< Mattiyu 22 >

1 Yesu ya sāke yin musu magana da misalai, yana cewa,
U Yesu autambue neenso mulengasiilyo nukulunga.
2 “Mulkin sama yana kama da wani sarki wanda ya shirya bikin auren ɗansa.
'''Utemi wa kilunde wumpyani numutemi naoneneeye wiloelinua winga wang'waakwe.
3 Sai ya aiki bayinsa su kira waɗanda aka gayyata zuwa bikin, amma waɗanda aka ce su zo bikin, suka ƙi zuwa.
Wikaatuma eitumi akwe husila awa neaalehikweize muwiloeli nua winga, huite sengaikapika.
4 “Sai ya sāke aiken waɗansu bayi ya ce, ‘Ku ce wa waɗanda aka gayyata cewa na shirya abinci. An yanka bijimai da shanun da aka yi kiwo, kome a shirye yake. Ku zo bikin auren mana.’
Umutemi wikaatuma hange eitumi angizawikalunga. ''Aeli ehe neanilwe, Gozi, nanonelyaindya. Nakwa neamudama neaginu asinzwaa, ne makani ehi ahondilile, Nzii hiloelye muwinga''.
5 “Amma ba su kula ba, suka kama gabansu, ɗaya ya tafi gonarsa, ɗaya kuma ya tafi kasuwancinsa.
Kuite iantu awa singaai akee lukulu uamwi wakwe. Neang'wi ikalongola kumigunda ao, nawa niangiza ikalongola mumaanza ao nabiashala.
6 Sauran suka kama bayinsa suka wulaƙanta su, suka kuma kashe su.
Niangiza ikaaja eitumi amukulu nukuabulaga.
7 Sai sarkin ya yi fushi. Ya aiki mayaƙansa suka karkashe masu kisankan nan, aka kuma ƙone birninsu.
Kuite umutemi wikataka. Wikatuma ikua mbiteakwe akabulangwa eabulagi nukulimansiilya ikisalekao kumoto.
8 “Sa’an nan ya ce wa bayinsa, ‘Bikin aure fa ya shiryu, sai dai mutanen da na gayyata ba su dace ba.
Hange wikaaila eitumi akwe, ''Uwinga ukondile, kuite ianwi shangaaza.
9 Ku bi titi-titi ku gayyato duk waɗanda kuka gani, su zo bikin.’
Kuitelongoli muninsambwa nzile nemehulu, muane iantu needu anga uu neukuhuma aze muwiloeli nua winga.''
10 Saboda haka bayin suka bi titi-titi, suka tattaro duk mutanen da suka samu, masu kirki da marasa kirki, zauren bikin ya cika makil da baƙi.
Eitumi akena munzila ninkulu nukuakalibisha iantu ehi nae aine, aza kuabi, Uu itando nila winga ieizula iageni.
11 “Amma da sarkin ya shigo don yă ga baƙin, sai ya ga wani can da ba ya sanye da kayan auren.
Kuite umutemi nae wingie nukuagoza iaiziila, wikamuona muntu ung'wi akeze mugila ung'wenda nua winga.
12 Ya yi tambaya ya ce, ‘Aboki, yaya ka shigo nan ba tare da rigar aure ba?’ Mutumin ya rasa ta cewa.
Umutemi akamukolya, Muhumba miane, azaupikile ule apakunu umugila ung'we nua winga? Numuntu nuanso shanga wikasushaketi.
13 “Sai sarkin ya ce wa fadawa, ‘Ku daure shi hannu da ƙafa, ku jefar da shi waje, cikin duhu, inda za a yi kuka da cizon haƙora.’
Uu gwa umutemi akaaila eitumi akwe, Mutungi umuintu uyu imekono nemegulu mugumi kunzi kuhiti, kung'wanso nuuhole uleli nukusia muno.
14 “Gama kirayayu da yawa, amma zaɓaɓɓu kaɗan ne zaɓaɓɓu.”
Kunsoko antu edu itangilwe, kuite awa niasaguwe ashenyu.
15 Sai Farisiyawa suka yi waje, suka ƙulla yadda za su yi masa tarko cikin maganarsa.
Uu iatalisayu ikahega nukuzipeilya amurambe uyehu munkani yakwe ung'wenso.
