< Mattiyu 9 >
1 Yesu ya shiga jirgin ruwa, ya ƙetare ya zo garinsa.
I'sa lotk'eeqa gyu'ur, golyune şene aq'valyne Cune şahareeqa qarayle.
2 Waɗansu mutane suka kawo masa wani shanyayye, kwance a tabarma. Da Yesu ya ga bangaskiyarsu, sai ya ce wa shanyayyen, “Kada ka damu saurayi, an gafarta maka zunubanka.”
Mang'usqa paralic ı'xı'na tyuleena sa insan ıkkekka. I'sayk'le manbışin inyam g'acumee, paralic ı'xı'yng'uk'le eyhen: – Dix, qı'məyq'ən, yiğne bınahbışile ılyheepç'ıynbı.
3 Da jin wannan, waɗansu malaman dokoki suka ce wa juna, “Wannan mutum yana yin saɓo!”
Manke maa'ane sabara Q'aanunne mə'əllimaaşe coled-alqa uvhuyn: – Mang'vee kufurud ha'a!
4 Sane da tunaninsu, Yesu ya ce, “Me ya sa kuke da mugun tunani a zuciyarku?
Manbışde fıkıreençe ı'lğəən g'acu I'see eyhen: – Nya'a vuşde yik'eençe pisın karbı ı'lğəə?
5 Wanne ya fi sauƙi, a ce, ‘An gafarta maka zunubanka,’ ko kuwa a ce, ‘Tashi ka yi tafiya?’
İnçin neniy eyhes dağamda: «Bınahbışile ılyheepç'ıynbıvane», deşxhee, «Oza qıxha iykrevane»?
6 Amma don ku san cewa Ɗan Mutum yana da iko a duniya yă gafarta zunubai.” Sai ya ce wa shanyayyen, “Tashi, ɗauki tabarmarka ka tafi gida.”
Şok'le inıd ats'axhxhe, ç'iyeyne aq'val İnsanne Dixısse bınahbışile ılyheç'es əxəna. Qiyğa Mana paralic ı'xı'yng'ulqa sak'ı eyhen: – Oza qıxhe, tyulyud alyaat'u yiğne xaaqa hoora.
7 Mutumin kuwa ya tashi ya tafi gida.
Manar oza qıxha cune xaaqa ayk'an.
8 Da taron suka ga haka, sai suka cika da tsoro, suka yabi Allah wanda ya ba wa mutane irin ikon nan.
Milletık'le man g'acu qətq'ı'n, insanaaşis məxbına guc hoolena Allah axtı qa'a.
9 Da Yesu ya yi gaba daga wurin, sai ya ga wani mutum mai suna Mattiyu zaune a inda ake karɓar haraji. Ya ce masa, “Bi ni.” Mattiyu kuwa ya tashi ya bi shi.
I'sa mançe ı'lğəəmee, nalok'bı sa'ane cigee gyu'urna Matta donana sa insan g'acu, mang'uk'le eyhen: – Zaqar qihna qora. Manar suğotsu I'sayqar qihna qarayle.
10 Yayinda Yesu yake cin abinci a gidan Mattiyu, masu karɓar haraji da yawa da kuma masu zunubi suka zo suka kuwa ci tare da shi da kuma almajiransa.
I'sa sufranılqa qarımee, nalok'bı sa'anbıyiy bınahnanbı abı, Mang'ukayiy Mang'une telebabışika sacigee kar otxhan ıxha.
11 Sa’ad da Farisiyawa suka ga haka, sai suka tambayi almajiransa suka ce, “Don me malaminku yake ci tare da masu karɓar haraji, da masu zunubi?”
Fariseyaaşik'le man g'acumee, Mang'une telebabışik'le eyhen: – Nya'a vuşde Mə'əllimee nalok'bı sa'anbışikayiy bınahnanbışika sacigee kar oyxhan?
12 Da jin wannan, Yesu ya ce, “Ai, ba masu lafiya ba ne su bukatar likita, sai dai marasa lafiya.
I'sayk'le man g'ayxhı eyhen: – Vuk'dyak'arne insanaaşis doxtur ıkkiykkanna deşxhe, mana vuk'aranbışisxhe ıkkiykkanna.
13 Amma ku je ku koyi abin da wannan yake nufi, ‘Jinƙai nake bukata, ba hadaya ba.’Gama ban zo domin in kira masu adalci ba, sai dai masu zunubi.”
