< Mattiyu 8 >

1 Da ya sauko daga dutsen, sai taron mutane mai yawan gaske suka bi shi.
Jesuh mcunga khyüh a kyum law be üng khyangpänue naw läk lawki he.
2 Wani mutum mai kuturta ya zo ya durƙusa a gabansa ya ce, “Ubangiji, in kana so, kana iya tsabtacce ni.”
Acunüng, mnehkse mnehki mat naw Jesuha vei law lü, “Bawipa aw, na hlüei üng ta na ngcimcaihsak bea” ti lü a pyen.
3 Yesu ya miƙa hannunsa ya taɓa mutumin. Ya ce, “Ina so, ka tsabtacce!” Nan da nan aka warkar da shi daga kuturtarsa.
Jesuh naw a kut am do lü hnetki naw, “Ka hlüeiki ni, ngcim se” a ti ja a mnehkse cun daw beki.
4 Sai Yesu ya ce masa, “Ka lura kada ka gaya wa kowa. Sai dai ka tafi, ka nuna kanka ga firist ka kuma yi bayarwar da Musa ya umarta, a matsayin shaida gare su.”
Acunkäna Jesuh naw mtheh lü, “U üng pi käh mtheh bä, cet ktäi lü ktaiyü üng na pumsa va mhnuha. Khyang hea ksing law vaia Mosia thuma kba ngkengtaihnak na pawh vai” a ti.
5 Da Yesu ya shiga Kafarnahum, sai wani jarumi ya zo wurinsa, yana neman taimako.
Jesuh Kapenawm mlüha a vang üng, yekap ngvai mat law lü Jesuh nghui naki naw,
6 Ya ce, “Ubangiji, bawana yana kwance a gida shanyayye, yana kuma shan azaba ƙwarai.”
“Bawipa aw, ka mpya kun lü ima thih law hlü ngsai lü ngjän ve” ti lü a nghuinak.
7 Yesu ya ce masa, “Zan je in warkar da shi.”
Jesuh naw, “Law lü ka mdaw law be khai ni” a ti.
8 Jarumin ya amsa, “Ubangiji, ban cancanci in sa ka zo gidana ba, ka dai yi magana kawai, bawana zai warke.
Yekap ngvai naw, “Bawipa aw, na lawnak vaia ka im am nglawingkawih naw. Ngthu mkhap matca na pyen üng ka mpya daw be khai ni.
9 Gama ni kaina mutum ne a ƙarƙashin iko, da kuma sojoji a ƙarƙashina. Nakan ce wa wannan, ‘Je ka,’ sai yă tafi; wancan kuma, ‘Zo nan,’ sai yă zo. Nakan ce wa bawana, ‘Yi wannan,’ sai kuwa yă yi.”
Angvai säiha kea ka veki ni. Keia kea pi yekap khawhah veki. Mat üng cita ka ti üng, cit lü; mat betü lawa ka ti üng, lawki, ka mpya mat “Hin pawha” ka ti üng, pawhki ni.
10 Da Yesu ya ji wannan, sai ya yi mamaki ya kuma ce wa waɗanda suke binsa, “Gaskiya nake gaya muku, ban taɓa samun wani a Isra’ila da bangaskiya mai girma haka ba.
Jesuh naw acun a ngjak üng mküiei law lü axüisaw hea üng, “Akcanga ka ning jah mthehki, ahikba sena jumnak ta Isarele üng pi am hmuh khawi nawng” a ti.
11 Ina kuma gaya muku da yawa za su zo daga gabas da kuma yamma, su ɗauki wuraren zamansu a biki tare da Ibrahim, Ishaku, da Yaƙub a cikin mulkin sama.
Ka ning jah mtheh hlüki, nghngilaw ja khawkyaka kae khawkän law hü u lü Abraham, Isak ja, Jakop am alanga Khankhaw Pe pawia ngaw yüm khaie ni.
12 Amma za a jefar da’ya’yan mulki waje, zuwa cikin baƙin duhu, inda za a yi kuka da cizon haƙora.”
Acunüngpi Khawmahe ta kpunga anghmüpnaka jah xawt u se, acuia mni cui ha kyet üng kyap khaie.
13 Sa’an nan Yesu ya ce wa jarumin, “Je ka! Za a yi bisa ga bangaskiyarka.” A daidai wannan lokaci bawansa kuwa ya warke.
Acunkäna Jesuh naw yekap ngvai üng “Na ima cit bea, na jumeia mäiha thawn se” a ti. Acuna kcün bäbä üng a mpya cun yai beki.
14 Da Yesu ya zo cikin gidan Bitrus, sai ya ga surukar Bitrus tana kwance a gado tana da zazzaɓi.
Acunkäna Jesuh Pitaa ima law lü, Pitaa khyua nu mhnat lü ngjän se a hmuh.
15 Ya taɓa hannunta sai zazzaɓin ya sake ta, ta kuwa tashi ta fara yin masa hidima.
Jesuh naw Pita a pi cun a kut üng hnet se mhnat naw a khyah. Acun ja Pitaa pi naw tho law lü a jah khinnak.
16 Da yamma ta yi, aka kawo masa masu aljanu da yawa, ya kuwa fitar da ruhohin ta wurin magana, ya kuma warkar da dukan marasa lafiya.
Khawmü lama khyang he khawyai naw a jah venake khawhah Jesuha veia jah lawpüi u se Jesuh naw ngmüimkhya ksee cun ngthu mkhap mat am jah ksät lü, am phetkie pi avan a jah mdaw be.
17 Wannan ya faru ne domin a cika abin da aka faɗa ta bakin annabi Ishaya cewa, “Ya ɗebi rashin lafiyarmu, ya kuma ɗauki cututtukanmu.”
