< Mattiyu 5 >
1 Ganin taron mutane, sai ya hau kan gefen dutse ya zauna. Almajiransa kuwa suka zo wurinsa,
Kĭ otsĭnno'ossax akai'tappix ni tum'mo ita'mĭsso: ki otau'pĭssi otsitappim'ix ototaakax:
2 sai ya fara koya musu. Yana cewa,
Ki itsipa'kuiakiu ki itŭsksĭnĭm'atsiuax, ki itŭniu,
3 “Masu albarka ne waɗanda suke matalauta a ruhu, gama mulkin sama nasu ne.
Anniks'isk matap'pixk oskĕttsipŏppuauĕxk ĭkikĭn'etŭkkiĭsk, etam'etŭkkiau: spots'im ĭstsĭn'naiisĭnni osto'auai otsinan'oaiau.
4 Masu albarka ne waɗanda suke makoki, gama za a yi musu ta’aziyya.
Au'yesĭx etam'etŭkkiau: aiaksikiawpiksĭstotoaiau.
5 Masu albarka ne waɗanda suke masu tawali’u, gama za su gāji duniya.
Ikkĭnap'itappiix etam'etŭkkiau: ksŏk'kum otaksĭnan'oaiau.
6 Masu albarka ne waɗanda suke jin yunwa da ƙishirwa don gani an yi adalci, gama za a ƙosar da su.
Ino'tăttomix mokŏm'motsipaitappiisĭnni ki inăk'attomix mokŏm'motsipaitappiisĭnni etam'ĕtukkiau: ai'akokuyian.
7 Masu albarka ne waɗanda suke masu jinƙai, gama za a nuna musu jinƙai.
Kĭmapi'itappix etam'etŭkkiau: otak'sikĭmokiau
8 Masu albarka ne waɗanda suke masu tsabtar zuciya, gama za su ga Allah.
Ksĭkus'skĕttsipŏppix etam'etŭkkiau: ai'aksĭnnuyiauaie Ap'ĭstotokiuă.
9 Masu albarka ne waɗanda suke masu ƙulla zumunci, gama za a kira su’ya’yan Allah.
Inŭs'tsetappix etam'etŭkkiau: akanĭstainikŏttaiau Ap'ĭstotokiuă o'kosĭx.
10 Masu albarka ne waɗanda ake tsananta musu don gani an yi adalci, gama mulkin sama nasu ne.
Anniks'isk matap'pixk itsikĭm'atsĭstotoaiau otŏkommo'tsitappiuŏsoauĕsts etam'etŭkkiau; otsinan'oaiau spots' im istsĭn'naiisĭnni.
11 “Masu albarka ne ku, sa’ad da mutane suke zaginku, suna tsananta muku, suna kuma faɗin kowace irin muguwar magana a kanku saboda ni.
Oksĭs'totokoeniki ki maka'pi sĭtsĭp'sŭkoeniki, ki aisĭmmĭm'motsenikiau, tŭkka kĭtŭk'omĭmmokoau kitse'tametŭksuai.
12 Ku yi murna ku kuma yi farin ciki, domin ladarku mai yawa ne a sama, gama haka suka tsananta wa annabawan da suka riga ku.
So poke'tametŭkkĭk, spopai'piĭk; kitakitakai'sakĭnnosŭko spots'im: apatots'ik neto'yik ŭnninetoksĭstotoyiuax Ap'ĭstotokiuă otsiprophetix.
13 “Ku ne gishirin duniya, amma in gishiri ya rabu da daɗin ɗanɗanonsa, yaya za a sāke mai da daɗin ɗanɗanonsa? Ba shi da sauran amfani, sai dai a zubar da shi mutane kuma su tattaka.
Kĕsto'akauk ksŏk'kum ĭstsĭstsĭxipoku: atstosai'e umut'aiawxipi itsĭx'ipokuyi, tsanĭstapiu ksŏk'kum umutaiaksitsĭxipokuĭstutsip? Matŭtokoapi'uats, ki aksĭs'tapĭxip, ki akitsitautŭtsamiai'osi.
14 “Ku ne hasken duniya. Birnin da yake a bisan tudu ba ya ɓoyuwa.
Kĕsto'akauk ksŏk'kum ĭstŭn'natsii. Akap'ioyĭs aitokittokhi netum'moyi matokotsiksĭsattop'ats.
15 Mutane ba sa ƙuna fitila su rufe ta da murfi. A maimako, sukan ajiye ta a kan wurin ajiye fitila, takan kuma ba da haske ga kowa a cikin gida.
Matap'pix matotstsĭm'axauaie anak'imatsĭs mŏkitsitaistakhtotosauaie assuyĭn'i, itai'sŭppatomiau itai'sŭpanakĭmatsopi, ki matap'pix itsĭps'taupix napioyĭs itokŏnnauan'akĭmaiau.
