< Mattiyu 1 >

1 Tarihin da aka rubuta game da asalin Yesu Kiristi ɗan Dawuda, ɗan Ibrahim.
Abraham capa David, David capa Jesu Kri angzohhaih kawng Cabu loe hae tiah oh.
2 Ibrahim ya haifi Ishaku, Ishaku ya haifi Yaƙub, Yaƙub ya haifi Yahuda da’yan’uwansa,
Abraham mah Isak to sak; Isak mah Jakob to sak; Jakob mah Judah hoi nawkamyanawk to sak;
3 Yahuda ya haifi Ferez da Zera, waɗanda Tamar ce mahaifiyarsu; Ferez ya haifi Hezron, Hezron ya haifi Ram,
Judah mah Tamar khae hoiah Perez hoi Zerah to sak; Perez mah Hezron to sak; Hezron mah Ram to sak.
4 Ram ya haifi Amminadab, Amminadab ya haifi Nashon, Nashon ya haifi Salmon,
Ram mah Aminadab to sak; Aminadab mah Nashon to sak; Nashon mah Salmon to sak.
5 Salmon ya haifi Bowaz, wanda Rahab ce mahaifiyarsa, Bowaz ya haifi Obed, wanda Rut ce mahaifiyarsa, Obed ya haifi Yesse,
Salmon mah Rahab khae hoiah Boaz to sak; Boaz mah Ruth khae hoiah Obed to sak; Obed mah Jesse to sak.
6 Yesse kuwa ya haifi Sarki Dawuda. Dawuda ya haifi Solomon, wanda matar Uriya ce mahaifiyarsa.
Jesse mah David siangpahrang to sak; David siangpahrang mah Uriah ih zu khae hoiah Solomon to sak.
7 Solomon ya haifi Rehobowam, Rehobowam ya haifi Abiya, Abiya ya haifi Asa,
Solomon mah Rehoboam to sak; Rehoboam mah Abijah to sak; Abijah mah Asa to sak.
8 Asa ya haifi Yehoshafat, Yehoshafat ya haifi Yehoram, Yehoram ya haifi Azariya,
Asa mah Jehoshaphat to sak; Jehoshaphat mah Jehoram to sak; Jehoram mah Uzziah to sak;
9 Azariya ya haifi Yotam, Yotam ya haifi Ahaz, Ahaz ya haifi Hezekiya,
Uzziah mah Jotham to sak; Jotham mah Ahaz to sak; Ahaz mah Hezekiah to sak;
10 Hezekiya ya haifi Manasse, Manasse ya haifi Amon, Amon ya haifi Yosiya,
Hezekiah mah Manasseh to sak; Manasseh mah Amon to sak; Amon mah Josiah to sak;
11 Yosiya kuma ya haifi Yekoniya da’yan’uwansa a lokacin da aka kwashe su zuwa bauta a Babilon.
Babylon ah misong ah hoih o nathuem ah, Josiah mah Jekoniah hoi anih ih nawkamyanawk to sak:
12 Bayan an kwashe su zuwa bauta a Babilon. Yekoniya ya haifi Sheyaltiyel, Sheyaltiyel ya haifi Zerubbabel,
Babylon ah misong ah hoih o pacoengah Jekoniah mah Shealtiel to sak; Shealtiel mah Zerubbabel to sak;
13 Zerubbabel ya haifi Abiyud, Abiyud ya haifi Eliyakim, Eliyakim ya haifi Azor,
Zerubbabel mah Abiud to sak; Abiud mah Eliakim to sak; Eliakim mah Azor to sak;
14 Azor ya haifi Zadok, Zadok ya haifi Akim, Akim kuma ya haifi Eliyud,
Azor mah Zadok to sak; Zadok mah Akim to sak; Akim mah Eliud to sak;
15 Eliyud ya haifi Eleyazar, Eleyazar ya haifi Mattan, Mattan ya haifi Yaƙub,
Eliud mah Eleazar to sak; Eliazar mah Matthan to sak; Matthan mah Jakob to sak;
16 Yaƙub ya haifi Yusuf, mijin Maryamu, wadda ta haifi Yesu, wanda ake kira Kiristi.
Jakob mah Meri sava Joseph to sak; Meri mah Kri, tiah kawk ih, Jesu to tapen.
