< Mattiyu 25 >

1 “A lokacin mulkin sama zai zama kamar budurwai goma waɗanda suka ɗauki fitilunsu suka fita don su taryi ango.
Ndipo bhufalme bhwa kumbinguni bhwibetakufananisibhwa ni bhanabhali kumi bhabhatolili taa sya bhene ni kulota kunjambelela bwana harusi.
2 Biyar daga cikinsu wawaye ne, biyar kuma masu hikima.
Bhahanu miongoni mwa bhene bhajhele bhapumbafu na bhahanu bhangi bhajhele bherevu.
3 Wawayen sun ɗauki fitilunsu, sai dai ba su riƙe mai ba.
Bhanabhali bhapumbafu bhatolili taa sya bhene, bhatolili lepi mafuta ghoghoha ghala.
4 Masu hikimar kuwa suka riƙo tulunan mai da fitilunsu.
Bali bhanabhali bherevu bhatolili fenu fyafijhele ni mafuta pamonga ni taa sya bhene.
5 Ango ya yi jinkirin zuwa, sai duk suka shiga gyangyaɗi har barci ya kwashe su.
Hene bho bwana harusi akabhili kuhida bhoha bhakamuliki ni ligono na bhakagona.
6 “Can tsakar dare, sai aka ji kira, ana cewa, ‘Ga ango nan! Ku fito, ku tarye shi!’
Lakini bho jhijhingili ngisi pakilu pajhele ni njweghu, 'Langayi, bwana harusi! Muhomayi kwibhala kunjamb'elela.'
7 “Sai dukan budurwan nan suka farka suka kuna fitilunsu.
Ndipo abhu bhana bhali bhakajhumuka bhoha ni kubhwasya taa sya bhene.
8 Sai wawayen suka ce wa masu hikimar, ‘Ku ɗan sassam mana manku; fitilunmu suna mutuwa.’
Bhala bhapumbafu bhakabhajobhela bhala bherevu, 'mutupelayi sehemu jha mafuta gha muenga kwandabha taa syitu sisimika.'
9 “Su kuwa suka amsa, suka ce, ‘A’a, wataƙila ba zai ishe mu da ku ba. Gara ku je wurin masu sayarwa ku sayo.’
Lakini bhala bherevu bhakabhajibu ni kubhajobhela, 'Kwa kujha ghibetalepi kututosya tete ni muenga badala jhiakhe mulotayi kwa bhabhihemetesya mkahemelayi kiasi kwa ndabha jha muenga.'
10 “Amma yayinda suke kan tafiya garin sayen mai, sai ango ya iso. Budurwai da suke a shirye, suka shiga wajen bikin auren tare da shi. Aka kuma kulle ƙofa.
Bho bhatolili okhu kuhemela, Bwana harusi akahida, na bhoha bhajhele tayari bhakalota nakhu ku sherehe jha harusi, ni ndiangu ukadendibhwa.
11 “An jima can, sai ga sauran sun iso. Suka ce, ‘Ranka yă daɗe! Ranka yă daɗe! Ka buɗe mana ƙofa!’
Baadaye bhala bhana bhali bhangi pia bhakahida ni kujobha, 'Bwana, bwana, tudendulilayi.'
12 “Amma ya amsa ya ce, ‘Gaskiya nake gaya muku, ban san ku ba.’
Lakini ajibili ni kujobha, 'Kweli nikabhajobhela, Nene nibhamanyili lepi.'
13 “Saboda haka sai ku zauna a faɗake, don ba ku san ranar ko sa’ar ba.
Henu mulangayi, kwandabha mumanyilepi ligono au lisaa.
14 “Har wa yau, za a kwatanta shi da mutumin da zai yi tafiya, wanda ya kira bayinsa ya kuma danƙa musu mallakarsa.
Kwa kujha ni sawa ni munu jhaalondeghe kusafiri kulota nchi yenge. Akabhakuta bhatumwa bhwa muene ni kubhakabidhi bhutajiri bhwa muene.
