< Mattiyu 3 >

1 A waɗancan kwanaki, Yohanna Mai Baftisma ya zo, yana wa’azi a Hamadan Yahudiya
Amaaka minga ghakakila. Pambele akahumila umuunhu jumonga juno akatambulwagha Yohani Mwofungi. Umuunhu ujuoalyale ku lihaka ku Yudea ipulisia, iiti,
2 yana cewa, “Ku tuba, gama mulkin sama ya yi kusa.”
Mulataghe inyivi siinu ulwakuva uvutwa uvwa kukyanya vuli piipi.
3 Wannan shi ne wanda aka yi maganarsa ta wurin annabi Ishaya cewa, “Ga murya mai kira a hamada tana cewa, ‘Ku shirya wa Ubangiji hanya, ku miƙe hanyoyi dominsa.’”
Yohani ujuo ghwe juno um'bili uYesaya alyajovile kuuti, “Ilisio lya muunhu lipulikika kuhuma ku lihaka liiti, 'Munnosekesyaghe uMutwa uNguluve isila, na kuling'hania muno kyaikilila."”
4 Tufafin Yohanna kuwa an yi su da gashin raƙumi ne, yana kuma daure da ɗamara ta fata. Abincinsa kuwa fāri ne da zumar jeji.
UYohani akafwalagha umwenda ghuno ghwatendilue nu lwaghe lwa ngamila, akipinyagha nu lukova ulwa ng'hwembe mu nsana. Kulihaka ukuo, akalisagha imhaasi nu vwuki.
5 Mutane suka zo wurinsa daga Urushalima da dukan Yahudiya da kuma dukan yankin Urdun.
Avaanhu kuhuma mu likaaja ilya Yelusalemu na mu kighavo kyoni ikya Yudea ni mbale sooni isa kikogha ikya Yolidani, vakava viluta kwa mwene
6 Suna furta zunubansu, ya kuma yi musu baftisma a Kogin Urdun.
na kulaata inyivi saave. Neke uYohani akavofughagha mu kikoghaikya Yolidani.
7 Amma da Yohanna ya ga Farisiyawa da Sadukiyawa da yawa suna zuwa inda yake yin baftisma, sai ya ce musu, “Ku macizai! Wa ya gargaɗe ku ku guje wa fushin nan mai zuwa?
UYohani ye avwene aVafalisayi na Masadukayi viluta kwa mwene kuuti vofughue, akavavuula akati, “Umue mwe kisina kya njoka! Ghwe veeni jono avapaviile kuuti mkimbile ing'halaasi ja Nguluve jino jikwisa?
8 Ku yi ayyukan da suka dace da tuba.
Lino amaghendele ghahufyaghe ululaato lwinu.
9 Kada ma ku yi tunani a ranku cewa, ‘Ai, Ibrahim ne mahaifinmu.’ Ina gaya muku cewa Allah zai iya tā da’ya’ya wa Ibrahim daga cikin duwatsun nan.
Mulekaghe kusaagha kuuti, “tukulwike ulwakuva usue tuli kisina kya Abulahamu!' Kyang'haani nikivavuula, nNguluve anoghiile kuhambusia amavue agha kuuva avaana va Abulahamu!
10 An riga an sa bakin gatari a gindin itatuwa, kuma duk itacen da bai ba da’ya’ya masu kyau ba, za a sare shi a jefa cikin wuta.
UNguluve angiike inhemo, kuuti umpiki ghuno naghukoma ifipeke ifinofu, aghudumule na kunyaanya pa mwoto.
11 “Ina muku baftisma da ruwa domin tuba. Amma wani yana zuwa a bayana wanda ya fi ni iko, wanda ko takalmansa ma ban isa in ɗauka ba. Zai yi muku baftisma da Ruhu Mai Tsarki da kuma wuta.
Une nikuvofugha na malenga, kuvonia kuuti mulatile inyivi siinu. Neke juno ikwisa mumbele mulyune ali ni ngufu kukila une. Nanino ghiile nambe kuuva m'banda ughwa kukola ifilatu fyake.
12 Yana riƙe da matankaɗinsa, zai tankaɗe hatsinsa, yă kuma tattara alkamarsa a cikin rumbu, amma zai ƙone yayin da wutar da ba a iya kashewa.”
Umwene ikuvofughagha nu Mhepo uMwimike nu mwoto. Umwene ilibaghulania avimike na vahosi, ndavule umuunhu pano ikwelusia ingano pa luvunga, ikong'hania ingano na kuviika mu kihenge, neke ilyelelo inyaanya nu mwoto ghuno naghusima.”
13 Sai Yesu ya zo daga Galili, ya je Urdun don Yohanna yă yi masa baftisma.
Unsiki ughuo, uYesu kuhuma ku Galilaya, akafika ku kikogha ikya Yolidani kuuti ofughue nu Yolidani.
14 Amma Yohanna ya so yă hana shi, yana cewa, “Ina bukata ka yi mini baftisma, yaya kake zuwa wurina?”
Neke uYohani akakaana, akati, “Une nilondua kukwofughua nuuve. Iwandaani ghukwisa kulyune?'
15 Yesu ya amsa ya ce, “Bari yă zama haka yanzu; ya dace mu yi haka don mu cika dukan adalci.” Sa’an nan Yohanna ya yarda.
UYesu akamwamula akati “Uve itika kuvomba uluo lino, ulwakuva lunoghiile kukwikanisia sooni sino uNguluve ilonda.” Pe uyohani akitika, akamwofugha.
16 Nan da nan da aka yi wa Yesu baftisma, sai ya fito daga ruwa. A wannan lokaci sama ya buɗe, sai ya ga Ruhun Allah yana saukowa kamar kurciya ya kuwa sauka a kansa.
UYesu ye ofughue, unsiki ghughuo akahuma mu malenga. Uvulanga vukadinduka, akamwagha uMhepo ghwa Nguluve ikwika hwene ng'hunda, jikwisa pakyanya pa mwene!
17 Sai murya daga sama ta ce, “Wannan shi ne Ɗana wanda nake ƙauna; wanda kuma nake jin daɗinsa ƙwarai.”
Pe ilisio kuhuma kukyanya likati, “Uju ghwe mwanango umughanike, ninkeliile.”

< Mattiyu 3 >