< Mattiyu 24 >
1 Yesu ya bar haikali ke nan, yana cikin tafiya sai almajiransa suka zo wurinsa don su ja hankalinsa ga gine-ginen haikali.
Jisu mondoli laga bahar te ulaikene nijor rasta te jai thakise. Tai laga chela khan Tai usorte ahikena mondoli ghor dikhai thakise.
2 Sai Yesu ya ce, “Kun ga duk waɗannan abubuwa? Gaskiya nake gaya muku, ba wani dutse a nan da za a bari a kan wani; duk za a rushe.”
Kintu Tai jowab dise aru taikhan ke koise, “Tumikhan etu sob dikhi ase na nai? Moi hosa pora koi ase, etu sob pathor khan matite phelai dibo. Ekta pathor bhi ekta uporte thakibo nadibo, sobke bhangai kene girai dibo.”
3 Da Yesu yana zaune a Dutsen Zaitun, almajiran suka zo wurinsa a ɓoye. Suka ce, “Gaya mana, yaushe ne wannan zai faru, mece ce alamar zuwanka da kuma ta ƙarshen zamani?” (aiōn )
Jitia Tai Oliv Pahar te bohi thakise, Tai laga chela khan lukai kene ahise, eneka koi kene, “Amikhan ke kobi, eitu khan kitia hobole ase? Apuni aru ahibole thaka aru etu duniya laga somoi khotom hobole laga din to, kineka pora amikhan ke dikhai dibo?” (aiōn )
4 Yesu ya amsa, “Ku lura fa, kada wani yă ruɗe ku.
Jisu jowab dise, “Hoshiar thakibi, kun pora bhi tumikhan ke thogabole nadibi.
5 Gama mutane da yawa za su zo cikin sunana, suna cewa, ‘Ni ne Kiristi,’ za su kuwa ruɗi mutane da yawa.
Kilekoile bisi manu ami laga naam loi kene ahibo. Taikhan kobo, ‘Moi Khrista ase,’ aru bisi manu khan ke thogai dibo.
6 Za ku ji labarin yaƙe-yaƙe da kuma jita-jitarsu, sai dai ku lura kada hankalinku yă tashi. Dole irin waɗannan abubuwa su faru, amma ƙarshen tukuna.
Tumikhan larai kora aru larai hobole thaka laga khobor hunibo. Hoilebi tumikhan chinta na koribi, kele koile prithibi khotom nohua age te eitu khan sob purah hobo lage.
7 Al’umma za tă tasar wa al’umma, mulki yă tasar wa mulki. Za a yi yunwa da girgizar ƙasa a wurare dabam-dabam.
Ekta desh pora dusra desh ke bhirodh koribo, aru ekta rajyo pora dusra rajyo ke hinsa koribo. Utu somoite bisi jagate khabole nathakibo aru mati khan bisi hili bo.
8 Dukan waɗannan fa, mafarin azabar naƙudar haihuwa ne.
Kintu eitu khan sob to bacha jonom hobole nimite bikhabole shuru huwa he ase.
9 “Sa’an nan za a bashe ku don a tsananta muku a kuma kashe ku, dukan al’ummai za su ƙi ku saboda ni.
Etu pichete tumikhan ke taikhan pora saja dibo aru morai dibo. Tumikhan ke sob desh khan pora Ami laga naam nimite ghin koribo.
10 A wannan lokaci, da yawa za su juya daga bangaskiya, su ci amana su kuma ƙi juna,
Etu pichete bisi manu laga biswas harai jabo, aru ekjon-ekjon ke thogabo aru ghin koribo.
11 annabawan ƙarya da yawa za su firfito su kuma ruɗi mutane da yawa.
Misa bhabobadi khan bisi ulabo aru bisi manu ke thogai dibo.
12 Saboda ƙaruwar mugunta, ƙaunar yawanci za tă yi sanyi,
Kilekoile niyom namana khan bisi hoi jabo, aru bisi manu laga morom to thanda hoi jabo.
