< Mattiyu 28 >
1 Bayan ranar Asabbaci, da sassafe, a ranar farko ta mako, Maryamu Magdalin tare da ɗaya Maryamun, suka je don su ga kabarin.
Pamande ilyewele isiku ili Sabato, isenye lwalyaswanga awale isiku ilyahuande ijuma, Umariamu Magdalena, nula Umariamu uweche bhahawalile ahwenye ikaburi.
2 Sai aka yi wata babbar girgizar ƙasa. Don wani mala’ikan Ubangiji ya sauka daga sama, ya je kabarin, ya gungurar da dutsen, ya kuma zauna a kai.
Bhenya hwahali itetemeko igosi, maana ukuwa wa Bwana ahishile huliwungu lushe iwe lila, alafu ahali khalila.
3 Kamanninsa yana kama da walƙiya, tufafinsa kuma fari fat kamar dusan ƙanƙara.
Isura yakwe ihalije umeme na amenda gakwe gahali mazelu aje choka.
4 Masu gadin kabarin kuma suka ji tsoro ƙwarai, suka yi rawan jiki, suka zama kamar matattu.
Bhala abhalizi bhahamema uwonga bhabhaje wofyinye.
5 Mala’ikan ya ce wa matan, “Kada ku ji tsoro, domin na san cewa kuna neman Yesu wanda aka gicciye ne.
Ola ukuwa akhabhalanganyizwa wala awashe akhabhawozya bhasahahongope maana imenye aje muhumwanza u Yesu, yahakhomayenywe.
6 Ai, ba ya nan, ya tashi kamar yadda ya faɗa. Ku zo ku ga inda ya kwanta.
Numo epa, lakini azyoshele nanzi shakhabhawuzezye. Inzaji mwenye pabhakhagonezye u Bwana.
7 Sai ku tafi da sauri ku gaya wa almajiransa cewa, ‘Ya tashi daga matattu, ya kuma ya sha gabanku zuwa Galili. Can za ku gan shi.’ Ga shi na faɗa muku.”
Bhalaji nalinali hubhawuzye abhanafunzi wakwe, 'Azyoshile afume hwabhafwe, enyi abhatagaliye Hugalilaya. Ukho hwamuzahunole.' Anya ane imbawozezye.”
8 Sai matan suka bar kabarin da hanzari, da tsoro, sai dai cike da farin ciki, suka tafi a guje don su gaya wa almajiransa.
Bhala abhashe bhakhasongola pale pikaburi nalinali shabhali nuwoga na bhahashiye sana, bhakhashembele hubhabhuzye abhanafunzi wakwe.
9 Kwaram, sai ga Yesu ya gamu da su ya ce, “Gaisuwa.” Sai suka zo kusa da shi, suka rungumi ƙafafunsa, suka yi masa sujada.
Enya u Yesu ahatangana nao ahangaa, “Salamu.” Bhala abhashe bhahenza na hukhante amanama gakwe, nantele bhahapunta.
10 Sai Yesu ya ce musu, “Kada ku ji tsoro, ku tafi ku gaya wa’yan’uwana, su tafi Galili. A can za su gan ni.”
Nantele u Yesu ahabhabhuzya, “Musakhahongope, bhalaji mubhawuzye abhaholo bhane bhalongolele Hugalilaya. Ukho bhaza hundele.
11 Yayinda matan nan suna cikin tafiya, sai waɗansu daga cikin masu gadin suka shiga gari, suka ba wa manyan firistoci labarin duk abin da ya faru.
Wakati wala awashe bhabhalaga enya abhamo abhalinzi bhahabhala humjini na hubhabhuzye abhagosi wamakuhani amambo gonti gagafumiye.
12 Da manyan firistoci da dattawa suka taru, sai suka ƙulla wata dabara, suka ba wa sojojin kuɗi mai yawa.
Nepe amakuhani twabhahatangana na bhazee, nayangane ijambo elyo peka nao, bhahafumizye ishiasi ishigosi shi hela lwabhala abhalogo
13 Suka ce musu, “Ku, za ku ce, ‘Almajiransa ne sun zo da dare suka sace shi, lokacin da muke barci.’
na hubhabhuzye, “Yangaji hwabhamwao aje, 'abhanafunzi wa Yesu bhahezele nusuku ahwibhe ubele gwa Yesu lwatigonile ante.'
14 In wannan labari ya kai kunnen gwamna, za mu lallashe shi, mu kuma kāre ku daga duk wata wahala.”
Ihabali ene nkifishile uliwali, ate linza hubebelezye na hubhefuezye amwe amashaka gonti.”
15 Sai sojojin suka karɓi kuɗin, suka kuma yi kamar yadda aka umarce su. Wannan labarin kuwa shi ne ake bazawa ko’ina a cikin Yahudawa, har yă zuwa yau.
Bhala abhalugu bhahazienga ihela zila nawombo shabhawuzewelwe. Ihabari ikheneyesana hwabhayahudi ilekho mpaka ilelo.
16 Sa’an nan almajiransa goma sha ɗaya, suka tafi Galili, suka je dutsen da Yesu ya gaya musu.
Lakini bhala abhatumi kumi na moja bhahabhalile Hugalilaya, hula hwigamba hwakhabhawuzezye.
17 Da suka gan shi, sai suka yi masa sujada, amma waɗansu suka yi shakka.
Lwabhahanola bhakhaputile. Walakini abhamo bhakhalola ishaka.
18 Sai Yesu ya zo wurinsu ya ce, “An ba ni dukan iko a sama da kuma ƙasa.
Yesu akaja akawambia akisema, “Nimepewa mamlaka yote duniani na mbinguni.
19 Saboda haka ku tafi, ku mai da dukan al’umman duniya su zama almajiraina, kuna yi musu baftisma a cikinsunan Uba, da na Ɗa, da na Ruhu Mai Tsarki,
Eshi bhalaji mubhabheshe abha munsi wonti abhe bhanafunzi, wuoziaji hwitawa lya Daada nalya mwana nilya upepo ufijile.
20 kuna kuma koya musu, su yi biyayya da duk abin da na umarce ku, kuma tabbatacce, ina tare da ku kullum, har ƙarshen zamani.” (aiōn )
Mubhamanyizye nabhenishishi humambo gonti gimbalajizizye, eye ane indipeka namwe wilawila, hata mumalishilo wa munsi. (aiōn )