< Mattiyu 25 >
1 “A lokacin mulkin sama zai zama kamar budurwai goma waɗanda suka ɗauki fitilunsu suka fita don su taryi ango.
“Amo esoga, Gode Ea Hinadafa Hou da a: fini dunuga hame dawa: digi nabuane gala ilia hou agoane ba: mu. Ilia da gamali lale, uda lamu dunu fidimusa: asi.
2 Biyar daga cikinsu wawaye ne, biyar kuma masu hikima.
A: fini biyale da gagaoui agoane, be biyale eno da bagade dawa: lai galu.
3 Wawayen sun ɗauki fitilunsu, sai dai ba su riƙe mai ba.
Gagaoui a: fini biyale, ilia da gamali hano eno mae lale, gamali gaguli asi.
4 Masu hikimar kuwa suka riƙo tulunan mai da fitilunsu.
Be bagade dawa: su a: fini biyale, ilia da gamali hano eno dili salawane, gamali gaguli asi.
5 Ango ya yi jinkirin zuwa, sai duk suka shiga gyangyaɗi har barci ya kwashe su.
Uda lamu dunu da hedolo hame doaga: beba: le, ilia da golaiwane dialu.
6 “Can tsakar dare, sai aka ji kira, ana cewa, ‘Ga ango nan! Ku fito, ku tarye shi!’
Amalalu, gasimogoa, ilia da wele sia: be bagade nabi. ‘Dawa: ma! Uda lamu dunu da manebe! E yosia: musa: masa!’
7 “Sai dukan budurwan nan suka farka suka kuna fitilunsu.
Amalalu, a:fini huluane da wa: legadole, ilia gamali ulagimusa: , wigi hahamoi.
8 Sai wawayen suka ce wa masu hikimar, ‘Ku ɗan sassam mana manku; fitilunmu suna mutuwa.’
Gagaoui a: fini biyale, ilia bagade dawa: su a: fini biyale ilima amane sia: i, ‘Dilia gamali hano galea ninima ima. Ninia gamali da usimu galebe!’
9 “Su kuwa suka amsa, suka ce, ‘A’a, wataƙila ba zai ishe mu da ku ba. Gara ku je wurin masu sayarwa ku sayo.’
Be bagade dawa: su a: fini da bu adole i, ‘Hame mabu! Ninia gamali hano ebelesa: besa: le hame imunu. Dilia bidi lasu diasuga bidi lamusa: masa!’
10 “Amma yayinda suke kan tafiya garin sayen mai, sai ango ya iso. Budurwai da suke a shirye, suka shiga wajen bikin auren tare da shi. Aka kuma kulle ƙofa.
Gagaoui a: fini da bidi lamusa: ahoananoba, uda lamu dunu da doaga: i dagoi. Amalalu, bagade dawa: su a: fini amola uda lamu dunu, ilia diasu ganodini lolo manusa: asi. Amalalu, logo da ga: si dagoi ba: i.
11 “An jima can, sai ga sauran sun iso. Suka ce, ‘Ranka yă daɗe! Ranka yă daɗe! Ka buɗe mana ƙofa!’
Fa: nowane, bidilai dagobeba: le, gagaoui a: fini da doaga: le, logoga lulufigili, amane sia: i, ‘Hina! Hina! Ninia golili misa: ne, logo doasima!’
12 “Amma ya amsa ya ce, ‘Gaskiya nake gaya muku, ban san ku ba.’
Be e da bu adole i, ‘Hame mabu! Na da dafawane dilima sia: sa! Na da dili hame dawa: !’
13 “Saboda haka sai ku zauna a faɗake, don ba ku san ranar ko sa’ar ba.
Dilia huluane dawa: iwane ha: esaloma! Bai dilia Na bu misunu eso ilegesu hame dawa: !”
14 “Har wa yau, za a kwatanta shi da mutumin da zai yi tafiya, wanda ya kira bayinsa ya kuma danƙa musu mallakarsa.