13 amma duk wanda ya tsaya da ƙarfi har ƙarshe, zai sami ceto.
Kintu jun hekh tak biswas te thakibo, taikhan he bachibo.
14 Za a kuma yi wa’azin wannan bisharar mulki a cikin dukan duniya, yă zama shaida ga dukan al’ummai, sa’an nan ƙarshen yă zo.
Etu sorgo rajyo laga bhal khobor to pura prithibi te ekta gawahi hoi kene pura desh te prochar koribo. Etu pichete hekh din to ahibo.
15 “Saboda haka sa’ad da kuka ga ‘abin ƙyama mai kawo hallaka,’wanda annabi Daniyel ya yi magana a kai, yana tsaye a tsattsarkan wuri (mai karatu yă gane),
Etu karone, jitia tumikhan ghin laga kaam pora khotom kori diya dikhibo, juntu kotha bhabobadi Daniel pora koi disele, tumikhan pobitro jagate khara kori kene dikhibo”- kun puri ase tai bujhi lobi, -
16 to, sai waɗanda suke cikin Yahudiya, su gudu zuwa cikin duwatsu.
“Etu pichete jun khan Judea te ase taikhan ke pahar uporte polabole dibi,
17 Kada wani da yake a kan rufin gidansa, yă sauko don ɗaukar wani abu a gida.
jun manu ghor uporte ase, taike ghor laga saman khan lobole nichete jabole nadibi,
18 Kada wani da yake gona kuma yă komo don ɗaukar rigarsa.
aru jun kheti te ase taike ghor te jai kene chador lobole nadibi.
19 Kaiton mata masu ciki da mata masu renon’ya’ya a waɗancan kwanakin!
Kintu, utu dinte jun khan pet te bacha nohoile bhi dudh khai thaka bacha khan logote ase, taikhan bisi dukh pabo!
20 Ku yi addu’a, kada gudunku yă zama a lokacin sanyi ko a ranar Asabbaci.
Prathana koribi eneka to thanda din nohoile Bisram dinte eitu khan nahobole nimite.
21 Gama a lokacin za a yi wata matsananciyar wahala, wadda ba a taɓa yi ba tun farkon duniya har ya zuwa yanzu ba kuwa za a ƙara yi ba.
Etu pichete dangor dukh digdar din ahijabo, etu somoite kitia bhi napa laga dukh khan pabo, aru etu nisena dukh kitia bhi aru nahibo.
22 “Da ba don an taƙaita kwanakin nan ba, da babu wani da zai tsira, amma saboda zaɓaɓɓun nan, za a taƙaita kwanakin.
Jitia tak utu din khotom nahobo, ekjon manu bhi nabachibo. Kintu basi luwa manu khan laga prathana pora he etu dukh din khan ke khata kori dibo.
23 A lokacin in wani ya ce muku, ‘Duba, ga Kiristi nan!’ Ko, ‘Ga shi can!’ Kada ku gaskata.
Etu pichete jodi kunba pora tumike koi, ‘Sabi, Khrista yate ase!’ Nohoile bhi, ‘Tai ta te ase!’ Taikhan ke biswas na koribi.
24 Gama Kiristi masu yawa na ƙarya, da annabawan ƙarya za su firfito, su kuma aikata manyan alamu da ayyukan banmamaki don su ruɗi har da zaɓaɓɓu ma in zai yiwu.
Kile mane misa Khrista aru misa bhabobadi khan ahibo aru asurit kaam khan kori kene dikha bo, tumikhan ke thogabo, parile Isor pora basi kene thaka khan ke bhi.
25 Ga shi, na faɗa muku tun da wuri.
Sabi, Ami tumikhan ke etiya pora he eitu khan koi dise.
26 “Saboda haka in wani ya ce muku, ‘Ga shi can a hamada,’ kada ku fita; ko, ‘Ga shi nan a ɗakunan ciki,’ kada ku gaskata.
