
Haysa izi qopishin Xossa kitanchay agumora izas qoncidi “Dawite na Yossefo ne gigisida Marama qanthatiday Xillo Ayanan gidida gish izo ne so efanas baboppa,
21 Za tă haifi ɗa, za ka kuma sa masa suna Yesu, gama shi ne zai ceci mutanensa daga zunubansu.”
Iza adde na yelana, izi asa nagarappe ashanade gidida gish iza sunth ne Yesusa ga sunthana” gidess.
22 Duk wannan ya faru ne, don a cika abin da Ubangiji ya faɗi ta bakin annabin cewa,
Godday nabe Isayasa dunan “hekko gela7oya qanthatana, atumanakka yelana, naza sunthaykka Amanu7ele getistana, hessa birshechikka (Xossi nunara) gusa getetidi xafetidaysi polistana mala haysi wurikka hanidess.”
23 “Ga shi budurwa za tă yi ciki, za tă haifi ɗa, kuma za a kira shi Immanuwel” (wanda yake nufin “Allah tare da mu”).
24 Da Yusuf ya farka daga barci, sai ya bi umarnin mala’ikan Ubangiji, ya ɗauki Maryamu zuwa gida a matsayin matarsa.
Yossefoykka dhiskkoppe begidi Goodda kitanchay iza azazida mala Maramo ba so efidess.
25 Amma bai kwana da ita ba, sai bayan da ta haifi ɗan. Ya kuwa sa masa suna Yesu.
Gido atin bada iza koyro naza yelana gakanas izo ekibeyna. Yeletida gutha naza suntha Yesusa gidess.

< Mattiyu 1 >