< Mattiyu 26 >

1 Sa’ad da Yesu ya gama faɗin dukan waɗannan abubuwa, sai ya ce wa almajiransa,
A Yeshu bhakamaliyeje bheleketa gowego, gubhaabhalanjilenje bhaajiganywa bhabho,
2 “Kamar yadda kuka sani, Bikin Ƙetarewa sauran kwana biyu, za a kuma ba da Ɗan Mutum don a gicciye shi.”
“Mmumanyinji gapitaga mobha gabhili shipinga pagwa shikukuu sha Pashaka na Mwana juka Mundu apinga tendebhukwa shaakomelwe munshalabha.”
3 Sai manyan firistoci da dattawan mutane, suka taru a fadan babban firist, mai suna Kayifas,
Gene mobhago bhakulungwanji bhaabhishila na bhanangulungwa bha bhandunji gubhaimenenje pamo nnyumba ja a Kayapa, bhaaliji Bhakulungwa Bhabhishila.
4 suka ƙulla shawara su kama Yesu da makirci, su kuma kashe shi.
Gubhabheleketenje shibhatendanje bhuli, nkupinga bhaakamulanje a Yeshu kwa unami bhaabhulaganje.
5 Suka ce, “Amma ba a lokacin Biki ba, don kada mutane su tā da rikici.”
Ikabheje gubhashitenje lyenelyo linatendeshe mobha ga shikukuu, jinakoposhela nnjasha ku bhandu.
6 Yayinda Yesu yake a Betani, a gidan wani mutumin da ake kira Siman Kuturu,
A Yeshu pubhaliji ku Bhetania kunngwabho a Shimoni bhaakwete mangundula bhukala,
7 wata mace ta zo wurinsa da wani ɗan tulun alabasta na turaren mai tsada sosai, wanda ta zuba a kansa a lokacin da yake cin abinci.
bhakongwe bhamo bhaakwete shupa sha alabhashita sha mauta ga nunjila ga mmbiya yaigwinji, gubhaaishile pubhaalyaga shalya pala, gubhaajitile mauta gala muntwe.
8 Sa’ad da almajiransa suka ga wannan, sai suka yi fushi. Suka ce, “Wannan almubazzaranci fa!
Bhaajiganywa bhabho bhakabhonanjeje genego guyaashimilenje, gubhashitenje, “Kwa nndi jonanganya nnei?
9 Wannan turare ai, da an sayar da shi da kuɗi mai yawa a ba matalauta kuɗin.”
Pabha aga mautaga gakaushiwe kwa mmbiya yaigwinji na elayo nipegwa bhalaganga.”
10 Sane da wannan, Yesu ya ce musu, “Me ya sa kuke damun macen nan? Ta yi mini abu mai kyau ne.
A Yeshu gubhaimanyi ng'aniyo yabhonji, gubhaabhalanjilenje, “Pakuti nnakwaabhuyanga bhakongwebha? Pabha bhenebha bhashindendela shindu sha mmbone.
11 Matalauta za su kasance tare da ku kullum, amma ni ba zan kasance tare da ku kullum ba.
Bhalaganga nni nabhonji mobha gowe, ikabheje nne ngabha na mmanganya mobha gowe.
12 Sa’ad da ta zuba turaren nan a jikina, ta shirya ni ne don jana’izata.
Abha bhakongwebha bhashinyitila mauta nkupinga mika tayali kwa mashiko gangu.
13 Gaskiya nake gaya muku, duk inda aka yi wa’azin bisharan nan a duniya duka, abin da matan nan ta yi, za a riƙa faɗarsa don tunawa da ita.”
Kweli ngunakummalanjilanga, kila pushijilunguywe Ngani ja Mboneji pa shilambolyo, shene shibhatendile bhakongweshi, shipinga lunguywa nkwaakumbushila.”
14 Sai ɗaya daga cikin Sha Biyun nan, wanda ake kira Yahuda Iskariyot, ya je wurin manyan firistoci
Kungai, a Yuda Ishikaliote, jumo munkumbi gwa likumi limo na bhabhili bhala, gubhaajendelenje bhakulungwanji bhaabhishila,
15 ya ce, “Me za ku ba ni, in na bashe shi gare ku?” Sai suka ƙirga masa kuɗi azurfa talatin.
gubhashite, “Shimmbanganje nndi ninkamuyangaga a Yeshu?” Gubhaabhalanganishiyenje mmbiya makumi gatatu.
