< Mattiyu 6 >

1 “Ku yi hankali kada ku nuna ‘ayyukanku na adalci’ a gaban mutane, don su gani. In kuka yi haka, ba za ku sami lada daga wurin Ubanku da yake cikin sama ba.
Ulechukaga okulema okukola amagambo go bhulengelesi mumeso ga bhanu koleleki wiyoleshe, kulwokubha utakuja kubhona omuyelo okusoka ku lata bhugenyi unu ali mulwile.
2 “Saboda haka sa’ad da kake ba wa masu bukata taimako, kada ka yi shelarsa, yadda munafukai suke yi a majami’u da kuma kan tituna, don mutane su yabe su. Gaskiya nake gaya muku, sun riga sun sami ladarsu cikakke.
Kulwejo ulasoshaga utaja kubhuma ingombi no kwikuya awe omwene lwakutyo bhali bhanu bhatali bhalengelesi kutyo abhakola mu masomelo na mubhijiji, koleleki abhanu bhabhakuye. Echimali enibhabhwila, bhamalile kubhona omuyelo gwebhwe.
3 Amma sa’ad da kake ba wa masu bukata taimako, kada ka yarda hannun hagunka yă ma san abin da hannun damarka yake yi,
Tali awe ukasosha, okubhoko kwao okwebhumosi kutajakumenya jinu jakolwa no kubhoko kwe bhulyo,
4 don bayarwarka ta zama a ɓoye. Ubanka kuwa mai ganin abin da ake yi a ɓoye, zai sāka maka.
Koleleki echiyanwa chao chisosibhwe kwo bhitebhe. Ao niho lata Bhugenyi wao unu kalola mubhwitebhe kakuyana omuyelo gwao.
5 “Sa’ad da kuma kuke addu’a, kada ku zama kamar munafukai, gama sun cika son yin addu’a a tsaye a cikin majami’u da kuma a bakin titi, don mutane su gan su. Gaskiya nake gaya muku, sun riga sun sami ladarsu cikakke.
Na anu ulabhaga nusabhwa utajakubha lwa bhanu bhanu bhatalibhalengelesi, kulwokubha abhenda okwimelegulu no kusabhwa mumasomelo na mumbala je bhijiji, koleleki abhanu bhabhalole. Echimali enibhabhila, bhamalile kubhona omuyelo gwebhwe.
6 Amma sa’ad da kake addu’a, sai ka shiga ɗakinka, ka rufe ƙofa, ka yi addu’a ga Ubanka wanda ba a gani. Ubanka kuwa mai ganin abin da ake yi a ɓoye, zai sāka maka.
Tali awe, anu ousabhwa, ingila esiko. Igala omulyango, na usabhwe kulatabhugenyi wao unu kalola mubhitebhe kakuyana omuyelo gwao.
7 Sa’ad da kuma kuke addu’a, kada ku yi ta maimaita magana, kamar marasa sanin Allah, domin suna tsammani za a ji su saboda yawan maganarsu.
Nanu ulabhaga nusabhwa, utajakusubhilila subhilila amagamboganu gatali na nsonga lwa kutyo abhanyamahanga abhakola, kulwokubha abheganilishati abhategelesibhwa kulwa magambo mafu ganu abhaika.
8 Kada ku zama kamar su, gama Ubanku ya san abin da kuke bukata kafin ma ku roƙe shi.
Kulwejo, utaja kubha lwabho, kulwokubha lata Bhugenyi wao kamenya obhukene bhwao anu oubhauchali kusabhwa kumwenene.
9 “To, ga yadda ya kamata ku yi addu’a. “‘Ubanmu wanda yake cikin sama, a tsarkake sunanka,
Kulwejo sabha kutya: Lata Bhugenyi unu uli mulwile, likusibhwe lisina lyao.
10 mulkinka yă zo a aikata nufinka a duniya kamar yadda ake yi a sama.
Obhukama bhao bhuje, obhiganilisha bhwao bhukolekane anu muchalo lwa kutyo obhukolekana mulwile
11 Ka ba mu yau abincin yininmu.
Uchiyane lelo libhona lyeswe elya bhuli lunaku.
