< Mattiyu 5 >

1 Ganin taron mutane, sai ya hau kan gefen dutse ya zauna. Almajiransa kuwa suka zo wurinsa,
Yesu paakibweni kipenga sa bandu, atiboka ayei pakitumbi, paatami pae, banapunzi bake baichi kichake.
2 sai ya fara koya musu. Yana cewa,
Nga yowa nkano wake kapundisha, kakoya,
3 “Masu albarka ne waɗanda suke matalauta a ruhu, gama mulkin sama nasu ne.
“Heri bababile akeba ba Roho maana utawala wa Nnongo wabe.
4 Masu albarka ne waɗanda suke makoki, gama za a yi musu ta’aziyya.
Heri balo bene huzuni, mana batafarijiwa.
5 Masu albarka ne waɗanda suke masu tawali’u, gama za su gāji duniya.
Heri bene upole, mana balowa kurithi nchi.
6 Masu albarka ne waɗanda suke jin yunwa da ƙishirwa don gani an yi adalci, gama za a ƙosar da su.
Heri bene njala ni kui ya haki, mana bapala yukutilwa.
7 Masu albarka ne waɗanda suke masu jinƙai, gama za a nuna musu jinƙai.
Heri bene rehema mana abo bapala pata Rehema.
8 Masu albarka ne waɗanda suke masu tsabtar zuciya, gama za su ga Allah.
Heri bene mwoyo sapi mana walowa kum'bona Nnongo.
9 Masu albarka ne waɗanda suke masu ƙulla zumunci, gama za a kira su’ya’yan Allah.
Heri bapatanishi ba haki, maana abo balowa kemelwa bana ba Nnongo.
10 Masu albarka ne waɗanda ake tsananta musu don gani an yi adalci, gama mulkin sama nasu ne.
Heri balo babateswa kwaajili ya haki, maana upwalume wa Nnongo ni wabe.
11 “Masu albarka ne ku, sa’ad da mutane suke zaginku, suna tsananta muku, suna kuma faɗin kowace irin muguwar magana a kanku saboda ni.
Heri mwenga mwamutukanilwa ni bandu ni kuwatesa, au kubakokeya kila ubaya kachinu kwa ubocho kwa mwanja nenga.
12 Ku yi murna ku kuma yi farin ciki, domin ladarku mai yawa ne a sama, gama haka suka tsananta wa annabawan da suka riga ku.
Mupulaike ni luluta, maana thawabu yinu ni ngolo kunani kumaunde. Kwa kuwa nga bandu gaba-apangite manabii bababile kabla yinu.
13 “Ku ne gishirin duniya, amma in gishiri ya rabu da daɗin ɗanɗanonsa, yaya za a sāke mai da daɗin ɗanɗanonsa? Ba shi da sauran amfani, sai dai a zubar da shi mutane kuma su tattaka.
Mwenga mwa mwinyo wa dunia. Lakini kati mwinyo uaribike, olowa pangika kitiwi ubenanoga kwake kae? Iwezekana kwaa ube ni radha ili kujita panja ni kulebata ni agolo ga bandu.
14 “Ku ne hasken duniya. Birnin da yake a bisan tudu ba ya ɓoyuwa.
Mwenga mwa mbwega wa dunia. Nnema wauchengilwe pakitombe wiyobeya kwaa.
15 Mutane ba sa ƙuna fitila su rufe ta da murfi. A maimako, sukan ajiye ta a kan wurin ajiye fitila, takan kuma ba da haske ga kowa a cikin gida.
Bandu bawasha kwaa taa ni kwibeka pae ya kindanda, ila kunani, ni ywembe yenda kuwamulikya boti nkati ya nyumba.
16 Haka ma, bari haskenku yă haskaka a gaban mutane, domin su ga ayyukanku masu kyau, su kuwa yabi Ubanku da yake cikin sama.
Ni mbwega winu umulike nnongi ya bandu linga bagabone matendo gananoga ni kumsifu tate binu ywaabile kumaunde.
17 “Kada ku yi tsammani na zo ne domin in kawar da Doka ko kuma Annabawa; ban zo domin in kawar da su ba ne, sai dai domin in ciccika su.
Kana muwase niichi kuibulaga saliya wala manabii, niichile kwaa kuiharibu ila kwitimiza.
18 Gaskiya nake gaya muku, kafin sama da ƙasa sun shuɗe, babu ko ɗan wasali, babu wani ɗigo ta kowace hanya da zai ɓace daga Dokar, sai an cika kome.
Kwakweli nindakuwakoya nyoo mpaka maunde ni dunia yate pita mtupo yodi wala nukuta jimo ya saliya yayalowa kuoma musaliya mpaka po kila kilebe kiyomwile timia.
19 Duk wanda ya karya ɗaya daga cikin mafi ƙanƙanta na umarnan nan, ya kuma koya wa waɗansu su yi haka, za a ce da shi mafi ƙanƙanta a mulkin sama. Amma duk wanda ya aikata, ya kuma koyar da waɗannan umarnai, za a kira shi mai girma a cikin mulkin sama.
