< Mattiyu 22 >
1 Yesu ya sāke yin musu magana da misalai, yana cewa,
Jesuh naw msuimcäpnake am khyang he üng a jah mtheh betü.
2 “Mulkin sama yana kama da wani sarki wanda ya shirya bikin auren ɗansa.
“Khankhaw Pe cun a capaa phäh cambum khaia ngtünki Sangpuxang mat am tängki.
3 Sai ya aiki bayinsa su kira waɗanda aka gayyata zuwa bikin, amma waɗanda aka ce su zo bikin, suka ƙi zuwa.
“Cambumnaka law lü buh pawi bükei law khai khine jah khü khai hea a mpyae a jah tüih, cunsepi, am law hlü u.
4 “Sai ya sāke aiken waɗansu bayi ya ce, ‘Ku ce wa waɗanda aka gayyata cewa na shirya abinci. An yanka bijimai da shanun da aka yi kiwo, kome a shirye yake. Ku zo bikin auren mana.’
“Acunüng, a mpya kce he jah tüih betü lü, “Müei vai pyang päng ni, ka semce ja khyükseie akthaü säih jah hnim veng, ahmäi küm päng ve, cambumnaka law ua,” ti lü khine üng jah mtheh u bä’ a ti.
5 “Amma ba su kula ba, suka kama gabansu, ɗaya ya tafi gonarsa, ɗaya kuma ya tafi kasuwancinsa.
“Cunsepi, khine naw käh cuhlihei u lü animäta khut pawh khaia citei hükie: mat a loa cit lü, mat betü kdungei hüki.
6 Sauran suka kama bayinsa suka wulaƙanta su, suka kuma kashe su.
Avang naw Sangpuxanga mpyae jah man u lü jah kpai lü ami jah hnim u.
7 Sai sarkin ya yi fushi. Ya aiki mayaƙansa suka karkashe masu kisankan nan, aka kuma ƙone birninsu.
“Acun Sangpuxang naw a ngjak üng thüi lü a yekape a jah tüih. A mpyae jah hnimkie cun ami van jah hnim lü ami mlüh pi mei am a jah mkhih pet.
8 “Sa’an nan ya ce wa bayinsa, ‘Bikin aure fa ya shiryu, sai dai mutanen da na gayyata ba su dace ba.
Acunkäna a mpyae jah khü lü, ‘Cambumnak pyang päng ni, cunsepi, jah cükeia khyang he ei khaia am ngkawih ve u.
9 Ku bi titi-titi ku gayyato duk waɗanda kuka gani, su zo bikin.’
‘Tuh ta lamnuea cit hü u lü nami hmuh naküt jah va khü hü ua’ a ti.
10 Saboda haka bayin suka bi titi-titi, suka tattaro duk mutanen da suka samu, masu kirki da marasa kirki, zauren bikin ya cika makil da baƙi.
Acunüng, a mpyae cun lam naküt üng cit hü u lü, ami hmuh naküt akdaw akse jah mkhäm lü jah lawpüi u se, cambumnaka im cun khin am beki.
11 “Amma da sarkin ya shigo don yă ga baƙin, sai ya ga wani can da ba ya sanye da kayan auren.
“Sangpuxang cun khine jah bükteng khaia im k’uma a law üng, khin mat cambumnak suisak am jihki a hmuh.
12 Ya yi tambaya ya ce, ‘Aboki, yaya ka shigo nan ba tare da rigar aure ba?’ Mutumin ya rasa ta cewa.
“Sangpuxang naw, ‘Ka püi aw, ihawkba, cambumnaka suisak am jih lü na lawki ni?’ a ti. Cunsepi acuna khyang naw i pi am ti be.
13 “Sai sarkin ya ce wa fadawa, ‘Ku daure shi hannu da ƙafa, ku jefar da shi waje, cikin duhu, inda za a yi kuka da cizon haƙora.’
“Acunüng, Sangpuxang naw a mpyae üng, ‘A kutkhawe jah pinpawk lü anghmüpnaka xawt ua. Acuia a mni cui hakyetnak am kyap khai’ a ti.
14 “Gama kirayayu da yawa, amma zaɓaɓɓu kaɗan ne zaɓaɓɓu.”
“Jesuh naw, “Khüa khyang da kyaw lüpi xüa khyang ngcek ve” a ti.