Dunu Egefe Ea bu misunu eso doaga: sea, Gode Ea Hinadafa hou da agoane ba: mu. Dunu afadafa, soge sedagaga masunuba: le, ea hawa: hamosu dunu gilisili, ilima ea liligi noga: le ouligima: ne sia: i. 5000
15 Ga guda, ya ba shi talenti biyar na kuɗi, ga wani talenti biyu, ga wani kuma talenti ɗaya, kowa bisa ga azancinsa. Sa’an nan ya yi tafiyarsa.
E da hawa: hamosu dunu afadafa ema K5000 agoane i. Enoma e da K2000 agoane i. Enoma e da K1000 agoane i. Ilia gasa hou defele ilima ia dagoiba: le, e soge sedagaga doaga: musa: asi. 5000
16 Mutumin da ya karɓi talenti biyar, nan da nan ya tafi ya yi kasuwanci da su har ya sami ribar talenti biyar.
Gina5000 lai dunu da asili, bidi lale, hawa: hamone, K5000 eno lai dagoi.
17 Haka ma, wannan mai talenti biyu, shi ma ya yi riba biyu.
Gina 2000 lai amola, e da eno K2000 lai dagoi.
18 Amma mutumin da ya karɓi talenti ɗaya ɗin, ya tafi, ya tona rami, ya ɓoye kuɗin maigidansa.
Be K1000 lai dunu da asili, osobo ulidogone, ea hina ea muni wamolegei dagoi.
19 “Bayan an daɗe, sai maigidan bayin nan ya dawo, ya kuma daidaita lissafi da su.
Eso bagohame asili, ilia hina da ea bidi lamusa: bu misi.
20 Mutumin da ya karɓi talenti biyar, ya kawo ƙarin talenti biyar. Ya ce, ‘Maigida, ka danƙa mini talenti biyar. Ga shi, na yi ribar biyar.’
Dunu da K5000 lai amola eno K5000 lai da misini, amane sia: i, ‘Hina! Di da nama K5000 i. Ba: ma! Na da dima imunusa: , K5000 eno lai dagoi,’
21 “Maigidansa ya amsa ya ce, ‘Madalla, bawan kirki mai aminci! Ka yi aminci a kan abubuwa kaɗan, zan sa ka lura da abubuwa masu yawa. Zo ka yi farin ciki tare da maigidanka!’
Hina da bu adole i, ‘Defea mabu! Dia hou da ida: iwane amola nabawane hamoi. Di da fonobahadi liligi noga: le ouligibiba: le, wali liligi bagade ouligima: ne na dima olemu. Misa! Di ani da hahawane gilisili esalumu.’
22 “Mutumin da yake da talenti biyu, shi ma ya zo ya ce, ‘Maigida, ka danƙa mini talenti biyu; ga shi, na yi ribar biyu.’
Gina 2000 lai dunu da ema misini, amane sia: i, ‘Hina! Di da K2000 nama i. Ba: ma! Na da K2000 eno lai dagoi,’
23 “Maigidansa ya amsa ya ce, ‘Madalla, bawan kirki mai aminci! Ka yi aminci a kan abubuwa kaɗan, zan sa ka lura da abubuwa masu yawa. Zo ka yi farin ciki tare da maigidanka!’
Hina da bu adole i, ‘Defea mabu! Dia hou da ida: iwane amola nabawane. Di da fonobahadi liligi noga: le ouligibiba: le, wali di da liligi bagade ouligimu. Misa! Di da ani hahawane gilisili esalumu,’
24 “Sa’an nan mutumin da ya karɓi talenti ɗaya ya zo. Ya ce, ‘Maigida, na san cewa kai mutum ne mai wuyan sha’ani, kana girbi inda ba ka shuka ba, kana kuma tara inda ba ka yafa iri ba.
Be K1000 fawane lai dunu, ema misini, amane sia: i, ‘Hina! Dia hou na dawa: i galu. Di da gasa bagade fi dunu. Di da ifabi dia hame bugi amogawane faisa.
25 Saboda haka na ji tsoro, na je na ɓoye talentinka a ƙasa. Ga abinka.’
Na beda: iba: le, dia K1000 osoboga wamolegei. Ba: ma! Dia K1000 da goea,’
26 “Maigidansa ya amsa ya ce, ‘Kai mugun bawa, mai ƙyuya! Ashe, ka san cewa ina girbi inda ban yi shuka ba, ina kuma tarawa inda ban yafa iri ba?
