< Mattiyu 24 >

1 Yesu ya bar haikali ke nan, yana cikin tafiya sai almajiransa suka zo wurinsa don su ja hankalinsa ga gine-ginen haikali.
A Yeshu gubhakopweshe ku liekalu nigubhaijabhulile, bhaajiganya bhabho gubhaajendelenje nikwaalanguya majumba gatimbilile liekalu.
2 Sai Yesu ya ce, “Kun ga duk waɗannan abubuwa? Gaskiya nake gaya muku, ba wani dutse a nan da za a bari a kan wani; duk za a rushe.”
A Yeshu gubhaabhalanjilenje, “Nnikugabhonanga gene gowega! Kweli ngunakunnugulilanga, lyakwapi liganga nkali limo shililepeshe panani liganga, yowe ipinga bhomolwa.”
3 Da Yesu yana zaune a Dutsen Zaitun, almajiran suka zo wurinsa a ɓoye. Suka ce, “Gaya mana, yaushe ne wannan zai faru, mece ce alamar zuwanka da kuma ta ƙarshen zamani?” (aiōn g165)
A Yeshu bhakatameje pa shitumbi sha Misheituni, bhaajiganywa bhabho gubhaajendelenje shintemela, gubhaabhushiyenje, “Nntulugulile genega pushigakoposhele shakani? Shilangulo shashi shishilanguye kwiya kwenu na mpelo gwa shilambolyo?” (aiōn g165)
4 Yesu ya amsa, “Ku lura fa, kada wani yă ruɗe ku.
A Yeshu gubhaajangwilenje, “Mwiteiganje mundu anantembanje.
5 Gama mutane da yawa za su zo cikin sunana, suna cewa, ‘Ni ne Kiristi,’ za su kuwa ruɗi mutane da yawa.
Pabha bhandu bhabhagwinji shibhaikangane bhalinkutinji, ‘Nne a Kilishitu,’ na bhalabhonji shibhaatembanje bhandu bhabhagwinji.
6 Za ku ji labarin yaƙe-yaƙe da kuma jita-jitarsu, sai dai ku lura kada hankalinku yă tashi. Dole irin waɗannan abubuwa su faru, amma ƙarshen tukuna.
Shimpilikananje ililo ya ngondo na ngani ya ngondo, ikabheje nnajogopanje, pabha genego ganapinjikwa gakoposhele, ikabheje mpelo ukanabhe.
7 Al’umma za tă tasar wa al’umma, mulki yă tasar wa mulki. Za a yi yunwa da girgizar ƙasa a wurare dabam-dabam.
Shilambo shipinga komana na shilambo shina, upalume gumo upinga komana na upalume guna. Shipinga pagwa shibhanga na ungumila kwa ilambo.
8 Dukan waɗannan fa, mafarin azabar naƙudar haihuwa ne.
Yene yoweyo mbuti kutandubha kwa mboteko ya shitumbo nkupinga kwiigopola.
9 “Sa’an nan za a bashe ku don a tsananta muku a kuma kashe ku, dukan al’ummai za su ƙi ku saboda ni.
“Kungai bhandu bhowe shibhantendebhukanje nkupinga mpotekwanje na bhulagwa. Na bhandunji bhangabha Bhayaudi bhapinga kunshimanga kwa ligongo lyangu nne.
10 A wannan lokaci, da yawa za su juya daga bangaskiya, su ci amana su kuma ƙi juna,
Kabhili, bhabhagwinji bhapinga lekanga ngulupai jabhonji na tendebhukana na shimana.
11 annabawan ƙarya da yawa za su firfito su kuma ruɗi mutane da yawa.
Bhapinga koposhelanga ashinkulondola bha unami bhabhagwinji bhapinga kwaapuganyanga bhandu bhabhagwinji.
12 Saboda ƙaruwar mugunta, ƙaunar yawanci za tă yi sanyi,
Kwa ligongo lya jenjesheka ilebho, kupingana kwa bhandu shukubhujile nnyuma.
13 amma duk wanda ya tsaya da ƙarfi har ƙarshe, zai sami ceto.