12 Ka gafarta mana laifofinmu, kamar yadda mu ma muke gafarta wa masu yin mana laifi.
Uchisasile ebhikolwa bheswe lwa kutyo osona echibhafwilwa chigongo bhanu bhachikayiye.
13 Kada ka bari a kai mu cikin jarraba, amma ka cece mu daga mugun nan.’
Utaja kuchita mumalegejo tali uchichungule okusoka ku musoko.
14 Gama in kuna yafe wa mutane sa’ad da suka yi muku laifi, Ubanku da yake cikin sama ma zai gafarta muku.
Mkabha mubhasasila abhanu ebhibhibhi byebhwe, Lata bhugenyi wao unu ali mulwile ona kakufwila chigongo emwona.
15 Amma in ba kwa yafe wa mutane laifofinsu, Ubanku ma ba zai gafarta muku zunubanku ba.
Tali mukalema okubhafwila chigongo ebhibhibhi bhyebhwe, Lata Bhugenyi wemwe ona atabhafwila chigongo ebhibhibhi bhyemwe.
16 “Sa’ad da kuma kuna azumi, kada ku ɓata fuska, yadda munafukai suke yi. Sukan ɓata fuskokinsu domin su nuna wa mutane cewa suna azumi. Gaskiya nake gaya muku, sun riga sun sami ladarsu cikakke.
Ingulu yago gona, ukabha usibhile, utaja kwolesha obhusu bhwo bhujubhe lwa kutyo bhanu bhatali bhalengelesi, kulwokubha abhasisinyala obhusu bhwebhwe koleleki abhanu bhabhamenye kutyo bhasibhile. Echimali enikubhwila bhamalile kubhona omuyelo gwebhwe.
17 Amma sa’ad da kana azumi, ka shafa wa kanka mai, ka wanke fuskarka,
Tali awe, ukabha usibhile, ibhambaga amafuta mumutwe gwao na woshe obhusu bhwao.
18 domin kada mutane su ga alama cewa kana azumi, sai dai Ubanka kaɗai wanda ba a gani; Ubanka kuwa mai ganin abin da ake yi a ɓoye, zai sāka maka.
Kulwejo itakwolesha mubhanu ati usibhile, tali eibha ili Kulata Bhugenyi wao unu ali mubhwimbise. Na Lata Bhugenyi wao unu kalola mubhitebhe, kakuyana omuyelo gwao.
19 “Kada ku yi wa kanku ajiyar dukiya a duniya, inda asu da tsatsa suke ɓatawa, inda kuma ɓarayi sukan fasa, su yi sata.
Utaja kwibhikila ebhiyanwa bhyao awe omwenekuchalo anu jili jimfufuji no bhutaletale ebhinyamula, anu abhefi abhabhutula no kwibha.
20 Amma ku yi wa kanku ajiyar dukiya a sama, inda ba tsatsa da asu da za su ɓata su, inda kuma ba ɓarayin da za su fasa, su yi sata.
Kulwejo awe, wibhikile ebhiyanwa bhyao mulwile, anu jitakutula kubhao mfufuji no bhutaletale bhinu ebhinyamula, nanu bhefi bhatakutula kubhutulano kwibha.
21 Gama inda dukiyarka take, a nan ne fa zuciyarka za tă kasance.
Kulwokubha anu bhili ebhiyanwa bhyao, nio no mwoyo gwao ogubha ona.
22 “Ido shi ne fitilar jiki. In idanunka suna da kyau, dukan jikinka zai cika da haske.
Eliso ni lumuli lwo mubhili. Kulwejo eliso lyao likabha lilianga, omubhili gwona ogwijushwa no bhwelu.
23 Amma in idanunka suna da lahani, dukan jikinka ma zai cika da duhu. To, in hasken da yake a cikinka duhu ne, duhun ya wuce misali ke nan!
Tali eliso lyao likabha linyamkile, omubhili gwao gwona gwijue chisute chinene. Kulwejo, ikabha obhwelu bhunu bhuli munda yao ni chisute muno, ni chisute chinene ndengoki.
24 “Ba mai iya bauta wa iyayengiji biyu. Ko dai yă ƙi ɗaya, yă ƙaunaci ɗaya, ko kuwa yă yi aminci ga ɗaya, sa’an nan yă rena ɗayan. Ba dama ku bauta wa Allah, ku kuma bauta wa kuɗi gaba ɗaya.”