Acun cun sahma Hesajah naw ahlana a na pyen, “Amät naw mi mhnatnake jah lawh pe lü, mi hlikhaü naküt jah phüih pe ve” ti a kümnak vaia kyaki.
18 Da Yesu ya ga taron mutane kewaye da shi, sai ya ba da umarni a ƙetare zuwa ɗayan hayin tafkin.
Jesuh naw a peia khyang khawhah a jah hmuh üng, tuili caye kama va pek khai hea a jah mtheh.
19 Sai wani malamin dokoki ya zo wurinsa ya ce, “Malam, zan bi ka duk inda za ka.”
Thum mthei mat a veia law lü, “Saja aw, na cehnak naküta ka ning läk khai” a ti.
20 Sai Yesu ya amsa ya ce, “Yanyawa suna da ramummuka, tsuntsayen sararin sama suna da sheƙuna, amma Ɗan Mutum ba shi da wurin da zai sa kansa.”
Jesuh naw, “Sauie naw khui taki he, khana khae naw pi ngbu taki he. Cunsepi khyanga capa naw ta a hüieinak vai hnün am ve ve” a ti.
21 Sai wani almajiri ya ce masa, “Ubangiji, da farko bari in je in binne mahaifina.”
Axüisawe üngka mat naw, “Bawipa aw, cit be lü ka pa va k'ut ma vang” a ti.
22 Amma Yesu ya ce masa, “Ka bi ni, ka bar matattu su binne matattunsu.”
Jesuh naw, “Na läk lawa, akthie naw akthi k'ut u se” ti lü a mtheh.
23 Sai ya shiga jirgin ruwa, almajiransa kuwa suka bi shi.
Jesuh mlawnga khana a kai üng, axüisaw he ahlawnga cit hngakie.
24 Ba zato ba tsammani, sai wani babban hadari ya taso a tafkin, har raƙuman ruwan suka sha kan jirgin. Amma Yesu yana barci.
Tuilia khawkhi ksenu khi law lü, mlawng tui üng lut law hlüki. Acunüngpi Jesuh ta ipeiki.
25 Almajiran suka je suka tashe shi, suna cewa, “Ubangiji, ka cece mu! Za mu nutse!”
Axüisawe a vei law u lü, “Bawipa aw, ngcum law hlü ve u üng jah yung lawa,” ti lü, ami mhlet.
26 Ya amsa ya ce, “Ku masu ƙarancin bangaskiya, me ya sa kuke tsoro haka?” Sa’an nan ya tashi ya tsawata wa iskar da kuma raƙuman ruwan, sai wuri ya yi tsit gaba ɗaya.
Jesuh naw, “Aw, jumeinak ngcekia khyang he aw, ivaia nami kyükyawkie ni?” a ti. Acunkäna tho law lü khawkhi ja tuingnawk cun hüp khai xawia jah mtheh se, dipki xawi.
27 Mutanen suka yi mamaki suka ce, “Wane irin mutum ne wannan? Har iska da raƙuman ruwa suna masa biyayya!”
“Khawkhi ja tuingnawk naw pi a pyen ngjaki xawi ta ia khyang ni? ti lü avan müncan tawngkie.
28 Da ya isa ɗayan gefen a yankin Gadarenawa (ko kuwa Gerasenawa), sai ga mutum biyu masu aljanu suna fitowa daga kaburbura suka tarye shi. Su abin tsoro ne ƙwarai, har ba mai iya bin wannan hanya.
Jesuh tuilia caye Kadaja hnea a law üng, khawyai naw a jah umnak khyang nghngih cun jah kyüh u lü, u naw pi am a cehnak data lam, lungdü üngka naw acuna khyang nghngih cun thäng law ni se a jah khyum.
29 Suka yi ihu suka ce, “Me ya haɗa ka da mu, Ɗan Allah?” Ka zo ne nan don ka ji mana kafin lokaci yă yi?
Acun xawi naw, “Keini üng i na hlüeiki, Pamhnama capa aw? Akcün am pha ham se na jah mkhuimkha khaia na lawki aw?” ti lü ngpyangki xawi.
30 Nesa kaɗan da su kuwa akwai babban garken aladu da yake kiwo.
Acuna peia vawke ngsuieikie awmki he.
31 Aljanun suka roƙi Yesu suka ce, “In ka fitar da mu, tura mu cikin garken aladun nan.”
Yaie naw Jesuh aw, “Keimi na jah ksät a ni üng pi vawkea k'uma bä jah tüiha” ti lü nghuikie.
32 Ya ce musu, “Ku tafi!” Sai suka fita suka shiga cikin aladun, dukan garken kuwa ya gangara a guje daga kan tudun zuwa cikin tafkin aladun kuma suka mutu a cikin ruwa.
Jesuh naw, “Cit ua” ti se, yaie cun lut law u lü, vawkea k’uma lutkie. Acunüng vawke avan xema ngtäng lü tui üng ngcum lü, thih päihkie.
33 Masu kiwon aladun suka ruga, suka je cikin gari suka ba da labarin dukan wannan, haɗe da abin da ya faru da mutanen nan masu aljanu.
Vawk mcahkie naw mlüh k'uma dawng u lü yaia a umnaka khyang nghngih ja vawkea thiha mawng avan cun ami va pyen.
34 Sai dukan garin suka fito don su taryi Yesu. Da suka kuwa gan shi, sai suka roƙe shi yă bar musu yanki.
Acunüng mlüh üng veki avan Jesuh hmuh khaia law u lü, Jesuh ami hmuh üng ami khaw ceh ta lü akcea cit khaia nghuinakie.

< Mattiyu 8 >