Ikabheje shaikakatimilile mpaka kumpelo shatapulwe.
14 Za a kuma yi wa’azin wannan bisharar mulki a cikin dukan duniya, yă zama shaida ga dukan al’ummai, sa’an nan ƙarshen yă zo.
Ngani ja Mmbone ja Upalume gwa a Nnungu jipinga lunguywa pa shilambolyo, kubha ukong'ondelo ku bhandu bhowe, penepo ni pushuishe mpelo gula.”
15 “Saboda haka sa’ad da kuka ga ‘abin ƙyama mai kawo hallaka,’wanda annabi Daniyel ya yi magana a kai, yana tsaye a tsattsarkan wuri (mai karatu yă gane),
Ashomajo agamanye malombolelo ga malobhe ga a Yeshu gakwiya gano. Nigubhashite, a Danieli ankulondola bha a Nnungu bhalugwile ga nnjimwa ja nyatiya. Pushinnjibhonanje jijimi pa ukonjelo,
16 to, sai waɗanda suke cikin Yahudiya, su gudu zuwa cikin duwatsu.
bhalinginji ku Yudea bhabhutushilanje mwiitumbi.
17 Kada wani da yake a kan rufin gidansa, yă sauko don ɗaukar wani abu a gida.
Ali pashitubhili anatulushe pai kutola indu nnyumba jakwe.
18 Kada wani da yake gona kuma yă komo don ɗaukar rigarsa.
Ali kunngunda anabhuje kumui kutola nngubho yakwe.
19 Kaiton mata masu ciki da mata masu renon’ya’ya a waɗancan kwanakin!
Ole gwabhonji bhanabhakongwe bhakwetenje ndumbo na bhajonjeyanga gene mobhago.
20 Ku yi addu’a, kada gudunku yă zama a lokacin sanyi ko a ranar Asabbaci.
Nnjuganje kwa a Nnungu nkupinga kubhutuka kwenunji kunabhe mobha ga mmbepo eu Lyubha lya Pumulila.
21 Gama a lokacin za a yi wata matsananciyar wahala, wadda ba a taɓa yi ba tun farkon duniya har ya zuwa yanzu ba kuwa za a ƙara yi ba.
Pabha gene mobhago shipinga pagwa shilaje shikanabhe koposhela shitandubhile kupanganywa shilambolyo mpaka lelo, wala shikajiya pagwa kabhili.
22 “Da ba don an taƙaita kwanakin nan ba, da babu wani da zai tsira, amma saboda zaɓaɓɓun nan, za a taƙaita kwanakin.
Monaga gene mobhago a Nnungu bhakanapunguye jakwa mundu jojowe akatapwilwe, ikabheje gapinga punguywa kwa ligongo lya bhandu bhaagwilwenje na a Nnungu.
23 A lokacin in wani ya ce muku, ‘Duba, ga Kiristi nan!’ Ko, ‘Ga shi can!’ Kada ku gaskata.
Bhai, mundu annugulilangaga, a Kilishitu pubhali apano, eu kubhali akula, nnankulupalilanje.
24 Gama Kiristi masu yawa na ƙarya, da annabawan ƙarya za su firfito, su kuma aikata manyan alamu da ayyukan banmamaki don su ruɗi har da zaɓaɓɓu ma in zai yiwu.
Pabha bhaapinga koposhelanga Bhakilishitu na ashinkulondola bha unami. Bhapinga tendanga ilangulo ya ikulungwa na ya lapa ya kombola nkali kwapuganyanga bhaagwilwenje na a Nnungu.
25 Ga shi, na faɗa muku tun da wuri.
Mpilikananje, njikunnimbiyanga gakanabhe koposhela genego.
26 “Saboda haka in wani ya ce muku, ‘Ga shi can a hamada,’ kada ku fita; ko, ‘Ga shi nan a ɗakunan ciki,’ kada ku gaskata.
Bhai, bhannugulilangaga, nnolanje, kubhali kuanga, nnajendangane kweneko, eu, nnolanje, mubhali nnyumba, nnakulupalilanje.