Atalio no oumwi na katyali unu katula okubhakolela bhesebhugenyi bhabhili, Kulwokubha kaja okumlema oumwi no kumwenda oumwi, na labha jitali kutyo kaja okwisosha ku umwi no kumugaya oundi. Mutakutula okumukolela Nyamuanga ne bhinu
25 “Saboda haka, ina gaya muku, kada ku damu game da rayuwarku, game da abin da za ku ci, ko abin da za ku sha; ko kuma game da jikinku, game da abin da za ku sa. Ashe, rai bai fi abinci ba, jiki kuma bai fi tufafi ba?
Kulwejo enikubhila, utaja kubha no kwitimata ingulu yo bhulame bhao, ati ouja okulyaki amwi ouja okunywaki, au ingulu yo mubhili gwao, oufwalaki. Mbe obhulame bhutakile ebhilyo no mubhili bhutakilile emyenda?
26 Ku dubi tsuntsayen sararin sama mana; ba sa shuki ko girbi ko ajiya a rumbuna, duk da haka, Ubanku na sama yana ciyar da su. Ashe, ba ku fi su daraja nesa ba?
Nulole jinyonyi jinu jili mulutumba. Bhatakuyamba na bhatakugesana bhatakukumanya no kubhika mubhitala, tali LataBhugenyi wemwe unu ali mulwile kabhalisha abho. Mbe emwe mutali bhechibhalo okukila abho?
27 Wane ne a cikinku ta wurin damuwa zai iya ƙara wa rayuwarsa ko sa’a ɗaya?
Niga umwi mwimwe kulwokwinyashanyasha katula okwiyongesha chita chimwi ingulu yobhulame bhae?
28 “Me ya sa kuke damuwa a kan riguna? Ku dubi yadda furannin jeji suke girma mana. Ba sa aiki ko saƙa.
Ni kulwaki muli nokwitimata ingulu ye bhifwalo? Iganilisha ingulu yo bhwaso mu mashamba, kutyo agakula. Gatakukola milimu nagatakutula kwifyafya.
29 Duk da haka ina gaya muku ko Solomon cikin dukan darajarsa bai sa kayan adon da ya kai na ko ɗaya a cikinsu ba.
Nalindi enibhabhwila, nolo Selemani mwikushyo lyae lyona atafwafwibhwe lwe limwi lyendeko.
30 In haka Allah yake yi wa ciyawar jeji sutura, wadda yau tana nan, gobe kuwa a jefa a cikin wuta, ba zai ma fi yi muku sutura ba, ya ku masu ƙarancin bangaskiya?
Ikabha Nyamuanga nagafwafya amabhabhi mu mashamba, ganu agalama lusiku lumwin na mwejo nigesibhwa mumulilo, Mbe nikwabhutuloki kabhafwafya emwe, emwe abhobhikilisha bhutoto?
31 Don haka, kada ku damu, kuna cewa, ‘Me za mu ci?’ Ko, ‘Me za mu sha?’ Ko kuma, ‘Me za mu sa?’
Kulwejo musige kubha no bhiganilisha nokwaika, Mbe echilyaki? mbe echinywaki? mbe nalindi echifwalaki?”
32 Gama marasa sanin Allah suna fama neman dukan waɗannan abubuwa, Ubanku na sama kuwa ya san kuna bukatarsu.
Kulwokubha abhanyamaanga abhaiga amagambo ago, Lata Bhugenyi wemwe owamulwile kamenya kutyo omwenda ebyo byona.
33 Da farko dai, ku nemi mulkin Allah da kuma adalcinsa, za a kuwa ba ku dukan waɗannan abubuwa.
Tali okwamba muyenje obhukama bhwae no bhulengelesi bhwae na gonagona ouyanibhwa.
34 Saboda haka kada ku damu game da gobe, gama gobe zai damu da kansa. Damuwar yau ma ta isa wahala.
Kulwejo, utaja kwitimata ingulu ya mutondo, kulwokubha mutondo einyakilila eyene. Bhuli lunaku lwiile okubha nebhibhibhi bhyalo olwene.

< Mattiyu 6 >