16 Daga wannan lokaci, Yahuda ya yi ta neman zarafin da zai miƙa shi.
Tandubhila penepo a Yuda bhatendaga loleya shanabhuli shibhaatendebhushe a Yeshu.
17 A rana ta fari ta Bikin Burodi Marar Yisti, sai almajiran suka zo wurin Yesu suka yi tambaya suka ce, “Ina kake so mu je mu shirya maka wurin da za ka ci Bikin Ƙetarewa?”
Lyubha lya tandubha shikukuu sha mikate jangatagwa ngedule, bhaajiganywa bhabho gubhaajendelenje a Yeshu nikwaabhuya, “Kwei kunkupinga tukakolokoye shalya sha Pashaka?”
18 Ya amsa ya ce, “Ku shiga gari wurin wāne, ku ce masa, ‘Malam ya ce, lokacina ya yi kusa. Zan ci Bikin Ƙetarewa tare da almajiraina a gidanka.’”
A Yeshu gubhaajangwilenje, “Nnjendangane kunjini kuka mundu jumo, nkammalanjilanje, Bhaajiganya bhashite, ‘Malanga gangu gubhang'agulile a Nnungu gabhandishile. Kunngwenu mbinga lila Pashaka na bhaajiganywa bhangu.’”
19 Saboda haka almajiran suka yi yadda Yesu ya umarce su, suka kuwa shirya Bikin Ƙetarewa.
Bhaajiganywa gubhatendilenje malinga shibhalugulilwenje na a Yeshu, gubhakolokoyenje Pashaka.
20 Da yamma ta yi, sai Yesu ya zauna don cin abinci tare da Sha Biyun.
Likaisheje ligulo, a Yeshu gubhatemi nkulya shalya na bhaajiganywa bhabho likumi limo na bhabhili bhala.
21 Yayinda suke cin abinci, sai ya ce, “Gaskiya nake gaya muku, ɗayanku zai bashe ni.”
Bhalinginji nkulya, a Yeshu gubhashite, “Kweli ngunakummalanjilanga, jumo jwenunji apinga ndendebhuka.”
22 Suka yi baƙin ciki ƙwarai, suka fara ce masa da ɗaya-ɗaya, “Gaskiya nake gaya muku, ɗayanku zai bashe ni.”
Bhaajiganywa gubhainjikenje kwa kaje, jumo jumo gubhatandubhenje kwaabhuya, “Mmakulungwa! Bhuli, nne?”
23 Yesu ya amsa ya ce, “Wanda ya sa hannunsa a kwano tare da ni ne, zai bashe ni.
A Yeshu gubhajangwile, “Shapambe pamo na nne mmakuli ni apinga ndendebhuka.
24 Ɗan Mutum zai tafi kamar yadda aka rubuta game da shi. Amma kaiton mutumin da zai bashe Ɗan Mutum! Da ma ba a haifi mutumin nan ba, da ya fi masa.”
Mwana juka Mundu anakwenda malinga Majandiko shigaataya, ikabheje ole gwakwe apinga kuntendebhuka Mwana juka Mundu! Mbaya jwene mundujo akanabhelekwe.”
25 Sa’an nan Yahuda, wanda zai bashe shi ya ce, “Tabbatacce ba ni ba ne, ko, Rabbi?” Yesu ya amsa ya ce, “I, kai ma ka fada.”
A Yuda bhapinjile kwaatendebhuka, gubhaabhushiye, “Mmajiganya! Bhuli, nne?” A Yeshu gubhaajangwile, “Mmwe mmelekete.”
26 Yayinda suke cikin cin abinci, Yesu ya ɗauki burodi, ya yi godiya ya kuma kakkarya, ya ba wa almajiransa yana cewa, “Ku karɓa ku ci; wannan jikina ne.”
Bhalinginji nkulya, a Yeshu gubhatolile nkate, gubhatendile eja kwa a Nnungu, gubhagebhenye, gubhaapelenje bhaajiganywa bhabho bhalinkuti, “Ntolanje nniyanganje, sheshino shiilu shangu.”