17 Ta haka akwai zuriya goma sha huɗu ke nan duka-duka daga lokacin Ibrahim zuwa lokacin Dawuda, goma sha huɗu kuma daga Dawuda zuwa bauta a Babilon, goma sha huɗu kuma daga bauta a Babilon zuwa Kiristi.
Abraham hoi David karoek to dung hatlai palito oh moe, David hoi Babylon ah misongah hoih o karoek to, dung hatlai palito oh; Babylon misong ah laemh o haih hoi kamtong Kri karoek to dung hatlai palito oh.
18 Ga yadda haihuwar Yesu Kiristi ta kasance. An yi alkawarin auren mahaifiyarsa Maryamu, ga Yusuf. Amma tun kafin su zama miji da mata, sai aka tarar Maryamu tana da ciki, ta wurin Ruhu Mai Tsarki.
Jesu Kri tapenhaih loe hae tiah oh: Anih ih amno Meri loe Joseph mah zu ah hamh, nihnik zu sava ah om hoi ai naah, Meri loe Kacai Muithla ih caa to pomh boeh.
19 Yusuf mijinta, da yake shi mai adalci ne, bai so yă ba ta kunya, yă tone mata asiri a fili ba, sai ya yi tunani yă sake ta a ɓoye.
A sava Joseph loe katoeng kami ah oh, to pongah minawk panoeksak han koeh ai, a zu to tamquta hoi pahnawt sut hanah a poek.
20 Amma yana cikin wannan tunani, sai wani mala’ikan Ubangiji ya bayyana masa cikin mafarki ya ce, “Yusuf ɗan Dawuda, kada ka ji tsoron ɗaukan Maryamu zuwa gidanka a matsayin matarka, gama cikin nan nata, daga wurin Ruhu Mai Tsarki ne.
To tiah a poek li naah, khenah, Angraeng ih van kami mah amang ah anih khaeah amtueng thuih, David capa Joseph, na zu Meri to zu ah lak han zii hmah: anih loe Kacai Muithla rang hoiah ni zokpomh.
21 Za tă haifi ɗa, za ka kuma sa masa suna Yesu, gama shi ne zai ceci mutanensa daga zunubansu.”
Meri mah Caa nongpa to sah tih, Anih ih ahmin loe JESU, tiah sak han oh, Anih loe angmah ih kaminawk to zaehaih thung hoiah pahlong tih, tiah a naa.
22 Duk wannan ya faru ne, don a cika abin da Ubangiji ya faɗi ta bakin annabin cewa,
Tahmaa patohhaih rang hoiah Angraeng mah thuih ih lok akoep hanah hae hmuen hae sak ah oh,
23 “Ga shi budurwa za tă yi ciki, za tă haifi ɗa, kuma za a kira shi Immanuwel” (wanda yake nufin “Allah tare da mu”).
khenah, kacuem tangla loe zokpom tih, capa maeto sah ueloe, anih ih ahmin to Emmanuel, tiah kawk o tih; thuih koehhaih loe Sithaw aicae hoi nawnto oh, tih haih ih ni.
24 Da Yusuf ya farka daga barci, sai ya bi umarnin mala’ikan Ubangiji, ya ɗauki Maryamu zuwa gida a matsayin matarsa.
Joseph iih anglawt pacoengah loe, Angraeng ih van kami mah thuih pae ih lok baktih toengah Meri to zu ah lak,
25 Amma bai kwana da ita ba, sai bayan da ta haifi ɗan. Ya kuwa sa masa suna Yesu.
a zu mah Calu nongpa tapen ai karoek to a zu to iip haih ai. Anih ih ahmin to JESU, tiah a sak.

< Mattiyu 1 >