< Mattiyu 24 >
1 Yesu ya bar haikali ke nan, yana cikin tafiya sai almajiransa suka zo wurinsa don su ja hankalinsa ga gine-ginen haikali.
Yesu walapula mu Ng'anda ya Lesa, lino mpwalikuya beshikwiya bakendi balamulesha ncoyalebakwa mwabuya Ng'anda iyo.
2 Sai Yesu ya ce, “Kun ga duk waɗannan abubuwa? Gaskiya nake gaya muku, ba wani dutse a nan da za a bari a kan wani; duk za a rushe.”
Nomba Yesu walabambileti, “Ee mulabono ibi byonse, nomba cakubinga ndamwambilingeti, paliya libwe lyeti likashale palibwe linendi, lyeti likabule kupwayaulwa.”
3 Da Yesu yana zaune a Dutsen Zaitun, almajiran suka zo wurinsa a ɓoye. Suka ce, “Gaya mana, yaushe ne wannan zai faru, mece ce alamar zuwanka da kuma ta ƙarshen zamani?” (aiōn )
Lino Yesu mpwalekala panshi pa mulundu wa maolifi, beshikwiya bakendi balesa kulyendiye palubasu bonka ne kumwipusheti, “Kamutwambilako, inga ibi nibikenshike lilyoni? Kayi nicani ceshi cikenshikenga nceti tukaboneneko kwisa kwenu, kayi ne cakupwa kwacindici?” (aiōn )
4 Yesu ya amsa, “Ku lura fa, kada wani yă ruɗe ku.
Yesu walabakumbuleti, “Cenjelani, kamutakabepwa ne muntu uliyense sobwe.
5 Gama mutane da yawa za su zo cikin sunana, suna cewa, ‘Ni ne Kiristi,’ za su kuwa ruɗi mutane da yawa.
Bantu bangi nibakese mulina lyakame! Kabambeti, ‘Klistu usa njame,’ Nibakabepe bantu bangi.
6 Za ku ji labarin yaƙe-yaƙe da kuma jita-jitarsu, sai dai ku lura kada hankalinku yă tashi. Dole irin waɗannan abubuwa su faru, amma ƙarshen tukuna.
Nimukanyumfwe nkondo, kayi ne mbili shiyosha nkondo. Nomba amwe kamutaka yakamwa, Ee, ibi byela kwinshika, nsombi uku nteko kwambeti mapwililisho nawo alashiki kendi sobwe.”
7 Al’umma za tă tasar wa al’umma, mulki yă tasar wa mulki. Za a yi yunwa da girgizar ƙasa a wurare dabam-dabam.
“Pakwinga mishobo ya bantu nikabukilane, nabo bwami nibikalwanenga ne bwami. Nikukabe nsala, ne bikunkumo bishikutenkanya inshi mu misena ingi,
8 Dukan waɗannan fa, mafarin azabar naƙudar haihuwa ne.
Nomba ibi byonse nicitatikowa ca mapensho.”
9 “Sa’an nan za a bashe ku don a tsananta muku a kuma kashe ku, dukan al’ummai za su ƙi ku saboda ni.
“Bantu nibakamusunge ne kumupensha kayi ne kumushina. Bantu bamishobo yonse nibakamupele pacebo ca Lina lyakame.
10 A wannan lokaci, da yawa za su juya daga bangaskiya, su ci amana su kuma ƙi juna,
Bantu bangi pacindico nibakaleke kushoma, nibakatatike kupelana ne kulishana pamukowa wabo bene.
11 annabawan ƙarya da yawa za su firfito su kuma ruɗi mutane da yawa.
Nikukaboneke bashinshimi bandemishibili beti bakabepe bantu bangi.
12 Saboda ƙaruwar mugunta, ƙaunar yawanci za tă yi sanyi,
Pacebo cakufula kwabintu byaipa, lusuno lwabantu bangi nilukacepe.
13 amma duk wanda ya tsaya da ƙarfi har ƙarshe, zai sami ceto.
Nsombi uyo eshakalimbikile mpaka kumapwililisho, endiyeti akapuluke.