Ea hina da ema ougili amane adole i, ‘Di da wadela: i amola hihini hawa: hamosu dunu. Na da hame bugi liligi faisa, di dawa: bela: ?
27 To, in haka ne, ai, da ka sa kuɗina a banki, don sa’ad da na dawo da na karɓi abina da riba.
Amaiba: le na K1000 dia da abuliga muni salasu diasu ganodini muni eno lama: ne hame salibala: ?’
28 “‘Karɓi talentin daga hannunsa ku ba wanda yake da talenti goma.
E da ea fidisu dunuma amane sia: i, ‘Amo ea K1000 lale, K5000 gagui dunu ema ima.
29 Gama duk mai abu za a ƙara masa, zai kuma same shi a yawalce. Duk wanda ba shi da shi kuwa, ko ɗan abin da yake da shi ma, sai an karɓe masa.
Nowa dunu da lai galea, na da ema bu imunu galebe. E da baligili gagumu. Be hame lai dunuma, ea fonobahadi gagui amo huluane na da bu samogemu.
30 Ku jefar da banzan bawan nan waje, cikin duhu, inda za a yi kuka da cizon haƙora.’
Be wadela: i hawa: hamosu dunu gaguli, gadili gasiga ha: digima. E da bese ini dinanebe ba: mu,’
31 “Sa’ad da Ɗan Mutum ya zo cikin ɗaukakarsa, tare da dukan mala’iku, zai zauna a kursiyinsa cikin ɗaukakar sama.
“Dunu Egefe E da Hina Bagadedafa hamoiwane, Ea a: igele dunu oule masea, E da Ea hadigi fisuga fimu.
32 Za a tara dukan al’ummai a gabansa, zai kuma raba mutane dabam-dabam yadda makiyayi yakan ware tumaki daga awaki.
Dunu fifi asi gala huluane da Ema gilisibiba: le, E da ili afafamu. Sibi ouligisu dunu da sibi amola goudi afafasa, amo defele E da dunu afafamu.
33 Zai sa tumaki a damansa, awaki kuma a hagunsa.
Sibi da Ea lobo dafadili amola goudi da Ea lobo fofadidili masa: ne, E da sia: mu.
34 “Sa’an nan Sarki zai ce wa waɗanda suke damansa, ‘Ku zo, ku da Ubana ya yi wa albarka; ku karɓi gādonku, mulkin da aka shirya muku tun halittar duniya.
Amasea, dunu ea lobo dafadili asi ilima Hina Bagadedafa da amane sia: mu, ‘Na Ada Ea hahawane fidisu lai mano. Dilia misa! Gode Ea Hinadafa Hou, Gode da osobo bagade muni hemosu esoga hamoi, amo dilia hahawane lama.
35 Gama da nake jin yunwa, kun ciyar da ni, da nake jin ƙishirwa, kun ba ni abin sha, da nake baƙunci, kun karɓe ni,
Na da ha: i nababeba: le, dilia ha: i manu Nama i. Na da hano hanaiba: le, dilia da Nama hano dili i. Na da ga fi defele dilia diasuga doaga: loba, dilia da Nama yosia: nanu aowasu.
36 da nake bukatar tufafi, kun yi mini sutura, da na yi rashin lafiya, kun lura da ni, da nake kurkuku, kun ziyarce ni.’
Na da da: i nabadoba: le, dilia da abula Nama idiniginisima: ne i. Na da olo madelaiba: le, dilia da Nama asigiba: le, Nama ouligimusa: doaga: i. Na da se iasu diasu ganodini sali dagoiba: beba: le, dilia da Na ba: la misi.’
37 “Sa’an nan masu adalci za su amsa masa, su ce, ‘Ubangiji, yaushe muka gan ka da yunwa muka ciyar da kai, ko da ƙishirwa muka ba ka abin sha?
