< Mattiyu 23 >

1 Sa’an nan Yesu ya ce wa taron mutane da kuma almajiransa,
Tedaj reče Jezus ljudstvu in učencem svojim,
2 “Malaman dokoki da Farisiyawa suke zama a kujerar Musa.
Govoreč: Na Mojzesov stol so se usedli pismarji in Farizeji.
3 Saboda haka dole ku yi musu biyayya, ku kuma yi duk abin da suka faɗa muku. Sai dai kada ku yi abin da suke yi, gama ba sa yin abin da suke wa’azi.
Vse torej, karkoli vam rekó izpolnjevati, izpolnjujte in delajte. Po njih delih pa ne delajte; ker govoré, pa ne delajo.
4 Sukan ɗaura kaya masu nauyi, su sa wa mutane a kafaɗa. Amma su kansu, ba sa ko sa yatsa su taimaka.
Vežejo namreč težke in neprenosljive butare; in nakladajo jih ljudém na pleča: a s svojim prstom jih ne té ganiti.
5 “Kome suke yi, suna yi ne don mutane su gani. Sukan yi layunsufantam-fantam bakin rigunarsu kuma sukan kai har ƙasa;
Vsa svoja dela pa delajo, da jih vidijo ljudjé. Razširjajo si namreč napise, in delajo velike robove oblačilom svojim.
6 suna son wurin zaman manya a wurin biki, da kuma wuraren zama gaba-gaba a majami’u;
In ljubijo prve prostore na gostijah, in prve stole po shajališčih,
7 suna so a yi ta gaisuwarsu a kasuwa, ana kuma riƙa ce musu, ‘Rabbi.’
In pozdrave po ulicah, in da jih ljudjé imenujejo: Rabi! Rabi!
8 “Amma kada a kira ku ‘Rabbi,’ gama kuna da Maigida ɗaya ne, ku duka kuwa,’yan’uwa ne.
Vi se pa ne imenujte rabi; kajti eden je vaš mojster, Kristus: vsi vi ste pa bratje.
9 Kada kuma ku kira wani a duniya ‘uba,’ gama kuna da Uba ɗaya ne, yana kuwa a sama.
In ne imenujte na zemlji nikogar očeta svojega; kajti eden je vaš oče, kteri je na nebesih.
10 Ba kuwa za a kira ku ‘malam’ ba, gama kuna da Malami ɗaya ne, Kiristi.
Ne imenujte se tudi ne učenike; kajti eden je vaš učenik, Kristus.
11 Mafi girma a cikinku, zai zama bawanku.
A kdor je največi med vami, bodi vam služabnik.
12 Gama duk wanda ya ɗaukaka kansa, za a ƙasƙantar da shi, duk kuma wanda ya ƙasƙantar da kansa, za a ɗaukaka shi.
Kdor se pa povišuje, ponižal se bo; in kdor se ponižuje, povišal se bo.
13 “Kaitonku, malaman dokoki da Farisiyawa, ku munafukai! Kun rufe ƙofar mulkin sama a gaban mutane. Ku kanku ba ku shiga ba, ba kuwa bar waɗanda suke ƙoƙarin shiga su shiga ba.
Gorjé pa vam, pismarji in Farizeji, hinavci! da zapirate nebeško kraljestvo pred ljudmí; vi namreč ne greste va-nj, in tudi tistim, kteri hočejo, ne puščate vniti.
Gorjé vam, pismarji in Farizeji, hinavci! da požirate vdovam hiše, in na videz dolgo molite: za to boste prejeli ostrejo sodbo.
15 “Kaitonku, malaman dokoki da Farisiyawa, munafukai! Kukan yi tafiye-tafiye zuwa ƙasashe, ku ƙetare teku don ku sami mai tuba ɗaya, sa’ad da ya tuba kuwa, sai ku mai da shi ɗan wuta fiye da ku, har sau biyu. (Geenna g1067)
Gorjé vam, pismarji in Farizeji, hinavci! da prehodite morje in zemljo, da pridobite enega, kteri se pojudi; in ko se je pojudil, naredite iž njega peklenskega sinú, dvakrat hujega od sebe. (Geenna g1067)
16 “Kaitonku, makafi jagora! Kukan ce, ‘In wani ya rantse da haikali, ba damuwa; amma in ya rantse da zinariyar haikali, sai rantsuwar ta kama shi.’
Gorjé vam, slepi vodniki! kteri pravite: Če priseže kdo pri tempeljnu, to ni nič; če pa priseže kdo pri tempeljnovem zlatu, kriv je.
17 Wawaye makafi! Wanne ya fi girma, zinariyar, ko haikalin da yake tsarkake zinariyar?
Bebci in slepci! Kaj pa je več, zlato, ali tempelj, kteri posvečuje zlato?
18 Kukan kuma ce, ‘In wani ya rantse da bagade, ba damuwa; amma in ya rantse da bayarwar da take bisansa, sai rantsuwar ta kama shi.’
In; Če priseže kdo pri oltarji, to ni nič; če pa priseže kdo pri daru, ki je na njem, kriv je.
19 Makafi kawai! Wanne ya fi girma, bayarwar, ko kuwa bagaden da yake tsarkake bayarwar?
Bebci in slepci! Kaj pa je več, dar, ali oltar, kteri posvečuje dar?
20 Saboda haka, duk wanda ya rantse da bagade, ya rantse ne da bagaden tare da abin da yake bisansa.
Kdor torej priseže pri oltarji, prisega pri njem in pri vsem, kar je na njem.
21 Kuma duk wanda ya rantse da haikali, ya rantse ne da shi da kuma wanda yake zaune a cikinsa.
In kdor priseže pri nebu, prisega pri njem in pri tistem, kteri sedí na njem.