16 Haka ma, bari haskenku yă haskaka a gaban mutane, domin su ga ayyukanku masu kyau, su kuwa yabi Ubanku da yake cikin sama.
Neto'yik kitan'akimatsĭs ĭstot'ŭnnasayit matap'pix mŏk'itsĭnniĭsau kitawx'ĭstutsipists mŏk'ĭtstsakŭttosauaie kin'a spots'im.
17 “Kada ku yi tsammani na zo ne domin in kawar da Doka ko kuma Annabawa; ban zo domin in kawar da su ba ne, sai dai domin in ciccika su.
Pinstak nimut'otopi nŏkitŭnnĭstupipotsĭsau okŏk'itsĭmani, ki prophet ix otŭn' issuai: nimatŭtoto'pa nŏkĭtŭnnĭstŭpipotsĭsau, nimut'oto mŏkĭtsŭpanĭs'tsĭstutsisau.
18 Gaskiya nake gaya muku, kafin sama da ƙasa sun shuɗe, babu ko ɗan wasali, babu wani ɗigo ta kowace hanya da zai ɓace daga Dokar, sai an cika kome.
Kitau'mŭnĭstopuau spots'im ki ksŏk'kum otsauomai'tsĭnikasi, ki okŏk'itsĭmani otsitsauomsŭpanĭstsiopi tŭks'kai sikŭk'sĭnaksĭn okŏk'itsĭmani itstsi'ipi mat'akitsĭnikauatsaie.
19 Duk wanda ya karya ɗaya daga cikin mafi ƙanƙanta na umarnan nan, ya kuma koya wa waɗansu su yi haka, za a ce da shi mafi ƙanƙanta a mulkin sama. Amma duk wanda ya aikata, ya kuma koyar da waɗannan umarnai, za a kira shi mai girma a cikin mulkin sama.
Annŏk tukskai am'ostsim inŭxe'poawsists kŭttai'aksĭstutsĭmŏkaie, ki ai'aksksĭnĭmatsokax matap'pix mŏk'staiĭstutsĭsaxaie, ak'anĭstainikŏttau inŭks'tsĭm spots' im; annŏk' ai'aksistutsimests ki ai'aksksinimatsokax matap'pix mŏks'ĭstutsĭmĕsts, ak'anĭstainikŏttau omŭk'sĭm spots'im.
20 Gama ina faɗa muku cewa in dai adalcinku bai fi na Farisiyawa da na malaman dokoki ba, faufau, ba za ku shiga mulkin sama ba.
Kit an'ĭstopuau kitokŏmotsipaitappiisĭnni saiĭs'tŭpŭkuiŏkhsĭssi Scribes ki Pharisees ot'okŏmotsipaitappiisuĕsts kimatakitsipipuauats spots'im ĭstsĭn'naiisĭnni.
21 “Kun dai ji an faɗa wa mutanen dā cewa, ‘Kada ka yi kisankai; kuma duk wanda ya yi kisankai za a hukunta shi.’
Kikai'okhtsipuau ŭkkaiiap'ix otan'ikoaiau, Pinuye'nĭkik: ki annŏk'ai'akoyenikiuŏk ai'akesetsĭmaie okŏk'itsĭmani:
22 Amma ina gaya muku, duk wanda ya yi fushi da ɗan’uwansa, za a hukunta shi. Kuma duk wanda ya ce wa ɗan’uwansa ‘Raka,’za a kai shi gaban Majalisa. Amma duk wanda ya ce, ‘Kai wawa!’ Zai kasance a hatsarin shiga jahannama ta wuta. (Geenna )
Ki kitan'ĭstopuau annŏk' ksĭstapĭstsĭm'iuōk ox'okoă ai'akesetsĭmaie okŏk'itsĭmani; ki annŏk' ak'anĭstsiuŏk ox'okoa Raca, aiakesetsimaie okok'itsĭmani: ki annŏk' ak'anĭstsiuŏk, kĭtŭt'tsapsi, ai'akesetsĭmaie Gihenni ots'tsiĭmiaie. (Geenna )
23 “Saboda haka, in kana cikin ba da baikonka a kan bagade, a can kuwa ka tuna cewa ɗan’uwanka yana riƙe da kai a zuci,
Puksipĭp'potomĭniki kitak'iksĭstomŭtskotŭksĭnni natoi'apioyĭs, ki ĭsksĭnĭm'ĭniki kixokoa kĭtsĭs'tsĭmmok,
24 sai ka bar baikonka a can gaban bagade. Ka je ka shirya tukuna da ɗan’uwanka; sa’an nan ka zo ka ba da baikonka.
Ŭn'nim altar ĭstsskit' kitakiksĭstomŭtskotŭksĭnni, ki matskot'; matom'ots matsin'nŭstseik ksĕsto'a ki kĭxokoa, ki tŭm'ŭtsipuksiput ki sakumŭts'kotoat kitsiksĭst'omŭtskotŭksĭnni.