Şu ts'eppa hudoora havak'ne «Zas q'urban deş, rəhı'm vukkan» eyhene cuvabına mə'na vaats'a vuxhe. Zı qopkuynbı deş, bınahnanbı qoot'alasva arı.
14 Sai almajiran Yohanna suka zo suka tambaye shi suka ce, “Me ya sa mu da Farisiyawa muke azumi, amma almajiranka ba sa yi?”
Mane gahıl Yəhyeyn telebabı I'saysqa abı qiyghanan: – Nya'a şiyiy fariseyaaşe geed sivar aqqaqqa, Yiğne telebabışe ıqdyaqqa?
15 Yesu ya amsa ya ce, “Yaya baƙin ango za su yi makoki yayinda yake tare da su? Lokaci yana zuwa da za a ɗauke ango daga gare su, sa’an nan za su yi azumi.
I'see manbışik'le eyhen: – Tsuma k'anenang'a, davatbışeeqa abıyne mihmanaaşe nya'a aq'vabı qa'as eyxheyee? Tsuma manbışisse alyart'asın yiğbı qadımee, manke manbışed sivar aqqasınbı.
16 “Ba mai yin faci da sabon ƙyalle a kan tsohuwar riga, gama facin zai kece rigar yă sa kecewar ma ta fi ta dā muni.
Neng'veecab yisseyne tanalinçilqa ts'enne parçeykena yamax üvxiyxə deş. Ts'ebna parçe yisseynçik avqas deş, curuvxhesda. Q'əç'ür sık'ılbab xəp quvxhes.
17 Mutane kuma ba sa zuba sabon ruwan inabi a cikin tsofaffin salkuna. In suka yi haka, salkunan za su farfashe, ruwan inabin kuwa yă zube salkunan kuma su lalace. A’a, ai, sukan zuba sabon ruwan inabi ne a cikin sababbin salkuna, don a kiyaye dukan biyun.”
Ts'edın çaxırıd yisseyne tuluğbışeeqa haç'a'an deşxhe. Deşxheene tuluğbı qodu çaxırıd ehekkasın, tuluğbışikınnıd ixhesın. Ts'edın çaxır, ts'enne tuluğbışeeqaxhe haç'a'an. Məxüd he'eene tuluğbıd, çaxırıd axvasın.
18 Yayinda yake faɗin wannan, sai wani mai mulki ya zo ya durƙusa a gabansa ya ce, “Yanzu-yanzu diyata ta rasu. Amma ka zo ka ɗibiya hannunka a kanta, za tă kuwa rayu.”
I'sa yuşan ha'amee, Mang'usqa sinagogna xərna qarayle. Mana I'says k'yorzul eyhen: – Yizda yiş həşde xhinne qiyk'u, Ğu həşde arı məng'ı'lqa xıl gixhxheene, mana eexvasda.
19 Yesu ya tashi ya tafi tare da shi, haka ma almajiransa.
I'sa suğots'u, telebabışika sacigee mang'uqar qihna ayk'an.
20 A daidai wannan lokaci sai ga wata mace wadda ta yi shekaru goma sha biyu tana zub da jini ta raɓo ta bayansa ta taɓa gefen rigarsa.
Mane gahıl yıts'ıq'vəlle senna eb k'əən ık'arnana sa xhunaşşe, I'saysqa yı'q'əle qiyxha Mang'une tanalinçine baağık seet'a.
21 Ta ce a ranta, “Ko da rigarsa ce kawai na taɓo, zan warke.”
Məng'ee celed-alqa eyheva: – Mang'une tanalinçikcar seet'unaxhiy, yug qeexheyiy.
22 Yesu ya juya ya gan ta. Sai ya ce, “Kada ki damu diyata, bangaskiyarki ta warkar da ke.” Nan take macen ta warke.
I'sa sak'ımee mana g'aycu eyhen: – Yiş, qimeeq'ən, yiğne inyamın ğu yug qey'ı. Zəiyfa hamankecar yug qeexhena.
23 Da Yesu ya shiga gidan mai mulkin ya ga masu busan sarewa da taro mai hayaniya,
I'sa sinagogne xərıng'une xaaqa arımee, maadın alikkı-gikkıyiy ak'ına mə'niy dyutyak'ee hook'anbı g'avcu,
24 sai ya ce, “Ku ba da wuri. Ai, yarinyar ba tă mutu ba, tana barci ne.” Amma suka yi masa dariya.
eyhen: – G'eepç'e ögiyle, içiy qiyk'u-karey'ı deşur, mana g'alirxhu vor. Manbışe I'sayne cuvabıs əqənabı ha'a.