Etu karone, jodi taikhan pora tumikhan ke koi, ‘Sabi, Tai eku bhi nathaka jagate ase,’ eneka jagate najabi. Nohoile bhi, ‘Sabi, Tai ghor bhitor te ase,’ eneka khan biswas na koribi.
27 Gama kamar yadda walƙiya take wulgawa walai daga gabas zuwa yamma, haka dawowar Ɗan Mutum zai kasance.
Kilekoile jineka bhijili purab pora ujala hoi aru phat kori kene paschim tak jule, thik etu nisena Manu laga Putro bhi eneka ahibo.
28 Duk inda mushe yake, can ungulai za su taru.
Juntu jagate janwar khan mori kene thake, etu jagate mangso kha chiriya khan joma hoi.
29 “Nan da nan bayan tsabar wahalan nan “‘sai a duhunta rana, wata kuma ba zai ba da haskensa ba; taurari kuma za su fāffāɗi daga sararin sama, za a kuma girgiza abubuwan sararin sama.’
Kintu loge-loge dukh digdar din khan pichete, suryo to andhera hoi jabo, aru chand to ujala nadiya hoi jabo, aru tara khan akas pora giri jabo, aru sorgo laga hokti to hili jabo.
30 “A sa’an nan ne alamar dawowar Ɗan Mutum zai bayyana a sararin sama, dukan al’umman duniya kuwa za su yi kuka. Za su ga Ɗan Mutum yana zuwa kan gizagizan sararin sama, da iko da kuma ɗaukaka mai girma.
Etu pichete Manu laga Putro aha din laga chihna akas te dikhai dibo, aru sob prithibi laga jati khan kandibo. Taikhan Manu laga Putro ke purah hokti aru dangor mohima pora akas laga badal te aha dikhibo.
31 Zai kuwa aiki mala’ikunsa su busa ƙaho mai ƙara sosai, za su kuwa tattaro zaɓaɓɓunsa daga kusurwoyi huɗun nan, daga wannan bangon duniya zuwa wancan.
Tai pora Tai laga sorgodoth khan ke dangor bajana pora awaj kori kene prithibi te pathabo, aru taikhan Isor pora basi luwa manu khan ke prithibi laga char kona pora joma kori lobo.
32 “Yanzu fa, sai ku koyi wannan darasi daga itacen ɓaure. Da zarar rassansa suka yi taushi ganyayensa kuma suka toho, kun san damina ta kusa.
Etu dristanto to dimoru laga ghas pora sikhi lo bhi. Jitia tai laga daal khan norom hoijai aru notun pata khan ulai ahe, titia tumikhan jani jai gorom din ahi ase.
33 Haka kuma, sa’ad da kun ga dukan waɗannan abubuwa, ku sani ya yi kusan zuwa, yana ma dab da bakin ƙofa.
Thik eneka, jitia eitu khan dikhibo, tumikhan jani jabi Manu laga Putro to dorja usorte punchi ase.
34 Gaskiya nake gaya muku, wannan zamani ba zai shuɗe ba sai dukan abubuwan nan sun faru.
Moi hosa pora tumikhan ke koi ase, etu yug khotom nohobo jitia tak eitu khan sob pura hoi najai.
35 Sama da ƙasa za su shuɗe, amma maganata ba za tă taɓa shuɗe ba.
Akas aru prithibi to harai jabo, kintu Moi laga ekta chutu kotha bhi naharabo.
36 “Babu wanda ya san wannan rana ko sa’a, ko mala’ikun da suke sama ma, ko Ɗan, sai dai Uban kaɗai.
Kintu kitia utu din aru somoi ahibo, kun bhi najane, sorgodoth khan bhi najane, nohoile Putro bhi najane, khali Baba ekla he jane.
37 Kamar yadda ya faru a zamanin Nuhu, haka zai zama a dawowar Ɗan Mutum.
Kineka Noah laga dinte hoise etu nisena Manu laga Putro aha din bhi eneka hobo.