27 Gama kamar yadda walƙiya take wulgawa walai daga gabas zuwa yamma, haka dawowar Ɗan Mutum zai kasance.
Pabha malinga nnjai shijikuti meta nibhoneka kuliunde kowe, pushiijiyebha malinga pushabhoneshe Mwana juka Mundu lyubha lyashaishe.
28 Duk inda mushe yake, can ungulai za su taru.
Malinga, pene puguli ntui, nipugaimana matumbui, kwa nneyo shene shilanguloshi shinalangula kuti ku mpelo gwa shilambolyo kubhandishile.
29 “Nan da nan bayan tsabar wahalan nan “‘sai a duhunta rana, wata kuma ba zai ba da haskensa ba; taurari kuma za su fāffāɗi daga sararin sama, za a kuma girgiza abubuwan sararin sama.’
Shangupe shipitaga shilaje sha gene mobhago, lyubha lipingabha nnubhindu, mwei ukalangaya na ndondwa ipingagwa pai na mashili ga indu ya kunnungu gapinga tenganyika.
30 “A sa’an nan ne alamar dawowar Ɗan Mutum zai bayyana a sararin sama, dukan al’umman duniya kuwa za su yi kuka. Za su ga Ɗan Mutum yana zuwa kan gizagizan sararin sama, da iko da kuma ɗaukaka mai girma.
Kungai, shilangulo shika Mwana juka Mundu shishibhoneshe kunnungu, penepo makabhila gowe ga pa shilambolyo gapinga kwiigutanjila, shibhammonanje Mwana juka Mundu alikwiiya mmaunde ga kunnungu ali na mashili na ukonjelo gwanngwinji.
31 Zai kuwa aiki mala’ikunsa su busa ƙaho mai ƙara sosai, za su kuwa tattaro zaɓaɓɓunsa daga kusurwoyi huɗun nan, daga wannan bangon duniya zuwa wancan.
Na bhalabho shibhaatumanje ashimalaika bhabho na lipenga lya oneya, bhalabhonji bhapinga kwaalopolanga bhaagwilwenje bhabho kopoka mmbali yowe ya pa shilambolyo.
32 “Yanzu fa, sai ku koyi wannan darasi daga itacen ɓaure. Da zarar rassansa suka yi taushi ganyayensa kuma suka toho, kun san damina ta kusa.
Bhai kwa nkongo mwiijiganyanye alu lutangolu, shangupe nyambi yakwe puitandubha ipuka, nnakumumanyanga kuti shuku shibhandishile.
33 Haka kuma, sa’ad da kun ga dukan waɗannan abubuwa, ku sani ya yi kusan zuwa, yana ma dab da bakin ƙofa.
Nneyo peyo mmanganya pushinngabhonanje genega, mmumanyanje kuti bhabhandishile.
34 Gaskiya nake gaya muku, wannan zamani ba zai shuɗe ba sai dukan abubuwan nan sun faru.
Kweli ngunakummalanjilanga, alu lubhelekolu lukapela gakanabhe koposhela gowego.
35 Sama da ƙasa za su shuɗe, amma maganata ba za tă taɓa shuɗe ba.
Kunnungu na shilambolyo shiipite, ikabheje malobhe gangu gakapita.
36 “Babu wanda ya san wannan rana ko sa’a, ko mala’ikun da suke sama ma, ko Ɗan, sai dai Uban kaɗai.
Ikabheje, ga lyene lyubhalyo, eu malanga jwakwa mundu akugamanya shigabhe shakani, wala ashimalaika bha kunnungu, wala Mwana, ikabhe Atati jikape.
37 Kamar yadda ya faru a zamanin Nuhu, haka zai zama a dawowar Ɗan Mutum.
Pabha malinga shiyaliji mobha ga a Nuu, puipingabha mobha ga kwiya kwakwe Mwana juka Mundu.