22 Duk kuma wanda ya rantse da sama, ya rantse ne da kursiyin Allah da kuma wanda yake zaune a kansa.
In kdor priseže pri tempeljnu, prisega pri njem in pri tistem, kteri prebiva v njem.
23 “Kaitonku, malaman dokoki da Farisiyawa, munafukai! Kukan ba da kashi ɗaya bisa goma na kayan yajinku, na’ana’a, anise, da lafsur. Amma kun ƙyale abubuwan da suka fi girma na dokoki, adalci, jinƙai da aminci. Waɗannan ne ya kamata da kun kiyaye ba tare da kun ƙyale sauran ba.
Gorjé vam, pismarji in Farizeji, hinavci! da dajete desetino od mete, in kopra, in kumine, opustili ste pa, kar je najvažneje v postavi: sodbo in milost in vero. To je bilo treba storiti, in onega ne opustiti.
24 Makafi jagora! Kukan tace ƙwaro ɗan mitsil amma sai ku haɗiye raƙumi.
Slepi vodniki! kteri ocejate komarja, kamelo pa požirate.
25 “Kaitonku, malaman dokoki da Farisiyawa, munafukai! Kukan wanke bayan kwaf da kwano, amma a ciki, cike suke da zalunci da sonkai.
Gorjé vam, pismarji in Farizeji, hinavci! da čistite sklenico in skledo zunej, znotrej ste pa polni ropa in nepravičnosti.
26 Kai makaho Bafarisiye! Ka fara wanke cikin kwaf da kwano, sa’an nan bayan ma zai zama da tsabta.
Slepi Farizej! očisti poprej sklenico in skledo znotrej, da boste tudi zunej čisti
27 “Kaitonku, malaman dokoki da Farisiyawa, munafukai! Kuna kama da kaburburan da aka shafa musu farin fenti, waɗanda suna da kyan gani a waje, amma a ciki, cike suke da ƙasusuwan matattu da kuma kowane irin abu mai ƙazanta.
Gorjé vam, pismarji in Farizeji, hinavci! da ste podobni pobeljenim grobom, kteri se zdé zunej lepi, znotrej so pa polni mrtvaških kosti in vse nesnage.
28 Haka ku ma, a waje, a idon mutane, ku masu adalci ne, amma a ciki, cike kuke da munafunci da mugunta.
Tako se kažete tudi vi ljudém zunej pravične, znotrej ste pa polni hinavstva in hudobije.
29 “Kaitonku, malaman dokoki da Farisiyawa, munafukai! Kukan gina kaburbura don annabawa, ku kuma yi wa kaburburan mutane masu adalci ado.
Gorjé vam, pismarji in Farizeji, hinavci! da zidate prerokom grobe, in lepšate pravičnim spomenike,
30 Kuna cewa, ‘Da mun kasance a zamanin kakanninmu, ai, da ba mu haɗa hannu da su muka karkashe annabawa ba.’
In pravite: Da smo bili v dnéh očetov svojih, ne bi bili njih deležniki bili pri krvi prerokov.
31 Ta haka kuna ba da shaida a kanku cewa ku zuriyar waɗanda suka karkashe annabawa ne.
Tako pričate sami zoper sebe, da ste sinovih teh, kteri so pomorili preroke.
32 To, sai ku ci gaba ku cikasa ayyukan da kakanninku suka fara!
In vi ste napolnili mero očetov svojih.
33 “Ku macizai!’Ya’yan macizai! Ta yaya za ku tsere wa hukuncin jahannama ta wuta? (Geenna g1067)
Kače! gadja zalega! kako boste ubežali sodbi peklenskega ognja? (Geenna g1067)
34 Saboda haka ina aika muku da annabawa, da masu hikima da malamai. Waɗansunsu za ku kashe ku kuma gicciye; waɗansu kuma za ku yi musu bulala a majami’unku kuna kuma binsu gari-gari.
Za to, glej, pošiljam jaz k vam preroke in modre in pismarje; in nektere od njih boste pomorili in razpeli na križ, in nektere od njih boste po shajališčih svojih bičali, in preganjali od mesta do mesta.
35 Ta haka alhakin jinin masu adalcin da aka zubar a duniya, tun daga jinin Habila mai adalci, zuwa jinin Zakariya ɗan Berekiya, wanda kuka kashe tsakanin haikali da bagade zai koma kanku.
Da pride na vas vsa pravična kri, ktera se je prelila na zemlji, od krvi pravičnega Abeljna noter do krvi Zaharija Baruhijevega sina, kterega ste umorili med tempeljnom in oltarjem.
36 Gaskiya nake gaya muku, duk wannan zai auko wa wannan zamani.
Resnično vam pravim: Vse to bo prišlo na ta rod.
37 “Urushalima, ayya Urushalima, ke da kike kashe annabawa, kike kuma jifan waɗanda aka aiko gare ki, sau da sau na so in tattara’ya’yanki wuri ɗaya, yadda kaza takan tattara’ya’yanta cikin fikafikanta, amma kuka ƙi.
Jeruzalem, Jeruzalem, kteri ubijaš preroke in kamenjuješ tiste, kteri so k tebi poslani! Kolikrat sem hotel zbrati otroke tvoje, kakor zbira kokoš piščeta svoja pod peruti, in niste hoteli.
38 Ga shi, an bar muku gidanku a yashe.
Glej, zapušča vam se hiša vaša pusta.
39 Gama ina gaya muku, ba za ku sāke ganina ba sai kun ce, ‘Mai albarka ne wanda yake zuwa cikin sunan Ubangiji.’”
Kajti resnično vam pravim: Ne boste me videli odslej, dokler ne rečete: Blagoslovljen, kteri gre v imenu Gospodovem!

< Mattiyu 23 >