15 Ga guda, ya ba shi talenti biyar na kuɗi, ga wani talenti biyu, ga wani kuma talenti ɗaya, kowa bisa ga azancinsa. Sa’an nan ya yi tafiyarsa.
Mmonga kati jha bhene ampelili talanta sihanu, jhongi ampelili sibhele, nu jhongi ampelili talanta jhimonga. Kila mmonga ampelili kul'engana ni bhuwezo bhwa muene, nu munu jhola akasafiri kwilotela.
16 Mutumin da ya karɓi talenti biyar, nan da nan ya tafi ya yi kasuwanci da su har ya sami ribar talenti biyar.
Manyata jhola jhaajhambelili talanta sihanu alotili kusijhandisila ni kusihogolesya taanta sengi sihanu.
17 Haka ma, wannan mai talenti biyu, shi ma ya yi riba biyu.
Vilevile jhola jhaapokili talanta sibhele asihogolisi senge sibhele.
18 Amma mutumin da ya karɓi talenti ɗaya ɗin, ya tafi, ya tona rami, ya ɓoye kuɗin maigidansa.
Lakini n'tumwa j'haapokili talanta jhimonga, akilotili, akagima lilende pasi ni kufigha talanta jha bwana ghwa muene.
19 “Bayan an daɗe, sai maigidan bayin nan ya dawo, ya kuma daidaita lissafi da su.
Na baada jha muda ufupi, bwana ghwa bhatumwa abhu akherebhwiki ni kutengenesiya mahesabu nabhu.
20 Mutumin da ya karɓi talenti biyar, ya kawo ƙarin talenti biyar. Ya ce, ‘Maigida, ka danƙa mini talenti biyar. Ga shi, na yi ribar biyar.’
Jhola n'tumwa jhaapokili talanta sihanu ahidi ni kusileta kabhele senge sihanu, akajobha, 'Bwana, wanipelili talanta sihanu. Langayi, nikabhili faida jha talanta senge sihanu.'
21 “Maigidansa ya amsa ya ce, ‘Madalla, bawan kirki mai aminci! Ka yi aminci a kan abubuwa kaɗan, zan sa ka lura da abubuwa masu yawa. Zo ka yi farin ciki tare da maigidanka!’
Bwana ghwa muene akan'jobhela, 'Hongera, n'tumwa nnofu na mwaminifu! Ujhele mwaminofu kwa fenu fidebe. Nibetakupela madaraka kufenu fibhaha fingi. Jhingilayi mu furaha jha bwana ghwakhu!
22 “Mutumin da yake da talenti biyu, shi ma ya zo ya ce, ‘Maigida, ka danƙa mini talenti biyu; ga shi, na yi ribar biyu.’
N'tumwa jha apokili talanta sibhele akahida ni kujobha, 'Bwana, ghwanibelili talanta sibhele. Langayi, nikabhili kabhele faida jha talanta sijhele,'
23 “Maigidansa ya amsa ya ce, ‘Madalla, bawan kirki mai aminci! Ka yi aminci a kan abubuwa kaɗan, zan sa ka lura da abubuwa masu yawa. Zo ka yi farin ciki tare da maigidanka!’
Bwana ghwa muene akan'jobhela, 'Hongera, n'tumwa nnofu na mwaminifu! Ujhele ghwa mwaminifu kwa fenu fidebe. Nibetakupela madaraka juu jha fenu fingi. Jhingilayi mu furaha jha bwana bhwakhu.'
24 “Sa’an nan mutumin da ya karɓi talenti ɗaya ya zo. Ya ce, ‘Maigida, na san cewa kai mutum ne mai wuyan sha’ani, kana girbi inda ba ka shuka ba, kana kuma tara inda ba ka yafa iri ba.
Baadajhe n'tumwa jhaapokili talanta jhimonga akahida ni kujobha, 'Bwana, nimanyili kujha bhebhe ghwe nkali. Ghwijhabhe ambapo upandilepi, na ghwivuna mahali ambapo usiyelili lepi.