16 Suka aiki almajiransu tare da mutanen Hiridus wurinsa. Suka ce, “Malam, mun san kai mutum ne mai mutunci, kuma kana koyar da maganar Allah bisa gaskiya. Mutane ba sa ɗaukan hankalinka, domin ba ka kula ko su wane ne ba.
Uuikaatuma iamanyisigwa ao palung'wi Helode Hange ikamuila uYesu, ''Mumanyisi, kulengile kenauewe wimuntu watai, hange kena ukumanyisa ita ang'wi Tunda etai shanga ukee mkani ningiza hange umugila anga ukweli nua antu.
17 To, ka gaya mana, a ra’ayinka? Ya dace a biya Kaisar haraji ko a’a?”
Kuite kuile, usegile ntuni? Itee? taine kilago kapunya ehodi nshenyu ang'wi alii?
18 Amma Yesu da yake ya san mugun nufinsu, sai ya ce, “Ku munafukai, don me kuke ƙoƙarin sa mini tarko?
U Yesu aulengile uubi wao wikalunga, Kuneki nemungema unye nemiamasue?
19 Ku nuna mini kuɗin da ake biyan haraji da shi.” Sai suka kawo masa dinari,
Ndangiili empia netumeka mukodi.''Uu ikamutetela edinali.
20 sai ya tambaye su ya ce, “Hoton wane ne wannan? Kuma rubutun wane ne?”
U Yesu akakolya ''Ikelu ne lina ele lang'wi nyanyu?
21 Suka amsa, “Na Kaisar ne.” Sai ya ce musu, “Ku ba wa Kaisar abin da yake na Kaisar, ku kuma ba wa Allah abin da yake na Allah.”
Ikasusha,''Yang'wa kaisari.'' Uu Yesu akabila,''Mupiukaisari nakwe nang'wi Tunda mupi Itunda.''
22 Da suka ji haka, sai suka yi mamaki. Saboda haka suka ƙyale shi, suka yi tafiyarsu.
Naeigule ile ikakuilwa. Hange ikamuleka nukulongola yao.
23 A ranan nan Sadukiyawa, waɗanda suke cewa babu tashin matattu, suka zo wurinsa da tambaya.
Iluhiku nulanso ang'wi ao amasadukayo akiza kung'wa Yesu, awa neelunga kutile anga uiukiwaashi. Ekamukulya,
24 Suka ce “Malam, Musa ya faɗa mana cewa in mutum ya mutu ba shi da’ya’ya, dole ɗan’uwansa yă auri gwauruwar yă kuma haifar wa ɗan’uwan’ya’ya.
akalunga,''Mumanyisi, Umusa aulugile, Angeze umuntu ukule singa utugile ung'wana, umuluna ukumusala umusungu nuanso nukumuligelya ung'wana nsoko amuluna wakwe.
25 A cikinmu an yi’yan’uwa guda bakwai. Na fari ya yi aure, ya mutu, da yake bai sami’ya’ya ba, sai ya bar matarsa wa ɗan’uwansa.
Aeahote atuna mupungate. Nua ng'wandyo autenile wikasha shuutungile ung'wana. Aka mutekela umulune umusungu.
26 Haka ya faru da ɗan’uwa na biyu da na uku, har zuwa na bakwai.
Hange umulune wakwe wikalenda uu, hange nuyu nuaka taatu, yekatenda uu sunga yuyu nua mupungate.
27 A ƙarshe, macen ta mutu.
Nae ituma ite ehi, numusungu nuanso wikasha.
28 To, a tashin matattu, matar wa a cikinsu bakwai ɗin nan za tă zama, da yake dukansu sun aure ta?”
Inge muuiuki umusungu nuanso ukutula wang'wanyenyu mualuna neanso nemupungate? kunsoko ehi ae amutenile.''
29 Yesu ya amsa ya ce, “Kun ɓata, domin ba ku san Nassi ko ikon Allah ba.
Kuite u Yesu ausuhilye nukulunga, Mukakoseela, Kunsoko shamumanyile Imaandeko sunga ningulu niang'wi Tunda.
