< Mattiyu 6 >
1 “Ku yi hankali kada ku nuna ‘ayyukanku na adalci’ a gaban mutane, don su gani. In kuka yi haka, ba za ku sami lada daga wurin Ubanku da yake cikin sama ba.
Te dongah nangmih kah duengnah te ngaithuen uh. Te hmuh sak ham hlang hmai ah saii boeh. Te pawt koinih vaan ah na pa taengkah thapang na dang uh mahpawh.
2 “Saboda haka sa’ad da kake ba wa masu bukata taimako, kada ka yi shelarsa, yadda munafukai suke yi a majami’u da kuma kan tituna, don mutane su yabe su. Gaskiya nake gaya muku, sun riga sun sami ladarsu cikakke.
Te dongah doedannah na khueh vaengah, hlang loh a thangpom ham hlangthai palat rhoek lohtunim neh imhlai laklo ah a saii bangla na hmaiah ueng boeh. Nangmih taengah rhep kan thui, a thapang vik a bawt uh coeng.
3 Amma sa’ad da kake ba wa masu bukata taimako, kada ka yarda hannun hagunka yă ma san abin da hannun damarka yake yi,
Tedae doedannah na khueh khaw, na bantang kah a saii te na banvoei loh ming boel saeh.
4 don bayarwarka ta zama a ɓoye. Ubanka kuwa mai ganin abin da ake yi a ɓoye, zai sāka maka.
Te dongah na doedannah te a huep la om mai saeh. Te daengah ni a huep a hael kah aka hmu na Pa loh nangmih te n'thuung eh.
5 “Sa’ad da kuma kuke addu’a, kada ku zama kamar munafukai, gama sun cika son yin addu’a a tsaye a cikin majami’u da kuma a bakin titi, don mutane su gan su. Gaskiya nake gaya muku, sun riga sun sami ladarsu cikakke.
Na thangthui uh vaengah hlangthaipalat la om uh boeh. Hlang kah a hmuh ah thangthui ham tunim neh toltung kah a kil ah a pai te a lungnah uh. Nangmih taengah rhep kan thui, a thapang te vik a bawt uh coeng.
6 Amma sa’ad da kake addu’a, sai ka shiga ɗakinka, ka rufe ƙofa, ka yi addu’a ga Ubanka wanda ba a gani. Ubanka kuwa mai ganin abin da ake yi a ɓoye, zai sāka maka.
Na thangthui vaengah na imkhui la kun lamtah na thohka te na khaih phoeiah a huep kah aka om na Pa taengah thangthui. Te daengah ni a huep kah aka hmu na Pa loh nang n'thuung eh.
7 Sa’ad da kuma kuke addu’a, kada ku yi ta maimaita magana, kamar marasa sanin Allah, domin suna tsammani za a ji su saboda yawan maganarsu.
Thangthui vaengah namtom rhoek bangla tlawk boeh. A caitawtnah te a hnatun ni tila a poek uh.
8 Kada ku zama kamar su, gama Ubanku ya san abin da kuke bukata kafin ma ku roƙe shi.
Te dongah amih neh na vai uh moenih. Na pa loh na bih hlanah na ngoe te a ming coeng.
9 “To, ga yadda ya kamata ku yi addu’a. “‘Ubanmu wanda yake cikin sama, a tsarkake sunanka,
Te dongah nangmih tah he tlamhe thangthui uh. Vaan kah kaimih napa namah ming tah ciim rhoe pai.
10 mulkinka yă zo a aikata nufinka a duniya kamar yadda ake yi a sama.
Na ram tah ha pai saeh. Na kongaih tah vaan kah bangla diklai ah khaw soep saeh.
11 Ka ba mu yau abincin yininmu.
Khohnin rhamhnin kah ham kaimih kah buh he tihnin ah kaimih m'pae lah.