25 Saboda haka na ji tsoro, na je na ɓoye talentinka a ƙasa. Ga abinka.’
Nene natilili nalotili kuifigha talanta jha jhobhi mu bhudongo. Langayi, ujhenajhu apa jhele jhaijhele jhajhobhi.'
26 “Maigidansa ya amsa ya ce, ‘Kai mugun bawa, mai ƙyuya! Ashe, ka san cewa ina girbi inda ban yi shuka ba, ina kuma tarawa inda ban yafa iri ba?
Lakini bwana ghwake akajibu akajibu ni kujobha, 'Bhebhe n'tumwa mwovu na mzembe ghwamanyili kujha nijhabha mahali ambapo nipandilepi ni kuvuna mahali ambapo nisyelili lepi.
27 To, in haka ne, ai, da ka sa kuɗina a banki, don sa’ad da na dawo da na karɓi abina da riba.
Henu ulondekeghe kubhapela hela jhangu bhanu bha benki, na bhwakati bhwa kubhujha kwa nene nganijhipokili jhela jha nene pamonga ni faida jhiakhe.
28 “‘Karɓi talentin daga hannunsa ku ba wanda yake da talenti goma.
Henu munyakayi talanta ejhu na mumpelayi jhola jha ajhele ni talanta kumi.
29 Gama duk mai abu za a ƙara masa, zai kuma same shi a yawalce. Duk wanda ba shi da shi kuwa, ko ɗan abin da yake da shi ma, sai an karɓe masa.
Kila munu jha ajhenaku, ibetakujhongesibhwa zaidi-hata kwa kujhongesibhwa kabhele. Lakini kwa jhejhioha jhaibetalepi kujha naku na hata khela kya ajhe nakhu inyakibhwa.
30 Ku jefar da banzan bawan nan waje, cikin duhu, inda za a yi kuka da cizon haƙora.’
Mun'sopayi kwibhala kukitita n'tumwa ojhu jhailondeka lepi, ambako kubetakujha ni kilelu ni kusiagha minu.'
31 “Sa’ad da Ɗan Mutum ya zo cikin ɗaukakarsa, tare da dukan mala’iku, zai zauna a kursiyinsa cikin ɗaukakar sama.
Bwakati Mwana ghwa Adamu paibetakuhida mu bhutukufu bhwa muene, ni malaika bhoha pamonga nu muene, ndipo paibetakutama panani pa kiti kwa muene kya bhutukufu.
32 Za a tara dukan al’ummai a gabansa, zai kuma raba mutane dabam-dabam yadda makiyayi yakan ware tumaki daga awaki.
Mataifa ghoha ghibetakwibhongeniya mbele sya muene, nu muene ibetakubhatangenisya bhanu, kama vile n'chungaji kyaikabhatenganisya kondoo ni mmene.
33 Zai sa tumaki a damansa, awaki kuma a hagunsa.
Ibetakubheka kondoo kibhoko kyamuene kya kuume, bali mmene ibetakubhabheka kibhoko kya kushoto.
34 “Sa’an nan Sarki zai ce wa waɗanda suke damansa, ‘Ku zo, ku da Ubana ya yi wa albarka; ku karɓi gādonku, mulkin da aka shirya muku tun halittar duniya.
Kisha mfalme ibetakubhajobhela bhala bha bhajhele kibhoko kya kulia, 'Muhidayi, mwamubarikibhu ni tata ghwa ghwanene, mubhulithiayi bhufalme bhwabhujhandalibhu kwa ndabha jhinu kuhomela kubhakibhwa msingi bhwa bhulimwengu.
35 Gama da nake jin yunwa, kun ciyar da ni, da nake jin ƙishirwa, kun ba ni abin sha, da nake baƙunci, kun karɓe ni,
Kwa kujha najhele ni njala na mwanipelili kyakulya; Najhele na n'geni na mwanikaribisi;
36 da nake bukatar tufafi, kun yi mini sutura, da na yi rashin lafiya, kun lura da ni, da nake kurkuku, kun ziyarce ni.’