25 Bayan an fitar da taron waje, sai ya shiga ciki ya kama yarinyar a hannu, ta kuwa tashi.
Cəmə'ət g'aqa qığavhu, I'sa aqa ikkeç'u, içiyne xıleke aqqımee içiy sığeets'ana.
26 Labarin wannan kuwa ya bazu ko’ina a yankin.
Mana xabar, mane cigabışde gırgıne surabışilqa hiviyxharna.
27 Da Yesu ya fita daga can, sai waɗansu makafi biyu suka bi shi, suna kira, suna cewa, “Ka yi mana jinƙai, Ɗan Dawuda!”
I'sa mançe qığeç'umee, Mang'uqab qihna q'öyre bı'rq'ı'na «Davudna Dix, şalqa rəhı'm hee'eva!» ts'ir haa'a qöö vuxha.
28 Da ya shiga cikin gida, sai makafin nan suka zo wurinsa, ya kuma tambaye su, “Kun gaskata cewa ina iya yin wannan?” Suka amsa suka ce, “I, Ubangiji.”
Mana xaaqa ikkeç'umee, bı'rq'ı'nbı Mang'usqa qavayle. I'see manbışik'le eyhen: – Zasse man ha'as əxəva şu inyam ha'anne? Bı'rq'ı'nbışe Mang'uk'le eyhen: – Ho'o, yişda Xərna!
29 Sa’an nan ya taɓa idanunsu ya ce, “Bisa ga bangaskiyarku a yi muku haka”;
I'sa manbışde uleppışik qet'u eyhen: – Vuşde inyamıs sik'ı helen.
30 sai idanunsu suka buɗe. Yesu ya gargaɗe su sosai ya ce, “Ku lura kada wani yă san wani abu game da wannan.”
Manbışin uleppı mankecad qeedaxhenbı. I'see manbışik'le «Nyaggah şavuk'lecad immeyheva» eyhe.
31 Amma suka fita suka yi ta baza labari game da shi ko’ina a wannan yankin.
Manbışemee mana xabar, mançe qığeepç'ı mane cıgayne gırgıne surabışilqa hivxhar haa'ana.
32 Yayinda suke fitowa, sai aka kawo wa Yesu wani mutum mai aljani, da ba ya iya magana.
Manbı mançe qı'ğəəne gahıl, I'saysqa cinaaşe aqqına, yuşan ha'as dəxəna insan arayle.
33 Sa’ad da aka fitar da aljanin kuwa, sai beben ya yi magana. Taron suka yi mamaki suka ce, “Ba a taɓa ganin irin wannan abu a Isra’ila ba.”
I'see cin qığavhumee, mana insan yuşan ha'a giyğal. Cəmə'ət mane işile mattıxha eyhen: – İzrailil inəxdun kar mısacad ıxhayn deşdiy!
34 Amma Farisiyawa suka ce, “Ai, da ikon sarkin aljanu yake fitar da aljanu.”
Fariseyaaşemee eyhe ıxha: – Mang'vee cinar, cinaaşine xərıng'une kumagıka qığa'a.
35 Yesu ya zazzaga dukan garuruwa da ƙauyuka, yana koyarwa a majami’unsu, yana wa’azin labari mai daɗi na mulkin yana kuma warkar da kowace irin cuta da rashin lafiya.
I'sa gırgıne xivaaşeeyiy şaharbışee alycaxva maane sinagogbışee xət qa'a ıxha. Mang'vee Xəybışeene Paççahiyvalina yugna xabar yuşan haa'a, gırgıne ık'arbışikeb yug qaa'a vuxha.
36 Da ya ga taron mutane, sai ya ji tausayinsu, domin an wulaƙanta su ba su kuma da mai taimako, kamar tumaki marasa makiyayi.
Cuqa qihna qöön cəmə'ət g'acu, I'sayna manbışilqa rəhı'm qavayle: manbı çoban dena axuyn vəq'əbı xhinne obzur-opt'ul, hucoome ha'asınbı avxu vuxha.
37 Sai ya ce wa almajiransa, “Girbi yana da yawa, amma ma’aikata kaɗan ne.
Mang'vee Cune telebabışik'le eyhen: – Şagav geedıd, işçermee k'ılyba.
38 Saboda haka ku roƙi Ubangijin girbi, yă aiko da ma’aikata cikin gonarsa na girbi.”
Mançil-allab şagavne İyesilqa miz k'ee'e, Cun şagav sa'asın işçer g'axuvlecenva.