12 Ka gafarta mana laifofinmu, kamar yadda mu ma muke gafarta wa masu yin mana laifi.
Kaimih sokah laikung rhoek te ka hlah uh bangla, kaimih kah laiba dongah kaimih n'hlah lah.
13 Kada ka bari a kai mu cikin jarraba, amma ka cece mu daga mugun nan.’
Cuekhalhnah khuila kaimih ng'khuen boel lamtah, a thae khui lamkah loh kaimih n'hlawt lah.
14 Gama in kuna yafe wa mutane sa’ad da suka yi muku laifi, Ubanku da yake cikin sama ma zai gafarta muku.
Hlang te a tholhdalhnah na hlah pah atah, vaan kah na Pa loh nang khaw n'hlah ni.
15 Amma in ba kwa yafe wa mutane laifofinsu, Ubanku ma ba zai gafarta muku zunubanku ba.
Hlang te tholh na hlah pah pawt atah na pa loh nangmih kah tholhdalhnah te han hlah mahpawh.
16 “Sa’ad da kuma kuna azumi, kada ku ɓata fuska, yadda munafukai suke yi. Sukan ɓata fuskokinsu domin su nuna wa mutane cewa suna azumi. Gaskiya nake gaya muku, sun riga sun sami ladarsu cikakke.
Na yaeh uh vaengah hlangthai palat, hmueprhutla rhoek bangla om uh boeh. A yaeh uh te hlang taengah phoe sak ham a maelhmai te a buenglueng uh. Nangmih taengah rhep kan thui, a thapang te vik a bawt uh coeng.
17 Amma sa’ad da kana azumi, ka shafa wa kanka mai, ka wanke fuskarka,
Tedae na yaeh vaengah na maelhmai te sil lamtah, na lu khaw hluk.
18 domin kada mutane su ga alama cewa kana azumi, sai dai Ubanka kaɗai wanda ba a gani; Ubanka kuwa mai ganin abin da ake yi a ɓoye, zai sāka maka.
N'yaeh he hlang taengah pawt tih a huep ah aka om na Pa taengah lat tueng sak. Te daengah ni a huep ah aka hmu na Pa loh nang n'thuung eh.
19 “Kada ku yi wa kanku ajiyar dukiya a duniya, inda asu da tsatsa suke ɓatawa, inda kuma ɓarayi sukan fasa, su yi sata.
Diklai hmanah namamih ham khohrhang khoem uh boeh. Te ah te keet neh thi-aek loh a caak, hlanghuen loh a muk tih a huen.
20 Amma ku yi wa kanku ajiyar dukiya a sama, inda ba tsatsa da asu da za su ɓata su, inda kuma ba ɓarayin da za su fasa, su yi sata.
Vaan ah na khohrhang te khoem uh. Te ah te keet om pawh thi-aek long khaw a caak moenih, hlanghuen long khaw muk pawt tih huen pawh.
21 Gama inda dukiyarka take, a nan ne fa zuciyarka za tă kasance.
Na khohrhang a om nah ah ni na thinko khaw a om eh.
22 “Ido shi ne fitilar jiki. In idanunka suna da kyau, dukan jikinka zai cika da haske.
Mik he pum kah hmaiim la om. Te dongah na mik loh cilrhik la a om atah na pum boeih cilping la om ni.
23 Amma in idanunka suna da lahani, dukan jikinka ma zai cika da duhu. To, in hasken da yake a cikinka duhu ne, duhun ya wuce misali ke nan!
Tedae na mik te a thae la aom atah na pum tom ah a hmuep la om ni. Te dongah nang kah vangnah te yinnah la a poeh atah te yinnah te nah coeng.
24 “Ba mai iya bauta wa iyayengiji biyu. Ko dai yă ƙi ɗaya, yă ƙaunaci ɗaya, ko kuwa yă yi aminci ga ɗaya, sa’an nan yă rena ɗayan. Ba dama ku bauta wa Allah, ku kuma bauta wa kuɗi gaba ɗaya.”