27 Sa’an nan ya ɗauki kwaf, ya yi godiya, ya kuma ba su, yana cewa, “Ku shassha daga cikinsa, dukanku.
Kungai gubhatolile shikombe, gubhatendile eja kwa a Nnungu, gubhaapelenje bhalinkuti, “Mpapilanje mmowe,
28 Wannan jinina ne na sabon alkawari, wanda aka zubar saboda mutane da yawa, don gafarar zunubai.
pabha jejino minyai jangu jikong'ondela malagano, jijitika kwa ligongo lya bhandu, nkupinga bhaleshelelwanje yambi yabhonji.
29 Ina gaya muku, ba zan ƙara shan ruwan inabin nan ba har sai ranar da zan sha shi sabo tare da ku a mulkin Ubana.”
Ikabheje ngunakunnugulilanga, ngapapila kabhili divai ja shabhibhu mpaka lyubha pushimbapile divai ja ambi na mmanganya Muupalume gwa Atati.”
30 Da suka rera waƙa, sai suka fita, suka tafi Dutsen Zaitun.
Bhakajimbanjeje lwimbo, gubhashoshilenje, gubhapitengene ku shitumbi sha Misheituni.
31 Sai Yesu ya ce musu, “A wannan dare, dukanku za ku ja da baya saboda ni, gama a rubuce yake cewa, “‘Zan bugi makiyayin, tumakin garken kuwa za su fasu.’
Kungai a Yeshu gubhaabhalanjilenje, “Shilo sha lelo, mmowe shinngananje nineka, pabha ishijandikwa kuti, ‘Shininkome nkushunga, na ngondolo shiipwilingane.’
32 Amma bayan na tashi, zan sha gabanku zuwa Galili.”
Ikabheje nyukaga shininnongolelanje kwenda ku Galilaya.”
33 Bitrus ya amsa ya ce, “Ko da duka sun ja da baya saboda kai, ba zan taɓa ja da baya ba.”
A Petili gubhaabhalanjile a Yeshu, “Nkali bhowe bhalekangaga kunkulupalila nikummutuka, nne ngammutuka.”
34 Yesu ya amsa ya ce, “Gaskiya nake gaya maka, a daren nan, kafin zakara yă yi cara, za ka yi mūsun sanina sau uku.”
A Yeshu gubhaabhalanjile a Petili, “Kweli ngunakummalanjila, shilo sha lelo lipongo akanabhe kongobhela shinngane patatu.”
35 Bitrus ya furta, “Ko da ma zan mutu ne tare da kai, ba zan taɓa yin mūsun saninka ba.” Dukan sauran almajiran ma suka faɗa haka.
A Petili gubhaabhalanjile, “Nkali ipinjikwaga kuwa pamo na mmwe, ngu ngankana.” Bhaajiganywa bhananji bhala gubhabheleketenje nneyo peyo.
36 Sa’an nan Yesu ya tafi da almajiransa zuwa wani wurin da ake kira Getsemane, ya ce musu, “Ku zauna nan, in je can in yi addu’a.”
Kungai a Yeshu gubhapite nabhonji ku bhushitani ja Getishemane, gubhaabhalanjilenje bhaajiganywa bhabho, “Ntamangane apano, nne naegejela mmujo kukwaajuga a Nnungu.”
37 Ya ɗauki Bitrus da’ya’ya biyun nan na Zebedi tare da shi, sai ya fara baƙin ciki, ya kuma damu.
Gubhaatolile a Petili na bhana bhabhili bha a Shebhedayo, gubhatandwibhe kuinjika na tenguka.
38 Sai ya ce musu, “Raina yana cike da baƙin ciki har kamar zan mutu. Ku dakata a nan, ku kuma yi tsaro tare da ni.”
Gubhaabhalanjilenje bhaajiganywa bhabho, “Ntima gwangu gushiinjika tome nawa, ntamangane apano, nsheyanje pamo na nne.”
39 Da ya yi gaba kaɗan, sai ya fāɗi a ƙasa, ya yi addu’a ya ce, “Ubana, in mai yiwuwa ne, a ɗauke mini wannan kwaf. Amma ba nufina ba, sai naka.”
Bhai, gubhapite mmujo kashoko, gubhagwile namanguku, gubhajujile, bhalinkuti, “Atati, itendekaga ai mbotekoi inambate, ikabheje nngabha malinga shinguti pinga nne, ikabheje malinga shinkupinga mmwe.”
40 Sa’an nan ya komo wurin almajiransa, ya tarar suna barci. Ya tambayi Bitrus ya ce, “Ashe, ba za ku iya yin tsaro tare da ni ko na sa’a guda ba?