Najhele ngholi, na mwanifwatiki nghobho; Najhele na n'tamu na mwan'tunzili; Najhele mu kifungu na mwahidili kunilota.
37 “Sa’an nan masu adalci za su amsa masa, su ce, ‘Ubangiji, yaushe muka gan ka da yunwa muka ciyar da kai, ko da ƙishirwa muka ba ka abin sha?
Ndipo bhenye haki bhibetakun'jibu ni kun'jobhela, 'Bwana, ndali twakubhwene ujhe ni njala ni kukulesya? Au kujha ni kiu na tukakupela masi?
38 Yaushe kuma muka gan ka baƙo muka karɓe ka, ko cikin bukatar tufafi muka yi maka sutura?
Na ndali twakubhwene ghwe n'geni, na tukakukaribisya? Au ujhe ngholi na tukakufweka nghobho?
39 Yaushe kuma muka gan ka cikin rashin lafiya ko a kurkuku muka ziyarce ka?’
Na ndali tubetakubhona ghwiluala kama wiluala, au mu kifungu, tukahida kulola?
40 “Sarkin zai amsa ya ce, ‘Gaskiya nake gaya muku, duk abin da kuka yi wa ɗaya daga cikin waɗannan’yan’uwana mafi ƙanƙanta, ni kuka yi wa.’
Na mfalme ibetakubhajibu ni kubhajobhela, 'bhukweli nikabhajobhela, kyamkibhombili apa kwa mmonga ghwa bhalongo bhangu bhadebe, munibhombili nene.'
41 “Sa’an nan zai ce wa waɗanda suke a hagunsa, ‘Ku rabu da ni, la’anannu, zuwa cikin madawwamiyar wutar da aka shirya don Iblis da mala’ikunsa. (aiōnios g166)
Ndipo ibetakubhajobhela abhu bhabhajhele kibhokho kya muene kya kushoto, 'Mubhokayi kwa nene, mwamulaanibhu, mulotayi mu muoto bhwa milele bhwabhujhandalibhu kwa ndabha jha lisyetani ni malaika bha muene, (aiōnios g166)
42 Gama da nake jin yunwa, ba ku ba ni abinci ba, da nake jin ƙishirwa, ba ku ba ni abin sha ba,
kwa ndabha najhele ni njala lakini mwanijhimili kyakulya; najhele ni kiu lakini mwanjimili masi;
43 da na yi baƙunci, ba ku karɓe ni ba, da nake bukatar tufafi, ba ku yi mini sutura ba, da na yi rashin lafiya kuma ina a kurkuku, ba ku lura da ni ba.’
Najhele ne n'geni lakini mwabelili kunikaribisya; najhele ngholi lakini mwanipelili lepi nghobho; najhele nen'tamu na nikajhelayi mu kifungu, lakini mwan'tunzi lepi.'
44 “Su ma za su amsa, su ce, ‘Ubangiji, yaushe muka gan ka cikin yunwa ko ƙishirwa ko baƙo ko cikin bukatar tufafi ko cikin rashin lafiya ko cikin kurkuku, ba mu taimake ka ba?’
Ndipo bhene pia bhibetakun'jibu ni kujobha, 'Bwana, ndali twakubhwene ujhele ni njala au kiu au n'geni, au ngholi, au n'tamu, au afungibhu, na twakuhudumili lepi?
45 “Zai amsa, yă ce, ‘Gaskiya nake gaya muku, duk abin da ba ku yi wa ɗaya daga cikin waɗannan mafi ƙanƙanta ba, ba ku yi mini ba ke nan.’
Kisha ibetakubhajibu ni kubhajobhela, 'Kweli nikabhajobhela, khela ambakyo mwakibhombili lepi kwa mmonga ghwa abha bhadebe, munibhombilepi nene.'
46 “Sa’an nan za su tafi cikin madawwamiyar hukunci, amma masu adalci kuwa za su shiga rai madawwami.” (aiōnios g166)
Abha bhibetakulota mu adhabu jha milele bali bhenye haki mu bhusima bhwa milele. (aiōnios g166)

< Mattiyu 25 >