< Mattiyu 7 >
1 “Kada ku ba wa kowa laifi, don kada a ba ku laifi ku ma.
“Namungavahighaghe avange kuuti jumue muleke kuhighua nu Nguluve,
2 Gama da irin shari’ar da kuka yi wa waɗansu, da ita za a shari’anta ku. Mudun da kuka yi awo da shi, da shi za a yi muku.
ulwakuva vule mukuvahigha avange, na jumue mulihighua vule vule. Ikighelelo kino mughelela avange, kye kino uNguluve ilikuvaghelela na jumue.
3 “Don me kake duban ɗan tsinken da yake idon ɗan’uwanka, alhali kuwa ga gungume a naka ido?
“Kiki ghughimba kukola akameng'enyo aka mbavo kano kali mu liiso ilya n'jaako neke naghulola ikipiki kino kili mu liiso lyake?
4 Yaya za ka ce wa ɗan’uwanka, ‘Bari in cire maka ɗan tsinken nan daga idonka,’ alhali kuwa a kowane lokaci akwai gungume a naka ido?
Kange, lwandaani ukum'buula un'jaako kuuti “Leka nikuvusie akameng'enyo aka mbavo kano kali mu liiso lyako,' pano mu liiso lyako juuve mwekili ikipiki?
5 Kai munafuki, fara cire gungumen da yake idonka, a sa’an nan ne za ka iya gani sosai yadda za ka cire ɗan tsinken da yake a idon ɗan’uwanka.
Ghwe nkedusi uve! Vusia taasi ikipiki kino kili mu liiso lyako. Apuo pe ukukaagha vunofu na kuvusia amengenyo aka mbavo kano kali mu iliiso lya n'jaako!”
6 “Kada ku ba karnuka abin da yake mai tsarki; kada kuma ku jefa wa aladu lu’ulu’anku. In kuka yi haka za su tattake su, sa’an nan su juyo su jijji muku ciwo.
“Namungasipelaghe imbua ifiinu ifyimike, ulwakuva ndepoonu sikuvagalukila na kukuvang'enya; nambe kukusijughujila ingube ifiinu ifya ndalama nyinga fino filengadika, ulwakuva ndepoonu sikufinyania mu matope.”
7 “Ku roƙa za a ba ku; ku nema za ku samu; ku ƙwanƙwasa za a kuwa buɗe muku ƙofa.
“Musumaghe, uNguluvi ikuvapeela; uNguluve ikuvavonekesia; MUhonesyaghe, uNguluve ikuvadindulila.
8 Gama duk wanda ya roƙa, akan ba shi; wanda ya nema kuwa, yakan samu, wanda kuma ya ƙwanƙwasa, za a buɗe masa ƙofa.
Ulwakuva umuunhu ghweni juno isuuma, ipelua; juno ilonda ikufyagha; ghwope juno idodesia, idindulilua.”
9 “Wane ne a cikinku in ɗansa ya roƙe shi burodi, sai yă ba shi dutse?
“Asia, ghwe veene mulyumue, juno umwanaake angansuume unkate, ikumpeela ilivue?
10 Ko kuwa in ya roƙe shi kifi, sai yă ba shi maciji?
Nambbe angansuume isamaki ikumpeela injoka?
11 In ku da kuke mugaye kun san yadda za ku ba da kyautai masu kyau ga’ya’yanku, balle Ubanku na sama, ba zai fi ku iya ba da abubuwa masu kyau, ga su waɗanda suka roƙe shi ba!
Nave umue, mwe vahosi mukaghwile kukuvapeela avaana viinu ifiinu ifinofu, lino uNhaata ghwinu ughwa kukyanya, nakaivomba vunofu, kukila, kukuvapeela ifiinu ifinofu vano vikunsuuma?”
12 Saboda haka, duk abin da kuke so mutane su yi muku, ku ma sai ku yi musu, domin wannan shi ne Doka da koyarwar Annabawa sun ƙunsa.
“Lino, muvavombelaghe avange ndavule na jumue vule mukeela vavavombelaghe. Ulwakuva isio se ndaghilo sa Moose ni mbulanisio sa vavili.
13 “Ku shiga ta matsattsiyar ƙofa. Gama ƙofar zuwa hallaka faɗaɗɗiya ce mai sauƙin bi kuma, masu shiga ta cikinta kuwa suna da yawa.
“Mwingilaghe kukilila umulyango umfinye, ulwakuva umulyango ughwa kwingilila kuvutipulo mweleefu, naji sila ija kulutila ukuo nyeleefu. Kange, avaaanhu vano vikilila ukuo, vinga.
14 Amma ƙofar zuwa rai, ƙarama ce matsattsiya kuma, masu samunta kuwa kaɗan ne.
Looli umulyango ughwa kwingilila ku vwumi mfinye, naji sila jino jiluta ku vwumi finye, kange avaanhu vano vikujaagha, vadebe”.
15 “Ku yi hankali da annabawan ƙarya. Sukan zo muku da kamannin tumaki, amma daga ciki mugayen kyarketai ne.