Gubhaajendelenje bhaajiganywa bhala, gubhaimenenje bhagonilenje. Gubhaalugulile a Petili, “Pakuti mwangasheyanga na nne kapela shaa jimo?
41 Ku yi tsaro, ku kuma yi addu’a, don kada ku fāɗi cikin jarraba. Ruhu yana so, sai dai jiki raunana ne.”
Nsheyanje nkujuga, nkupinga nnalingwanga. Ntima unapinga, ikabheje shiilu shangali mashili.”
42 Ya sāke tafiya sau na biyu, ya yi addu’a ya ce, “Ubana, in ba zai yiwu a ɗauke wannan kwaf ba sai na sha shi, to, bari a aikata nufinka.”
Gubhapite gwabhili kukwaajuga a Nnungu bhalinkuti, “Atati, ikatendeshe ai mbotekoi kupita gwangali mmbata, bhai inkupinga itendeshe.”
43 Da ya dawo, har yanzu ya tarar suna barci, domin idanunsu sun yi nauyi da barci.
Gubhaajendelenje kabhili bhaajiganywa bhala, gubhaimenenje bhagonilenje, pabha bhashinkutopelwanga na lugono.
44 Saboda haka ya sāke barinsu, ya yi addu’a sau na uku, yana maimaita iri abu guda.
Bhai, gubhaaleshilenje, nigubhapite kukwaajuga a Nnungu gwatatu kwa malobhe gala pegala.
45 Sa’an nan ya komo wurin almajiransa, ya ce musu, “Har yanzu kuna barci kuna hutawa ba? Ga shi, sa’a ta yi kusa, an kuma bashe Ɗan Mutum a hannuwan masu zunubi.
Kungai gubhaajendelenje bhaajiganywa bhala, gubhaalugulilenje, “Bhuli nnagonangape na pumulila? Nnolanje! Malanga gaishe, Mwana juka Mundu apinga kamuywa mmakono ga bhakwetenje yambi.
46 Ku tashi, mu tafi! Ga mai bashe ni nan yana zuwa!”
Nnjumukanje tujabhule! Nnolanje, andendebhuka jula abhandishile.”
47 Yayinda yana cikin magana, sai Yahuda, ɗaya daga cikin Sha Biyun nan, ya iso. Tare da shi kuwa ga taro mai yawa riƙe da takuba da sanduna, manyan firistoci da dattawan mutane ne suka turo su.
Bhai, a Yeshu pubhaaliji nkubheleketa nabhonji, shangupe gubhaishe a Yuda, bha munkumbi gwa likumi limo na bhabhili bhala. Bhali bhalongene nabhonji likundi likulungwa lya bhandunji, bhali bhajigelenje mapanga na ndonga, bhatumilwenje na bhakulungwanji bhaabhishila na bhanangulungwa bha bhandunji.
48 To, mai bashe shi ɗin, ya riga ya shirya alama da su, “Wanda na yi masa sumba, shi ne mutumin; ku kama shi.”
Na bhaatendebhwishe a Yeshu bhala bhashinkwaapanganga bhandunji shilangulo bhalinkuti, “Bhene bhushinaajambatebho mwaakamulanje.”
49 Da zuwansa, sai ya miƙe zuwa wurin Yesu ya ce, “Gaisuwa, Rabbi!” Sa’an nan ya yi masa sumba.
Bhai a Yuda gubhaajendele a Yeshu, bhalinkuti, “Ngunakunkomaya, Mmaajiganya!” Gubhaajembete.
50 Yesu ya amsa ya ce, “Aboki, yi abin da ya kawo ka.” Sa’an nan mutanen suka matso, suka kama Yesu suka riƙe shi.
A Yeshu gubhaabhalanjile, “Ambwiga ntende shinng'ishile.” Bhandunji bhala gubhaikengene, gubhaakamwilenje a Yeshu nikwaatabha.
51 Ganin haka, sai ɗaya daga cikin waɗanda suke tare da Yesu, ya zaro takobinsa ya kai wa bawan babban firist sara, ya fille masa kunne.
Jumo munkumbi gwa bhalinginji na a Yeshu bhala akugoloyaga nkono gwakwe, gwaolomwele upanga gwankomile ntumishi jwa Bhakulungwa Bhaabhishila, gwankatile likutu.
52 Sai Yesu ya ce, masa, “Mai da takobinka kube, gama duk masu zare takobi, a takobi za su mutu.
A Yeshu gubhammalanjile, “Bhika upanga gwako nnigonelo lyakwe, pabha jojowe abhulaga na upanga shabhulagwe na upanga.