30 Ai, a tashin matattu, mutane ba za su yi aure ko su ba da aure ba; za su zama kamar mala’iku a sama.
Kunsoko muuniuhi, iantu shaitena ang'wi hulenwa, kuleka ite iantu etula anga iamakika hilunde.
31 Amma game da tashi daga matattu na waɗanda suka mutu ba ku karanta abin da Allah ya ce muku ba ne,
Kuite uiuki waashi mukele musomene niTunda auketambue kitalanyu, nukulunga.
32 ‘Ni ne Allah na Ibrahim, Allah na Ishaku da kuma Allah na Yaƙub’? Ai, shi ba Allah na matattu ba ne, shi Allah na masu rai ne.”
Unene ni Tunda nuang'wa Iblahimu, Itunda wang'wa Isaki, ni Tunda nuang'waYakobo? Itunda singa Itundawaashi, inge Itunda nua panga.''
33 Da taro suka ji haka, sai suka yi mamakin koyarwarsa.
Imatungo umulundo nuahija ile, ikakuilwa umanyisi wakwe.
34 Da jin Yesu ya ƙure Sadukiyawa, sai Farisiyawa suka tattaru.
Kuite emafalisayo niakija kena Uyesu wakilaja ea masadukayo, ekiiligeila ienso palug'wi.
35 Ɗaya daga cikinsu, wani masanin Doka, ya gwada shi da wannan tambaya.
Ung'wiao, akeze munyilago, wika mukolya ikolyokumugema.
36 “Malam, wace doka ce mafi girma a cikin dokoki?”
Mumanyisi, ilago neleuke ni kulu kukele imalago ehi.
37 Yesu ya amsa ya ce, “‘Ka ƙaunaci Ubangiji Allahnka da dukan zuciyarka da dukan ranka da kuma dukan hankalinka.’
U Yesu akasusha,''kusinja umulowe umukulu kunholo ako ehi, nemahala ako ehi.
38 Wannan, ita ce doka ta fari da kuma mafi girma.
Ili lilo ilagilyo ikulu hangi nilang'wandyo.
39 Ta biye kuma kamar ta farkon take. ‘Ka ƙaunaci maƙwabcinka kamar kanka.’
Hange na akabiili impyani ni yiyo. Kusinja kumulowa u munya kisali anga nuiloilwe u ewe.
40 Dukan Doka da Annabawa suna rataya ne a kan waɗannan dokoki biyu.”
Imalago ehi neanya kidagu imeiwe nemalago yaya nabiili.
41 Yayinda Farisiyawa suke a tattare wuri ɗaya, sai Yesu ya tambaye su,
Ne mafalisayo naekili ilingile paluug'wi, U Yesu akaakulya ikolyo.
42 “Me kuke tsammani game da Kiristi? Ɗan wane ne shi?” Suka amsa suka ce, “Ɗan Dawuda.”
Akalunga,''Itee? Musegile ntuni kung'wa Kristo? Nuanso ng'wa nyenyu? Neenso ekasusha,'' Ng'wana wang'wa Daudi.
43 Ya ce musu, “To, ta yaya Dawuda ya yi magana ta wurin Ruhu Mai Tsarki, ya kira shi ‘Ubangiji’? Gama ya ce,
U Yesu wikaasukeelya.''Kuuhuni kea udaudi ike ni nkolo ukumitanga mukulu, nukulunga.
44 “‘Ubangiji ya ce wa Ubangijina, “Zauna a hannun damana, sai na sa abokan gābanka su zama matashin sawunka.”’
Mukulu auumuie Umukulu wane,'' Ikieumohono wanenuakegohe, sunga nekuatenda ialugu aho aikwepihe amegulu aho?''
45 To, in Dawuda ya kira shi ‘Ubangiji,’ yaya zai zama ɗansa?”
Ang'wi Udaudi ukumitanga ukristo,''Mukulu''Ukutulang'waakwe ule?
46 Ba wanda ya iya tanka masa, daga wannan rana kuwa ba wanda ya sāke yin karambanin yin masa wata tambaya.
Kutile nae usuhilye ulukani hanga, hange hutile naugemile kumukolya imakolyo nendu kupuma uluhiku lulo nukulongoleka.

< Mattiyu 22 >