Eyo yeyote ywatekwana amri njunu yimo nkati ya amri yee nikuwapudisha benge panga nyoo alowa kemelwa nchunu mu'utawala wa kumaunde. Lakini ywoywoti ywaikamwa ni kuipudisha alowa kemelwa nkolo mu'utawala wa kumaunde.
20 Gama ina faɗa muku cewa in dai adalcinku bai fi na Farisiyawa da na malaman dokoki ba, faufau, ba za ku shiga mulkin sama ba.
Kwa maana nabakokiya ukweli winu mana mukotwike kwazidi baandishi ni mafarisayo, kwa vyovyoti mwabile mwajingya nkati ya ufalme wa kumaunde.
21 “Kun dai ji an faɗa wa mutanen dā cewa, ‘Kada ka yi kisankai; kuma duk wanda ya yi kisankai za a hukunta shi.’
Muyowine yabakiyilye zamani panga, “kana ubulage” ni ywoywoti ywa bulaga abi pae ya hukumu.'
22 Amma ina gaya muku, duk wanda ya yi fushi da ɗan’uwansa, za a hukunta shi. Kuma duk wanda ya ce wa ɗan’uwansa ‘Raka,’za a kai shi gaban Majalisa. Amma duk wanda ya ce, ‘Kai wawa!’ Zai kasance a hatsarin shiga jahannama ta wuta. (Geenna g1067)
Lakini nendakuwakokiya ywoywoti ywanchukiya nnongowe apalikwa ukumilwa. Ni ywoywoti ywammakiya nnongowe panga, wenga wa mundu wangefaika! apangika kwa ballaza, Ni ywoywoti ywabaya wenga wa nyinga apalikwa ni mwoto wa jehanamu. (Geenna g1067)
23 “Saboda haka, in kana cikin ba da baikonka a kan bagade, a can kuwa ka tuna cewa ɗan’uwanka yana riƙe da kai a zuci,
Eyo mana kopiya sadaka yako nnonge ya Nnongo ni kankombokiya panga winakikowe nnongogo.
24 sai ka bar baikonka a can gaban bagade. Ka je ka shirya tukuna da ɗan’uwanka; sa’an nan ka zo ka ba da baikonka.
Uwileke sadaka nnonge ya madhabahu, ni ukamwe ndela yako. Ukapatane wete nnongo'wo, ni boka po uiche kuitola sadaka yako.
25 “Ka yi hanzari ka shirya al’amura da maƙiyinka wanda yake ƙararka a kotu. Ka yi haka, tun kana tare da shi a kan hanya, in ba haka ba, zai miƙa ka ga alƙali, alƙali kuma yă miƙa ka ga ɗan sanda, mai yiwuwa kuwa a jefa ka a kurkuku.
Upembele ni mshitaki wako upesi, uwineke mundela kamuyenda mahakamani, kinyime chake alowa kupeleka kwa hakimu ni kukutaikulya muligereza.
26 Gaskiya nake gaya maka, ba za ka fita ba, sai ka biya kobo na ƙarshe.
Muamini nendakuwamakiya, walowa lekelwa kwa mpaka ulepe senti ya mwisho yalongelwa.
27 “Kun dai ji an faɗa, ‘Kada ka yi zina.’
Muyowine yaiikokiywe panga, “Kaa ube ni malaya.”
28 Amma ina gaya muku, duk wanda ya dubi mace, sa’an nan ya yi sha’awarta a zuci, ya riga ya yi zina ke nan da ita a zuciyarsa.
Lakini neda kuwakokiya ywoywoti ywa nnolekeya nnwawa kwa kutamaniya ayomwile gonja nakwe mwoyo wake.
29 In idonka na dama yana sa ka yin zunubi, ƙwaƙule shi ka yar. Zai fiye maka ka rasa ɗaya daga cikin gaɓoɓin jikinka, da a jefa jikinka ɗungum a cikin jahannama ta wuta. (Geenna g1067)
Na mana itei liyo lyako lya kummaliyo lyenda kuobeya, ulitolwe ulitaikwe kutalu ni wenga. Kwasababu bora kiungo chimo cha payega yako kiobe kuliko yega yako yoti watakulikwe jehaamu. (Geenna g1067)
30 In kuma hannunka na dama yana sa ka yin zunubi, yanke shi ka yar. Zai fiye maka ka rasa ɗaya daga cikin gaɓoɓin jikinka, da a jefa jikinka ɗungum a cikin jahannama ta wuta. (Geenna g1067)
Na mana itei luboko lwako lwa kummaliyo lyenda kukosea, walukate ni kulutaikwa kutalu ni wenga. mana bora kiungo chako chimo cha payega yako kiobe kuliko yega nzima taikulilwa jehanamu. (Geenna g1067)
31 “An kuma faɗa, ‘Duk wanda ya saki matarsa, dole yă ba ta takardar saki.’