53 Kuna tsammani ba zan iya kira Ubana, nan take kuwa yă aiko mini fiye da rundunar mala’iku goma sha biyu ba?
Bhuli, nkakumumanyanga kuti ngakombwele kwaajuga Atati, nabhalabho shangupe bhakambeleshele makundi gamakulu makulu likumi limo na bhabhili ga malaika?
54 Amma ta yaya za a cika Nassin da ya ce dole haka yă faru?”
Ikabheje pushigamalile bhuli Majandiko gataya kuti inapinjikwa kubha nneyo?”
55 A wannan lokaci sai Yesu ya ce wa taron, “Ina jagoran wani tawaye ne, da kuka fito da takuba da kuma sanduna domin ku kama ni? Kowace rana ina zama a filin haikali ina koyarwa, ba ku kuwa kama ni ba.
Gene malangago a Yeshu gubhaabhalanjilenje likundi lya bhandunji lila, “Bhuli, nshikwiya ngamulanga nninginji na mapanga na ndonga mbuti nankupokonyola? Mobha gowe munaliji nniekalu nilijiganya mwangangamulanga.
56 Amma wannan duka ya faru ne don a cika rubuce-rubucen annabawa.” Sa’an nan dukan almajiran suka yashe shi suka gudu.
Ikabheje gowega gashitendeka nkupinga gamalile majandiko ga ashinkulondola bha a Nnungu.” Penepo bhaajiganywa bhowe gubhaaleshilenje, nigubhabhutukenje.
57 Waɗanda suka kama Yesu kuwa suka kai shi wurin Kayifas, babban firist, inda malaman dokoki da dattawa suka taru.
Bhai, bhandunji bhaakamwilenje a Yeshu bhala gubhaapelekenje kumui kwa a Kayapa, Bhakulungwa Bhaabhishila, kubhaimenenje bhaajiganya bha Shalia ja a Musha na bhanangulungwa.
58 Amma Bitrus ya bi daga nesa, har zuwa cikin filin gidan babban firist. Ya shiga, ya zauna tare da masu gadi, don yă ga ƙarshen abin.
A Petili gubhaakagwile nnyuma mpaka kulugwani lwa Bhakulungwa Bhabhishila, gubhajinjile nkati gubhatemi pamo na bhalinda, nkupinga bhalole shipinga koposhela.
59 Sai manyan firistoci da’yan majalisa duka suka yi ta neman shaidar ƙarya a kan Yesu, don su sami dama su kashe shi.
Bhai, bhakulungwanji bhaabhishila na bhalukumbi bhowe gubhaloleyenje ukong'ondelo gwa unami nkupinga bhaabhulaganje a Yeshu,
60 Amma ba su sami ko ɗaya ba, ko da yake masu shaidar ƙarya da yawa sun firfito. A ƙarshe, biyu suka zo gaba,
ikabheje gubhalepelenje, nkali bhapalinji bhaakong'ondela bhabhagwinji bha unami. Kungai gubhaikengene bhakong'ondela bhabhili,
61 suka furta cewa, “Wannan mutum ya ce, ‘Ina iya rushe haikalin Allah, in sāke gina shi cikin kwana uku.’”
nigubhashitenje, “Bhenebha bhashinkubheleketa, ‘Ngunakombola kulibhomola Liekalu lya a Nnungu nikulishenga kabhili kwa mobha gatatu.’”
62 Sa’an nan babban firist ya miƙe tsaye, ya ce wa Yesu, “Ba ka da wata amsa? Shaidar da mutanen nan suke yi a kanka fa?”
Bhakulungwa Bhabhishila gubhajimi gubhaabhalanjile a Yeshu, “Bhuli, nkaajangula? Ibhakunkong'ondelanga nndi bhandunjibha?”
63 Amma Yesu ya yi shiru. Sai babban firist ya ce masa, “Na haɗa ka da Allah mai rai. Faɗa mana in kai ne Kiristi, Ɗan Allah.”
Ikabheje a Yeshu bhangaajangula. Bhakulungwa Bhaabhishila gubhaabhalanjile, “Nnumbile kwa lina lya a Nnungu bhakwete gumi na ntubhalanjile monaga mmwe ni a Kilishitu, Bhanabhabho a Nnungu!”