25 “Ka yi hanzari ka shirya al’amura da maƙiyinka wanda yake ƙararka a kotu. Ka yi haka, tun kana tare da shi a kan hanya, in ba haka ba, zai miƙa ka ga alƙali, alƙali kuma yă miƙa ka ga ɗan sanda, mai yiwuwa kuwa a jefa ka a kurkuku.
Kipĭnnŭs'tseĭmĭs kikakhtum'o, kĭtsakiokhpokau'pimŏssi: kŏkstaiĭstapĭpiok au'kŏkitsĭmaii, ki au'kŏkitsĭmaii ŏk'staukotsei eĕnake'nai, ki kĭtakitsĭps'tapixik itai'ĭnŭkiopi,
26 Gaskiya nake gaya maka, ba za ka fita ba, sai ka biya kobo na ƙarshe.
Kitau' mŭnĭsto kitsauomai'ponitatossi kitak'sakookotossi, kimataksuxpa.
27 “Kun dai ji an faɗa, ‘Kada ka yi zina.’
Kikai'okhtsipuau otanipuauĕsts ŭkkaiiap'ix, Kimatakauŏkotapuaua:
28 Amma ina gaya muku, duk wanda ya dubi mace, sa’an nan ya yi sha’awarta a zuci, ya riga ya yi zina ke nan da ita a zuciyarsa.
Ki nestoa kitan'ĭstopuau, annŏk' ŭs'sŭmmiuŏk ake'uŏk mŏk'sta tossaie, ŭkaukhtauauŏkautăttseuaie u'skĕttsipŏppi.
29 In idonka na dama yana sa ka yin zunubi, ƙwaƙule shi ka yar. Zai fiye maka ka rasa ɗaya daga cikin gaɓoɓin jikinka, da a jefa jikinka ɗungum a cikin jahannama ta wuta. (Geenna )
Kinet'oopspi itsuyĭsseeniki, sauau'tos ki mĭs'tŭpapiksĭstsĭs: ŏkh'siu tŭks'kŭma mŏk'saiĭnakuaiĭssi koŏpspi, ŏkstaiĭs'tupapiksĭs kostŭm Gehenna. (Geenna )
30 In kuma hannunka na dama yana sa ka yin zunubi, yanke shi ka yar. Zai fiye maka ka rasa ɗaya daga cikin gaɓoɓin jikinka, da a jefa jikinka ɗungum a cikin jahannama ta wuta. (Geenna )
Kinet'otsĭs itsuyĭsse'eniki kawksĭnnĭt', ki mĭs'tŭpapĭxit: ŏkh'siu tuks'kaii kotsĭs'i mŏk'saiĭnakuaiĭssi, ŏkstaiĭs'tŭpapiksĭs kostŭm Gehenna. (Geenna )
31 “An kuma faɗa, ‘Duk wanda ya saki matarsa, dole yă ba ta takardar saki.’
Ǔk'auanĭstop annŏk' aiaksiksiuatsiuŏk otokem'ani ŭnnianĭst'okotsĭs iksiuo'isĭnaksĭn:
32 Amma ina gaya muku, duk wanda ya saki matarsa in ba a kan laifin zina ba, ya sa ta zama mazinaciya ke nan, kuma duk wanda ya auri macen da mijinta ya sake, shi ma yana zina ne.
Ki kitan'ĭstopuau annŏk' aiaksiksiuatsiuŏk otokem'ani, otsauomauau'ŏkotasi, nokets'ĭnai otauŏkotăts'okaie; ki annŏk' aiakokkem'iuŏk otai'ksiuatai'ĭsk itau'ŏkatau.
33 “Har wa yau dai kun ji an faɗa wa mutane a dā, ‘Kada ka karya alkawarinka, sai dai ka cika alkawaran da ka yi wa Ubangiji.’
Stsĭk'i, kikai'okhtsipuau otan'ipuauĕsts ŭk'kaiiap'ix, kimataksiksĭstapatauŭni'pa, ki, kitakitauanĭstau Ap'ĭstotokiua kitatauŭn'ĭssĭnni:
34 Amma ina gaya muku, Kada ku yi rantsuwa sam, ko da sama, domin kursiyin Allah ne;
Ki kitan'ĭstopuau, Pinŭt'auŭnik; spots'im pinitŭpŭtauŭnĭk; tŭk'ka Ap'ĭstotokiua otspiso'pŏtsĭsaie:
35 ko da ƙasa, domin matashin ƙafafunsa ne; ko kuma da Urushalima, domin birnin Babban Sarki ne.
Ksŏk'kum pini'tŭpŭtauŭnik; itsĭssuikau'piu: Jerusalem pini'tŭpŭtauŭnik; tŭkka Omŭx'ina ot'akapioyimaie.