Itibakijilwa kae, jwalowa kuneka nnyumbowe ampei hati ya talaka'
32 Amma ina gaya muku, duk wanda ya saki matarsa in ba a kan laifin zina ba, ya sa ta zama mazinaciya ke nan, kuma duk wanda ya auri macen da mijinta ya sake, shi ma yana zina ne.
Lakini nenda kuwakokiya, ywoywoti jwa nneka nnyumbowe, ila kwa abari ya umalaya, apanga mmalaya, i ywoywoti ywa nkobeka baada ya peyelwa taraka enda zini.
33 “Har wa yau dai kun ji an faɗa wa mutane a dā, ‘Kada ka karya alkawarinka, sai dai ka cika alkawaran da ka yi wa Ubangiji.’
Kai muyowine batibakijilwa balo azamai,'kana mulape kwa ubocho, umtumikiye Ngwana lapa kwako'
34 Amma ina gaya muku, Kada ku yi rantsuwa sam, ko da sama, domin kursiyin Allah ne;
Ila nenda kuwakokiya, kana mulape hata pasene, au kwa maunde, kwasababu kuezi ya Nnongo;
35 ko da ƙasa, domin matashin ƙafafunsa ne; ko kuma da Urushalima, domin birnin Babban Sarki ne.
Wala kwa dunia, maana ngabeka magolo gake, aokwa Yerusalem, maana ni nema mpwalume nkolo.
36 Kada kuma ka rantse da kanka, domin ba za ka iya mai da ko gashi ɗaya yă zama fari ko baƙi ba.
Wala kana walape kwa mtwe wako, mana uweza kwa kulupanga lunywili limo panga luua u lupili.
37 Abin da ya kamata ku ce kawai, shi ne, I, ko A’a. Abin da ya wuce haka kuwa daga wurin Mugun nan yake.
Ila makowe ginu gabe, “Kweli, kweli, kana, kana,'mana ywa yongeya makowe gabuka kwa nchela.
38 “Kun dai ji an faɗa, ‘Ido domin ido, haƙori kuma domin haƙori.’
Muyowine ikokiywe panga, “Liyo kwa liyo, ni lino kwa lino.'
39 Amma ina gaya muku, Kada ku yi tsayayya da mugun mutum. In wani ya mare ka a kumatun dama, juya masa ɗayan ma.
Lakini nenda kuwakokiya, kana mwasindane nchochi, lakini mundu akukombile ligomo lya mmaliyo wangalambukiye ni lenge.
40 In kuma wani yana so yă yi ƙararka yă ƙwace rigarka, to, ba shi mayafinka ma.
Ni mundu ywa lowa kukushitaki ni kuitola nganju yako, unneki ni likoti.
41 In wani ya tilasta ka yin tafiya mil ɗaya, to, tafi tare da shi mil biyu.
Ni mundu ywa kulazimisha yenda maili jimo wayende nakwe ibele.
42 Ka ba wa duk wanda ya roƙe ka abu, kada kuma ka hana wa wanda yake neman bashi daga gare ka.
Ywa kuloba wampei, ni ywapala kukopa kana untile.
43 “Kun dai ji an faɗa, ‘Ka ƙaunaci maƙwabcinka, ka kuma ƙi abokin gābanka.’
Muyowine panga ikokiywe,'umpende jirani bako ni umchukie adui bako.'
44 Amma ina gaya muku, ku ƙaunaci abokan gābankukuma ku yi wa waɗanda suke tsananta muku addu’a,
Lakini nenga nendakuwakokiya, mwapende adui binu mwalobii mwisi,
45 don ku zama’ya’yan Ubanku na sama. Shi yakan sa ranarsa ta haskaka a kan mugaye da masu kirki; yakan kuma sako ruwan sama a bisa masu adalci da marasa adalci.
linga mupange mwabana batate binu bababile kumaunde, maana jwembe amulikya lisoba lyake abaya ni bema, ulaenda niya kwa bandu boti bene haki ni bange haki.
46 In masoyarku kawai kuke ƙauna, wace lada ce gare ku? Ko masu karɓar haraji ma ba haka suke yi ba?
Mana mene mwapendi babapendile mwenga mupata thawabu gani? Hata bai! ni bembe bapanga kwaa nyoo?
47 In kuwa kuna gai da’yan’uwanku ne kaɗai, me kuke yi fiye da waɗansu? Marasa bin Allah ma ba haka suke yi ba?
Kae mana mwapendi alongo binu bai, mupanga namani cha zaidi? Hata bandu bageaminiye bapanga kwaago?
48 Saboda haka sai ku zama cikakku, yadda Ubanku na sama yake cikakke.
Bai mwenga mwalowa panga mwatakatifu, kati tate binu ba kumaunde mwababile atakatifu.

< Mattiyu 5 >