14 Za a kuma yi wa’azin wannan bisharar mulki a cikin dukan duniya, yă zama shaida ga dukan al’ummai, sa’an nan ƙarshen yă zo.
Nomba Mulumbe Waina uwu wa Bwami bwa Lesa nukakambaukwe pacishi capanshi conse, kwambeti, ube bukamboni kubantu ba mishobo yonse, popelapo mapwililisho nakashike.”
15 “Saboda haka sa’ad da kuka ga ‘abin ƙyama mai kawo hallaka,’wanda annabi Daniyel ya yi magana a kai, yana tsaye a tsattsarkan wuri (mai karatu yă gane),
“Mwakabona cintu cishikusesemya cishikononga, calambwa ne Danyele mushinshimi, balacimaniki pa musena waswepa.” Obe ulabelengenga unyumfwishishe cena.
16 to, sai waɗanda suke cikin Yahudiya, su gudu zuwa cikin duwatsu.
Abo bali mu Yudeya bela kufwambila kumilundu.
17 Kada wani da yake a kan rufin gidansa, yă sauko don ɗaukar wani abu a gida.
Uyo uli pelu pa ng'anda yakendi kataseluka kuya kwingila mu ng'anda eti amantemo bibya byakendi.
18 Kada wani da yake gona kuma yă komo don ɗaukar rigarsa.
Uyo uli kumabala, kataya kumunshi kuya kumanta cakufwala cakunsa.
19 Kaiton mata masu ciki da mata masu renon’ya’ya a waɗancan kwanakin!
“Malele ku batukashi beti bakabenga ne mabunda, kayi ne batukashi beti bakayamwishenga bana mumasubayo.
20 Ku yi addu’a, kada gudunku yă zama a lokacin sanyi ko a ranar Asabbaci.
Pailani kwambeti cindi cakufwamba kacitakaba cindi camupewo, nambi pa busuba bwa Sabata sobwe.
21 Gama a lokacin za a yi wata matsananciyar wahala, wadda ba a taɓa yi ba tun farkon duniya har ya zuwa yanzu ba kuwa za a ƙara yi ba.
Pakwinga mapensho ayosha eti akaboneke mu masubayo, nkanabonekapo kufuma mpocalalengelwa cishi capanshi mpaka lelo, kayi nteti akabonekepo sobwe.
22 “Da ba don an taƙaita kwanakin nan ba, da babu wani da zai tsira, amma saboda zaɓaɓɓun nan, za a taƙaita kwanakin.
Nomba masubayo nalabula kufumfwipishiwa, nshinga ne palakabulu muntu nabaumo shikupuluka. Nsombi Lesa nakafumfwipishiwe masubayo pacebo cabantu mbwalasala.”
23 A lokacin in wani ya ce muku, ‘Duba, ga Kiristi nan!’ Ko, ‘Ga shi can!’ Kada ku gaskata.
“Cindico na muntu akamwambileti, ‘Klistu ulikuno!’ Nambi ‘uli uko!’ Kamutakamushoma sobwe.
24 Gama Kiristi masu yawa na ƙarya, da annabawan ƙarya za su firfito, su kuma aikata manyan alamu da ayyukan banmamaki don su ruɗi har da zaɓaɓɓu ma in zai yiwu.
Pakwinga nikukaboneke baklistu ne bashinshimi bangi bandemishibili, beti bakambengeti, Kamubonani ‘Njame Klistu,’ Nambi kwambeti ‘njame mushinshimi,’ Abo bantu nibakensenga bintu byangofu, bishikukankamanisha, kwambeti babepe uliyense na kacikonsheka nambi basalwa ba Lesa.”
25 Ga shi, na faɗa muku tun da wuri.
Kamunyumfwani, ame ndamwambilili limo.
26 “Saboda haka in wani ya ce muku, ‘Ga shi can a hamada,’ kada ku fita; ko, ‘Ga shi nan a ɗakunan ciki,’ kada ku gaskata.