Amasea, hou ida: iwane hamosu dunu da Dunu Egefema amane adole ba: mu, ‘Hina Gode! Ninia habogala Di ha: i nababeba: le, ha: i manu ibela: ? Ninia habogala Di hano hanaiba: le, Dima hano dili ibela: ?
38 Yaushe kuma muka gan ka baƙo muka karɓe ka, ko cikin bukatar tufafi muka yi maka sutura?
Ninia habogala Di ninia diasuga golama: ne sia: bela: ? Ninia habogala Di da: i nabado ba: beba: le, abula Dima ibala: ?
39 Yaushe kuma muka gan ka cikin rashin lafiya ko a kurkuku muka ziyarce ka?’
Ninia habogala Di oloiba: le o se iasu diasuga saliba: le, ninia habogala Dima asigiba: le, ba: la misibala: ?’
40 “Sarkin zai amsa ya ce, ‘Gaskiya nake gaya muku, duk abin da kuka yi wa ɗaya daga cikin waɗannan’yan’uwana mafi ƙanƙanta, ni kuka yi wa.’
Amasea Hina Bagadedafa da ilima amane bu adole imunu, ‘Na dafawane sia: sa! Dilia da adi hou amo Na fi dunu mimogo hamedei gala, ilima fidimusa: hamoi galea, dilia da amo hou Nama hamoi dagoi.’
41 “Sa’an nan zai ce wa waɗanda suke a hagunsa, ‘Ku rabu da ni, la’anannu, zuwa cikin madawwamiyar wutar da aka shirya don Iblis da mala’ikunsa. (aiōnios )
Amasea dunu Ea lobo fofadidili esala, ilima E da amane sia: mu, ‘Dilia Gode Ea gagabusu aligima: ne lai dunu! Masa! Eso huluane nenanumu lalu, Sa: ida: ne amola ea a: igele dunu se iasu ima: ne Gode hamoi, amoga masa! (aiōnios )
42 Gama da nake jin yunwa, ba ku ba ni abinci ba, da nake jin ƙishirwa, ba ku ba ni abin sha ba,
Na da ha: iba: le, dilia da Nama ha: i manu hame i. Na da hano hanaiba: le, dilia da hano Nama hame dili i.
43 da na yi baƙunci, ba ku karɓe ni ba, da nake bukatar tufafi, ba ku yi mini sutura ba, da na yi rashin lafiya kuma ina a kurkuku, ba ku lura da ni ba.’
Na da ga fi agoane dilima doaga: loba, dilia da golasu Nama hame olelei. Na da: i nabadoba: le, dilia da Nama abula idiniginisima: ne hame i. Na da oloiwane se iasu diasuga sali dagoi ba: loba, dilia da Na hame ba: la misi.’
44 “Su ma za su amsa, su ce, ‘Ubangiji, yaushe muka gan ka cikin yunwa ko ƙishirwa ko baƙo ko cikin bukatar tufafi ko cikin rashin lafiya ko cikin kurkuku, ba mu taimake ka ba?’
Amalalu, ilia da bu adole ba: mu, ‘Hina Gode! Ninia habogala Di ha: i nabawane, o hano hanai o hame gaguiwane, o da: i nabado o olo o se iasu ganodini sali, ninia habogala amo ba: loba, Di hame fidibela: ?’
45 “Zai amsa, yă ce, ‘Gaskiya nake gaya muku, duk abin da ba ku yi wa ɗaya daga cikin waɗannan mafi ƙanƙanta ba, ba ku yi mini ba ke nan.’
Amalalu, Hina Bagadedafa da ilima amane bu adole imunu, ‘Na dafawane sia: sa! Dilia da adi hame fidisu hou amo Na fi dunu hamedei gala, ilima hamoi galea, dilia da amo hou Nama hamoi dagoi.’
46 “Sa’an nan za su tafi cikin madawwamiyar hukunci, amma masu adalci kuwa za su shiga rai madawwami.” (aiōnios )
Amalalu, ilia da eso huluane mae dagole se iasu ba: lalumu. Be hou ida: iwane dunu da eso huluane mae bogole Fifi Ahoanusu lamu.” (aiōnios )