Boei panit taengah sal a bi thai moenih. Te dongah Pakhat te a hmuhuet vetih a tloe te a lungnah ni. Pakhat te a talong vetih a tloe te a hnoel ni. Pathen neh laikhuehtawn taengah sal na bi rhenten thai moenih.
25 “Saboda haka, ina gaya muku, kada ku damu game da rayuwarku, game da abin da za ku ci, ko abin da za ku sha; ko kuma game da jikinku, game da abin da za ku sa. Ashe, rai bai fi abinci ba, jiki kuma bai fi tufafi ba?
Nangmih taengah kan thui, mebang khaw na caak vetih, mebang na ok ham akhaw, na pum te mebang na bai sak pawt akhaw na hinglu te mawn sak boeh. Hinglu tah buh lakah, pum he khaw himbai lakah olpuei la om pawt nim?
26 Ku dubi tsuntsayen sararin sama mana; ba sa shuki ko girbi ko ajiya a rumbuna, duk da haka, Ubanku na sama yana ciyar da su. Ashe, ba ku fi su daraja nesa ba?
Vaan kah vaa rhoek ke so uh lah. Amih loh tuh uh pawt tih at uh pawh, khai ah khaw a sang uh moenih. Tedae vaan kah na pa loh amih te a khut. Amih lakah na tanglue uh moenih a?
27 Wane ne a cikinku ta wurin damuwa zai iya ƙara wa rayuwarsa ko sa’a ɗaya?
Te dongah nangmih khuikah unim aka mawn tih a hinglung te dong khat ham a tom thai?
28 “Me ya sa kuke damuwa a kan riguna? Ku dubi yadda furannin jeji suke girma mana. Ba sa aiki ko saƙa.
Balae tih himbai ham te na mawn uh? Lohma kah rhaipai ke metla a rhoeng khaw poek lah. Thakthae uh pawh, cunghmui khaw hnuk uh pawh.
29 Duk da haka ina gaya muku ko Solomon cikin dukan darajarsa bai sa kayan adon da ya kai na ko ɗaya a cikinsu ba.
Tedae nangmih taengah kan thui, Solomon pataeng a thangpomnah boeih neh he kah rhaipai pakhat bangla a bai sak moenih.
30 In haka Allah yake yi wa ciyawar jeji sutura, wadda yau tana nan, gobe kuwa a jefa a cikin wuta, ba zai ma fi yi muku sutura ba, ya ku masu ƙarancin bangaskiya?
Tihnin ah om tih thangvuen ah hmailing dongla phum hamkoi lohma kah khopol pataeng khaw Pathen loh a phuekhlaak tangloeng atah uepvawt rhoek aw nangmih te muep n'thoeihcam ngai mahpawt nim?
31 Don haka, kada ku damu, kuna cewa, ‘Me za mu ci?’ Ko, ‘Me za mu sha?’ Ko kuma, ‘Me za mu sa?’
Te dongah, banim ka caak uh vetih banim ka ok uh ve? Banim ka bai uh ve? ti nen khaw mawn uh boeh.
32 Gama marasa sanin Allah suna fama neman dukan waɗannan abubuwa, Ubanku na sama kuwa ya san kuna bukatarsu.
He rhoek boeih he namtom rhoek long ni a vawtthaih uh. Vaan kah na pa loh na kuek uh boeih te a ming.
33 Da farko dai, ku nemi mulkin Allah da kuma adalcinsa, za a kuwa ba ku dukan waɗannan abubuwa.
Tedae Pathen kah ram neh a duengnah te lamhma la toem uh lah. Te daengah ni he rhoek boeih he nangmih taengah han thap eh.
34 Saboda haka kada ku damu game da gobe, gama gobe zai damu da kansa. Damuwar yau ma ta isa wahala.
Te dongah thangvuen ham mawn uh boeh. Thangvuen amah te mawn bitni. Hnin at kah a phayoenah he amah ah rhoeh coeng.