“Ecebo cakendi, bantu bakamwambilangeti, ‘Kamubonani Klistu ulikucinyika,’ Kamutakayako sobwe, nambi bakambeti, ‘uli mu ng'anda,’ Kamutakashoma sobwe.
27 Gama kamar yadda walƙiya take wulgawa walai daga gabas zuwa yamma, haka dawowar Ɗan Mutum zai kasance.
Kwisa kwa Mwana Muntu nikukabeti kubyasha kwa lulabo ulo lukute kubyasha kufuma kucwe mpaka ku mbonshi.”
28 Duk inda mushe yake, can ungulai za su taru.
Walambeti, “kulikonse kuli mutunta wanyama yafwa, makubi nkwakute kubungana.”
29 “Nan da nan bayan tsabar wahalan nan “‘sai a duhunta rana, wata kuma ba zai ba da haskensa ba; taurari kuma za su fāffāɗi daga sararin sama, za a kuma girgiza abubuwan sararin sama.’
“Panyuma pakendi mapensho akapwa mu masubayo, lisuba nilikashipe mbi, nawo mwenshi nukacileke kubala, nyenyenshi nishikalake kufuma ku makumbi, kayi ngofu sha mu mulengalenga nishikatenkane.
30 “A sa’an nan ne alamar dawowar Ɗan Mutum zai bayyana a sararin sama, dukan al’umman duniya kuwa za su yi kuka. Za su ga Ɗan Mutum yana zuwa kan gizagizan sararin sama, da iko da kuma ɗaukaka mai girma.
Popelapo citondesho cakwisa kwa Mwana Muntu, nicikaboneke kwilu. Bantu bapacishi capanshi pano, ni bakatatike kulila, nibakabone Mwana Muntu kesa mu makumbi akwilu ne ngofu ne bulemeneno buyosha.
31 Zai kuwa aiki mala’ikunsa su busa ƙaho mai ƙara sosai, za su kuwa tattaro zaɓaɓɓunsa daga kusurwoyi huɗun nan, daga wannan bangon duniya zuwa wancan.
Tolompita yangofu nikalile, popelapo nendi nakatume bangelo bakendi ku mbasu shonse shapacishi capanshi, kuya kubunganya basalwa bakendi. Kufuma kumapwililisho acishi, kushika kumapwililisho acishi.”
32 “Yanzu fa, sai ku koyi wannan darasi daga itacen ɓaure. Da zarar rassansa suka yi taushi ganyayensa kuma suka toho, kun san damina ta kusa.
“Kamulangani kucitondo ca mukuyu kwambeti mwiyeko ciyo. Mwabona misampi yakendi ne matewu atatika kusonsa, mukute kwinshibeti, mainsa alipepi.
33 Haka kuma, sa’ad da kun ga dukan waɗannan abubuwa, ku sani ya yi kusan zuwa, yana ma dab da bakin ƙofa.
Ne njamwe mwakatatika kubona bintu ibi mbyondambanga, mukenshibeti Mwana Muntu ulipepi, cakubinga uli pa cishinga.
34 Gaskiya nake gaya muku, wannan zamani ba zai shuɗe ba sai dukan abubuwan nan sun faru.
Kamwinshibani kwambeti bintu ibi nibikenshike bantu bamusemano uno kabata bapwa bonse.
35 Sama da ƙasa za su shuɗe, amma maganata ba za tă taɓa shuɗe ba.
Kwilu ne cishi capanshi nibikapwe, nomba maswi akame nteti akapwe.”
36 “Babu wanda ya san wannan rana ko sa’a, ko mala’ikun da suke sama ma, ko Ɗan, sai dai Uban kaɗai.
“Nambi kubeconi, paliya ubwishi busuba ne cindi, nambi bangelo bakwilu nkabacishipo, ne njame Ndemwana nkandicishipo sowe, nsombi Bata bonka ebaci shi.
37 Kamar yadda ya faru a zamanin Nuhu, haka zai zama a dawowar Ɗan Mutum.
Kwisa kwa Mwana Muntu nikukabeti ncokwalikuba mucindi ca Nowa.