36 Kada kuma ka rantse da kanka, domin ba za ka iya mai da ko gashi ɗaya yă zama fari ko baƙi ba.
Kimat'akitŭpŭtauunipa kotokŏn', kimatkotsiksixĭstutsipats nitu'kuyekai ki kimatokotsixĭstutsipats.
37 Abin da ya kamata ku ce kawai, shi ne, I, ko A’a. Abin da ya wuce haka kuwa daga wurin Mugun nan yake.
Ki anik' A, A; Sa, Sa; mato'ketauanieniki, mat'ŏkhsiu.
38 “Kun dai ji an faɗa, ‘Ido domin ido, haƙori kuma domin haƙori.’
Kikai'okhtsipuau, ŭk'auanĭstop sauau'toainiki moŏps'pi, kitak'okŏtanĭstotoko: ki sauau'tsĭmĭniki mokhpe'kĭnni, kitak'okŏtanĭstotoko.
39 Amma ina gaya muku, Kada ku yi tsayayya da mugun mutum. In wani ya mare ka a kumatun dama, juya masa ɗayan ma.
Ki kitan'ĭstopuau pinstsĭmmĭm'motsemis sauum'itsitappiuă: ki annŏk' kitakauaiak'iokŏk kĭtsets'stoksĭs matoko'tsĭs ki mat'stoksĭs'.
40 In kuma wani yana so yă yi ƙararka yă ƙwace rigarka, to, ba shi mayafinka ma.
Ki matap'pi makitotsĭssĭp'puyĭssaie au'kŏkitsĭmaii, ki stakhts'isokŏsĭm mŏk'otsĭsaie, mat ŭn'nĭstotsĭs kisau'tŭtsisokŏsĭm.
41 In wani ya tilasta ka yin tafiya mil ɗaya, to, tafi tare da shi mil biyu.
Ki annŏk' kĭtsitappa'atsokŏk tuks'ka ŭskskak'sĭnni, pokom'ĭs na'toki iskskaksĭnni.
42 Ka ba wa duk wanda ya roƙe ka abu, kada kuma ka hana wa wanda yake neman bashi daga gare ka.
Annŏk' kitau'kŏmŏnikŏk, ko'tsĭs, ki annŏk' kitai'akŭkkumatŭkok, pino'tŭkaatsis.
43 “Kun dai ji an faɗa, ‘Ka ƙaunaci maƙwabcinka, ka kuma ƙi abokin gābanka.’
Kikai'okhtsipuau ŭk'auanĭstop kitak'ŭkomĭmmau kitopokau 'pimokă ki kitak'aukĭmaukikakhtum'o.
44 Amma ina gaya muku, ku ƙaunaci abokan gābankukuma ku yi wa waɗanda suke tsananta muku addu’a,
Ki kitan'ĭstopuau ŭkomĭm'mĭsau kikakhtum'ix, Atsĭm'mĭmmĭsau anniks'ĭsk matap'pixk kitai'pakosĭnikokoauaxk ŏkhs'ĭstutosau anniks'ĭsk matap'pixk kitau'kĭmokoauaxk, ki aua'tsĭmoiikatomosau anniks'ĭsk matap'pixk kitse'ksĭstotokoauaxk, ki kitai'kĭmatsĭstotokoauaxk;
45 don ku zama’ya’yan Ubanku na sama. Shi yakan sa ranarsa ta haskaka a kan mugaye da masu kirki; yakan kuma sako ruwan sama a bisa masu adalci da marasa adalci.
Kokaukosĭmmi'ĭssuai Kĭn'oau spots'im: tŭk'ka ikkŭnats'iuaie natos'i sauum'itsitappix ki ŏkh'sitappix, ki soio'tŭmstuyiuax mokŏm'otsitappix ki sau'okŏmotsitappix.
46 In masoyarku kawai kuke ƙauna, wace lada ce gare ku? Ko masu karɓar haraji ma ba haka suke yi ba?
Ukomĭm'mainoainikiau anniks'ĭsk matap'pixk kitŭk'omĭmmokoauixk, tsaak'anĭstappiuats kisa'kinosuai? Kŭttomŭnĭstauŭkomĭmmotsein'axau publicanix?
47 In kuwa kuna gai da’yan’uwanku ne kaɗai, me kuke yi fiye da waɗansu? Marasa bin Allah ma ba haka suke yi ba?
Ki namiksematsĭm'ainoainikiau kĭxokoax, tsanĭstapiu'ats kumutaumotsapiau stsĭk'ix? Kŭttomŭnĭstaiksematsĭmmotseiu'axau publicanix?
48 Saboda haka sai ku zama cikakku, yadda Ubanku na sama yake cikakke.
Ki sŭp-puiap'sĭk manĭst'sŭppuiapspi kĭn'oau spots'im.