64 Sai Yesu ya amsa ya ce, “I, haka yake yadda ka faɗa. Sai dai ina gaya muku duka, nan gaba, za ku ga Ɗan Mutum zaune a hannun dama na Mai Iko, yana kuma zuwa a kan gizagizan sama.”
A Yeshu gubhaalugulile, “Mmwe ni nkubheleketa! Ikabheje ngunakummalanjilanga, tandubhila nnaino, shimummonanje Mwana juka Mundu atemi nkono nnilo gwa Bhakulungwa Bhakwete Mashili, alikwiya mmaunde ga kunnungu.”
65 Sa’an nan babban firist ya yage tufafinsa ya ce, “Ya yi saɓo! Don me muke bukatar ƙarin shaidu? Ga shi, yanzu kun dai ji saɓon.
Penepo Bhakulungwa Bhaabhishila gubhapapwile nngubho yabho gubhashite, “Bhashikupulu! Tunapinga bhaakong'ondela kabhili? Mpilikenenje shibhashite kupulu.
66 Me kuka gani?” Suka amsa, suka ce, “Ya cancanci mutuwa.”
Nkubhonanga bhuli mmanganya?” Gubhaajangwilenje, “Inapinjikwa bhabhulagwe!”
67 Sai suka tottofa masa miyau a fuskarsa, suka kuma bubbuge shi da hannuwansu. Waɗansu kuma suka mammare shi
Kungai gubhaaunilenje mata kumeyo, gubhaakomilenje ubha na bhana gubhaakomilenje mapapa,
68 suka ce, “Yi mana annabci, Kiristi. Wa ya buge ka?”
bhalinkutinji “Mmwe a Kilishitu, bhai ntulondolele gani ankomile!”
69 To, Bitrus yana nan zaune a filin, sai wata yarinya baiwa, ta zo wurinsa. Ta ce, “Kai ma kana tare da Yesu mutumin Galili.”
A Petili pubhaliji bhatemi palanga lugwani, bhai, ntumishi jumo jwankongwe jwa Bhakulungwa Bhaabhishila akwaajendelaga, nigwashite, “Mmwe pumwaliji pamo na a Yeshu bha ku Galilaya.”
70 Amma ya yi mūsu a gabansu duka. Ya ce, “Ban san abin da kike magana ba.”
A Petili gubhakanile pa lugwinjili lwa bhowe gubhashite, “Ngakushimanya nkali shinkubheleketa.”
71 Sa’an nan ya fito zuwa hanyar shiga, inda wata yarinya kuma ta gan shi, ta ce wa mutanen da suke can, “Wannan mutum ma yana tare da Yesu Banazare.”
Nabhalabho bhalikopoka pa nnango gwa lugwani, ntumishi juna jwankongwe gwabhabhweni, akwaalugulilangaga bhalinginji pepala bhala alinkuti, “Abha pubhaliji pamo na a Yeshu Bhanashaleti.”
72 Ya sāke mūsu har da rantsuwa, yana cewa, “Ban ma san mutumin nan ba!”
Ikabheje a Petili gubhakanile kabhili bhalilumbila, “Ngakummanya aju munduju.”
73 Bayan ɗan lokaci, sai na tsattsaye a wurin, suka hauro wurin Bitrus, suka ce, “Tabbatacce, kai ɗayansu ne, don harshen maganarka, ya tone ka.”
Kungai, bhandunji bhalinginji pepala gubhaajendelenje a Petili, gubhaabhalanjilenje, “Kweli mmwe nkumbi gumo, nkali kubheleketa kwenu kunakummanyiya.”
74 Sai ya fara la’antar kansa, yana ta rantsuwa yana ce musu, “Ban ma san mutumin nan ba!” Nan da take, sai zakara ya yi cara.
Penepo a Petili gubhatandwibhe kwiilosha na lumbila bhalinkuti, “Ngakummanya aju munduju!” Shangupe lipongo likukongobhelaga.
75 Sai Bitrus ya tuna da maganar da Yesu ya yi cewa, “Kafin zakara yă yi cara, za ka yi mūsun sani na sau uku.” Sai ya fita waje, ya yi ta kuka.
A Petili gubhakumbushile malobhe gubhabhalanjilwe na a Yeshu, “Lipongo akanabhe kongobhela, shinngane patatu.” Bhai, gubhakopweshe palanga, gubhagutile kwa kaje.

< Mattiyu 26 >