38 Gama a kwanaki kafin ruwan tsufana, mutane sun yi ta ci, sun kuma yi ta sha, suna aure, suna kuma aurarwa, har zuwa ranar da Nuhu ya shiga jirgi;
Mu masubayo, muyoba wa mfula ya cilobe kautana ushika, bantu balikulya ne kunwa, bali kweba ne kwebwa, mpaka busuba mbwalengila Nowa mubwato.
39 ba su kuwa san abin da yake faruwa ba sai da ruwan tsufana ya zo ya share su tas. Haka zai zama a dawowar Ɗan Mutum.
Paliya ncobalikwinshiba sobwe, mpaka muyoba wamfula yacilobe yalesa kubashina bonse. Encoti cikabe pakwisa kwa Mwana Muntu.
40 Maza biyu za su kasance a gona; za a ɗau ɗaya a bar ɗaya.
Pacindi copeleco bantu babili nibakacanike mulibala, umo nakamantwe, naumbi nakashale.
41 Mata biyu za su kasance suna niƙa; za a ɗau ɗaya a bar ɗaya.
Batukashi babili nibakacanike kabapela bunga ne mwampelo, umo nakamantwe, naumbi nakashale.”
42 “Saboda haka sai ku zauna a faɗake, gama ba ku san a wace rana ce Ubangijinku zai zo ba.
“Ne njamwe kamubani mwalibambila cindi conse, pakwinga nkamubwinshipo busuba mboti akese Mwami wenu.
43 Ku dai gane wannan, da maigida ya san ko a wane lokaci ne da dare, ɓarawo zai zo, da sai yă zauna a faɗake yă kuma hana a shiga masa gida.
Nomba kamwishibaneti, mwine ng'anda nakute kwinshiba kwambeti nicindi cini camashiku ncalesanga kabwalala, nshinga nakute kalebe, kwambeti kabwalala katesa aibe mung'anda.
44 Saboda haka ku ma, sai ku zauna a faɗake, domin Ɗan Mutum zai zo a sa’ar da ba ku za tă ba.
Neco, kamubani balibambila, pakwinga Mwana Muntu nakese pacindi ncomwabula kwingashila.”
45 “Wane ne bawan nan mai aminci da kuma mai hikima, wanda maigida ya sa yă lura da bayi a cikin gidansa, yă riƙa ba su abinci a daidai lokaci?
“Inga niyani, musebenshi washomwa, kayi ukute mano? Uyo ngwalapa ncito Mwami wakendi yakwendelesha cena, ne kubapa cakulya basebenshi banendi pacindi celela?
46 Zai zama wa bawan nan da kyau in maigidan ya dawo ya same shi yana yin haka.
Walelekwa musebeshuyo, na kamucane Mwami wakendi kasebensa cena.
47 Gaskiya nake gaya muku, zai sa shi yă lura da dukan dukiyarsa.
Cakubinga ndamwambilishingeti, Mwami wakendi nakamupe ncito yakwendelesha byonse bintu mbyakute.”
48 Amma in wannan bawa mugu ne, ya kuma ce a ransa, ‘Maigidana ba zai dawo da wuri ba.’
“Nsombi na ni musebenshi waipa, nendi nakayeyeti, ‘Mwami wakame lacelwa cindi citali’
49 Sa’an nan yă fara dūkan’yan’uwansa bayi, yana ci yana kuma sha tare da mashaya.
Neco nakatatike kubauma basebenshi banendi, kulya ne kunwa pamo ne bacakolwa.
50 Maigidan wannan bawa zai dawo a ranar da bai yi tsammani ba, a sa’ar kuma da bai sani ba.
Pabusuba ne cindi ncabula kwingashila, Mwami wakendi nakashike sokoloku!
51 Maigidan zai farfasa masa jiki da bulala, yă kuma ba shi wuri tare da munafukai, inda za a yi kuka da cizon haƙora.
Neco Mwami wakendi na kamutimbaule, ne kumuwala uko kuli bantu bandemi shibili. Kopeloko eti kubenga kulila ne kukokota meno.”