38 Gama a kwanaki kafin ruwan tsufana, mutane sun yi ta ci, sun kuma yi ta sha, suna aure, suna kuma aurarwa, har zuwa ranar da Nuhu ya shiga jirgi;
Pabha gene mobhago, nduluko jikanabhe tuluka, bhandunji bhatenda lyanganga na kolelwa na lomba na lombwa, mpaka a Nuu pubhajinjile nshapina.
39 ba su kuwa san abin da yake faruwa ba sai da ruwan tsufana ya zo ya share su tas. Haka zai zama a dawowar Ɗan Mutum.
Bhangashimanyanga shipinga koposhela, mpaka pujaishe nduluko, jikwaajolangaga bhowe. Na malinga pushiijiyebha lyubha lya kwiya kwakwe Mwana juka Mundu.
40 Maza biyu za su kasance a gona; za a ɗau ɗaya a bar ɗaya.
Gene mobhago bhandunji bhabhili shibhabhanganje mungunda, jumo shatolwe na juna shaleshwe.
41 Mata biyu za su kasance suna niƙa; za a ɗau ɗaya a bar ɗaya.
Bhanabhakongwe bhabhili shibhabhanganje bhaliyaganga, jumo shatolwe na juna shaleshwe.
42 “Saboda haka sai ku zauna a faɗake, gama ba ku san a wace rana ce Ubangijinku zai zo ba.
Bhai, nsheyanje, pabha nkakulimanyanga lyubha lishibhaishe Bhakulungwa bhenunji.
43 Ku dai gane wannan, da maigida ya san ko a wane lokaci ne da dare, ɓarawo zai zo, da sai yă zauna a faɗake yă kuma hana a shiga masa gida.
Ikabheje nnimanyanje lyeneli, monaga bhayene nyumba bhakalimanyi lyubha lya kwiya nngwii, bhakasheshiye, ngubhakajileshileje nyumba jabho kujibhwa.
44 Saboda haka ku ma, sai ku zauna a faɗake, domin Ɗan Mutum zai zo a sa’ar da ba ku za tă ba.
Kwa nneyo na mmanganya nsheyanje, pabha Mwana juka Mundu shaishe malanga gunkakugamanyanga.
45 “Wane ne bawan nan mai aminci da kuma mai hikima, wanda maigida ya sa yă lura da bayi a cikin gidansa, yă riƙa ba su abinci a daidai lokaci?
A Yeshu gubhapundile kubheleketa bhalinkuti, bhai gani ntumishi akulupalika na akwete lunda, bhakulungwa bhakwe shibhantende abhe jwa nkulungwa ku bhandu bhabho, abhapanganje shalya pa malanga gakwe?
46 Zai zama wa bawan nan da kyau in maigidan ya dawo ya same shi yana yin haka.
Mbaya jwene ntumishi, bhakulungwa bhakwe pushibhaishe shibhanng'imane alitenda nneyo.
47 Gaskiya nake gaya muku, zai sa shi yă lura da dukan dukiyarsa.
Kweli ngunakummalanjilanga, shibhammishe jwene ntumishijo agoye indu yabho yowe.
48 Amma in wannan bawa mugu ne, ya kuma ce a ransa, ‘Maigidana ba zai dawo da wuri ba.’
Ikabheje ntumishi jwangali jwa mmbone aibheleketelaga muntima gwakwe kuti, bhakulungwa bhangu bhanakabha kubhuja,
49 Sa’an nan yă fara dūkan’yan’uwansa bayi, yana ci yana kuma sha tare da mashaya.
kungai gwatandwibhe kwaakomanga bhatumishi ajakwe na tandubha lya na papila pamo na bhaakolelwanga,
50 Maigidan wannan bawa zai dawo a ranar da bai yi tsammani ba, a sa’ar kuma da bai sani ba.
bhakulungwa bhakwe ntumishijo shibhaishe lyubha lyangaganishiwa na malanga gangamanyika.
51 Maigidan zai farfasa masa jiki da bulala, yă kuma ba shi wuri tare da munafukai, inda za a yi kuka da cizon haƙora.
Shibhankome kwa kaje na kunkundikanya likundi limo na bhagulumba. Kweneko shikubhe shililo na tauna meno.

< Mattiyu 24 >