“Muvisaghe maaso na vavili ava vudesi, ulwakuva aveene pano vikwisa kulyume, pa maaso vivonaka hwene ng'holo, neke nkate mu moojo ghaave, ng'hekeeva ng'hali.
16 Ta wurin aikinsu za ku gane su. Mutane suna iya tsinkan inabi a jikin ƙaya, ko kuwa ɓaure a jikin sarƙaƙƙiya?
Avaanhu avuo, mukuvakagula vwimila imbombo saave, Avaanhu navidonola isabibu mu matunguliisa, nambe kudonola amafyulisi mu mavajula.
17 Haka ma kowane itace mai kyau yakan ba da’ya’ya masu kyau, kuma mummunan itace ba ya ba da’ya’ya masu kyau.
Kwekuti, umpiki unnono ghukoma ifipeke ifinono, umpiki um'biivi ghukoma ifipeke ifiivi.
18 Itace mai kyau ba ya ba da munanan’ya’ya, haka kuma mummunan itace ba ya ba da’ya’ya masu kyau.
Nakweghule umpiki unnono ghuno ghukoma ifipeke ifiviivi, nambe umpiki um'biivi ghuno ghukoma ifipeke ifinono,
19 Duk itacen da ba ya ba da’ya’ya masu kyau sai a sare shi a jefa cikin wuta.
Kange, umpiki ghuno naghukoma ifipeke ifinono, ghudumulua na kutaghua pa mwoto.
20 Ta haka, ta wurin aikinsu za ku gane su.”
Lino, avavili avuo ava vudesi, mukuvakagula vwimila imbombo saave.”
21 “Ba duk mai ce mini, ‘Ubangiji, Ubangiji,’ ne zai shiga mulkin sama ba, sai dai wanda yake aikata nufin Ubana da yake sama.
“Nakwekuti umuunhu ghwenu juno iiti, 'Mutwa, Mutwa,' ilikwingila mu vutwa vwa kukyanya, looli juno ivomba uvughane vwa Nhaata ghwango juno ali kukyanya.
22 Da yawa za su ce mini a wannan rana, ‘Ubangiji, Ubangiji, ashe, ba mu yi annabci a cikin sunanka ba, ba kuma a cikin sunanka ne muka fitar da aljanu, muka yi abubuwan banmamaki da yawa ba?’
Ikighono ikya vuhighi kiliiva kifikile, vingavilikumbuula viiti, 'Mutwa, Mutwa! Ongo twapulisyagha imhola kuhuma kulyuve na kudaga amapepo amalamafu na kuvomba ifidegho finga mu litavua lyako!'
23 Sa’an nan zan ce musu a fili, ‘Ban taɓa saninku ba. Ku rabu da ni, ku masu aikata mugunta!’
Apuo nilikuvavuula kisila kufisa, niliiti, 'Nanivamanyile umue nambe padebe! Vuuka apa, umue mwe vano muvomba uvuhosi!””
24 “Saboda haka duk wanda yake jin kalmomin nan nawa yake kuma aikata su, yana kama da mutum mai hikima wanda ya gina gidansa a kan dutse.
“LIno, umuunhu juno ipulika amasio ghango agha na kukughavingilila, iiva ndavule umuunhu unya luhala juno alyajengile inyumba jaake pa linhalavu.
25 Ruwan sama ya sauko, rafuffuka suka cika, iska kuma ta hura ta bugi gidan; duk da haka bai fāɗi ba, gama yana da harsashinsa a kan dutse.
Ifula jikatoonya, nasi ndenga sikamema. Imhepo imbaha jikagugula na kusukania inyumba jila. Neke inyumba jila najikaghua ulwakuva ulwalo lwake lulyajengilue pa linhalavue.
26 Amma duk wanda yake jin kalmomin nan nawa bai kuwa aikata su ba, yana kama da wani wawa wanda ya gina gidansa a kan yashi.
Neke umuunhu ghweni juno ipulika amasio ghango agha, neke naikughavingilila, ujuo iiva ndavule umuunhu un'jasu juno alyajengile inyumba jaake pa lihanga.
27 Ruwan sama ya sauko, rafuffuka suka cika, iska kuwa ta hura ta bugi gidan, sai ya fāɗi da mummunar ragargajewa kuwa.”
Ifula jikatoonya, nasi ndenga sikamema. Imhepo imbaha jikagugula na kusukania inyumba jila, nakalingi jikaghua nu mughindi um'baha!
28 Sa’ad da Yesu ya gama faɗin waɗannan abubuwa, sai taron mutanen suka yi mamakin koyarwarsa,
UYesu ye amalike kujova amasio aghuo, ilipugha lila likadegha kyongo vwimila imbulanisio saake,
29 domin ya koyar kamar wani wanda yake da iko, ba kamar malamansu na dokoki ba.
ulwakuva alyale ivulanisia hwene muunhu nya vutavulilua, naakavulanisiasyagha ndavule avavulanisi vaane ava ndaghilo.