38 Gama a kwanaki kafin ruwan tsufana, mutane sun yi ta ci, sun kuma yi ta sha, suna aure, suna kuma aurarwa, har zuwa ranar da Nuhu ya shiga jirgi;
Kilekoile utu somoite bhi, Noah pora naw bhitor te naghusa din tak, manu khan nisa-pani khai thakise, shadi kori thakise aru shadi koridi thakise,
39 ba su kuwa san abin da yake faruwa ba sai da ruwan tsufana ya zo ya share su tas. Haka zai zama a dawowar Ɗan Mutum.
aru taikhan eku jani kene thaka nai aru jitia ban-pani ahise, taikhan sobke pani pora loi jaise- etu nisena Manu laga Putro aha din bhi etu nisena ahibo.
40 Maza biyu za su kasance a gona; za a ɗau ɗaya a bar ɗaya.
Etu pichete duijon manu kheti te thakibo- ekjon ke loijabo, aru ekjon ke chari dibo.
41 Mata biyu za su kasance suna niƙa; za a ɗau ɗaya a bar ɗaya.
Duijon maiki mil te chawal khundi thakibo- ekjon ke loijabo, aru ekjon ke chari dibo.
42 “Saboda haka sai ku zauna a faɗake, gama ba ku san a wace rana ce Ubangijinku zai zo ba.
Etu karone nijor jagate taiyar hoi kene thakibi, kele koile tumi najane kuntu dinte tumi laga Probhu ahibo.
43 Ku dai gane wannan, da maigida ya san ko a wane lokaci ne da dare, ɓarawo zai zo, da sai yă zauna a faɗake yă kuma hana a shiga masa gida.
Kintu etu jani kene thakibi, jodi ghor laga malik to kuntu somoite chor ahibo etu jani thakile, tai to taiyar hoi kene thaki bole asele aru etu chor ke tai laga ghor bhitor te ghusi bole nadibo thakise.
44 Saboda haka ku ma, sai ku zauna a faɗake, domin Ɗan Mutum zai zo a sa’ar da ba ku za tă ba.
Etu karone tumikhan bhi taiyar thakibi, kele koile Manu laga Putro to tumikhan nabhaba somoite ahibo.
45 “Wane ne bawan nan mai aminci da kuma mai hikima, wanda maigida ya sa yă lura da bayi a cikin gidansa, yă riƙa ba su abinci a daidai lokaci?
Etu nimite, kun sob pora thik aru gyaan thaka nokor ase, junke tai laga malik pora biswas rakhi kene tai kha luwa thik somoite dibole aru ghor laga kaam sabole nimite rakhikena ase?
46 Zai zama wa bawan nan da kyau in maigidan ya dawo ya same shi yana yin haka.
Utu nokor asis pabo jitia tai laga malik ahikena taike kaam kori thaka dikhibo.
47 Gaskiya nake gaya muku, zai sa shi yă lura da dukan dukiyarsa.
Hosa pora Moi tumikhan ke koi ase utu malik pora Tai laga ki ase etu sob utu nokor laga jimedari te rakhidibo.
48 Amma in wannan bawa mugu ne, ya kuma ce a ransa, ‘Maigidana ba zai dawo da wuri ba.’
Kintu jodi etu biya nokor mon bhitor te koi, ‘Moi laga malik to deri pora ahibo,’
49 Sa’an nan yă fara dūkan’yan’uwansa bayi, yana ci yana kuma sha tare da mashaya.
aru tai dusra nokorkhan ke mari bole shuru hoijai, aru modhu kha manu khan logote mili kene nisa-pani khai,
50 Maigidan wannan bawa zai dawo a ranar da bai yi tsammani ba, a sa’ar kuma da bai sani ba.
aru tai nabhaba aru najana somoite tai laga malik ahijai.
51 Maigidan zai farfasa masa jiki da bulala, yă kuma ba shi wuri tare da munafukai, inda za a yi kuka da cizon haƙora.
Etu pichete tai laga malik taike saja dibo aru dhongi manu khan logote rakhidibo, aru ta te khali kanda aru daat kamura he hobo.