15 Sai Farisiyawa suka yi waje, suka ƙulla yadda za su yi masa tarko cikin maganarsa.
Acunüng, Pharise he naw a ngthähnak am Jesuh man vaia lam sui lü cengkie.
16 Suka aiki almajiransu tare da mutanen Hiridus wurinsa. Suka ce, “Malam, mun san kai mutum ne mai mutunci, kuma kana koyar da maganar Allah bisa gaskiya. Mutane ba sa ɗaukan hankalinka, domin ba ka kula ko su wane ne ba.
Pharise he naw ami hnukläke avang ja Heroda hnukläke avang Jesuha veia jah tüih u lü, “Saja aw, nang cun akcang na pyenki ti kami ksingki. Akce he naw ihawkba ngai khaie ti käh cäi na lü, Pamhnam naw khyang he a jah ngjak hlüa mawng khyüngtak na jah mtheiki. Isetiüng nang cun naw ua mikhmai pi am tengki.
17 To, ka gaya mana, a ra’ayinka? Ya dace a biya Kaisar haraji ko a’a?”
“Ihawkba na ngaih jah mtheha? Mi thum naw Empero üng akhawn pet vai hin nglawiki aw, am nglawiki aw?” ami ti.
18 Amma Yesu da yake ya san mugun nufinsu, sai ya ce, “Ku munafukai, don me kuke ƙoƙarin sa mini tarko?
Acunsepi, Jesuh naw ami ngneikse jah ksing lü, “Hypocrite aw, ise nami na mhnüteikie ni?
19 Ku nuna mini kuɗin da ake biyan haraji da shi.” Sai suka kawo masa dinari,
“Akhawn ngui hawia ni? Na mhnuh ua” a ti. Acunüng tangka mat a veia ami lawpüi.
20 sai ya tambaye su ya ce, “Hoton wane ne wannan? Kuma rubutun wane ne?”
Acunüng, Jesuh naw, “Hin hin ua lup ja ua ngming ni a ve?” a ti.
21 Suka amsa, “Na Kaisar ne.” Sai ya ce musu, “Ku ba wa Kaisar abin da yake na Kaisar, ku kuma ba wa Allah abin da yake na Allah.”
“Empero ni,” ami ti. Acunüng Jesuh naw, “Acukba ani üng, Empero üng sängeiki Empero üng pe ua, Pamhnam üng sängeiki Pamhnam üng pe ua,” a ti.
22 Da suka ji haka, sai suka yi mamaki. Saboda haka suka ƙyale shi, suka yi tafiyarsu.
Acun ami ngjak üng, müncan u lü akcea ami ceh tak.
23 A ranan nan Sadukiyawa, waɗanda suke cewa babu tashin matattu, suka zo wurinsa da tambaya.
Acuna mhnüp üng, khyang kthi am tho be khawi u tiki Sadukee avang Jesuha veia lawki he.
24 Suka ce “Malam, Musa ya faɗa mana cewa in mutum ya mutu ba shi da’ya’ya, dole ɗan’uwansa yă auri gwauruwar yă kuma haifar wa ɗan’uwan’ya’ya.
“Saja aw! Mosi naw khyang mat am ca lü a thih üng, a na naw khäm be lü a casak vai. Acunüng akthia caa ngai vai,” a ti ni.
25 A cikinmu an yi’yan’uwa guda bakwai. Na fari ya yi aure, ya mutu, da yake bai sami’ya’ya ba, sai ya bar matarsa wa ɗan’uwansa.
“Tuh a bena khyüh xüngkie, a khyu hmeinu cun a na naw a khäm be.
26 Haka ya faru da ɗan’uwa na biyu da na uku, har zuwa na bakwai.
“Acukba bäa anghngihnak ja akthumnak pi am ca u lü, akhyühnak cäpa thih päihkie.
27 A ƙarshe, macen ta mutu.
“Akdüta acuna nghnumi pi thiki.
28 To, a tashin matattu, matar wa a cikinsu bakwai ɗin nan za tă zama, da yake dukansu sun aure ta?”
“Acunakyase, thikie ami thawh law bea mhnüp üng, acuna nghnumi cun ngbengna khyüh üng ua khyua kya khai ni? Angtu naw ami khyunak” ti lü ami kthäh.
29 Yesu ya amsa ya ce, “Kun ɓata, domin ba ku san Nassi ko ikon Allah ba.
Jesuh naw jah msang lü, “Nami mkhyekie ni! Cangcim ja Pamhnama khyaihbahnak am nami ksinga phäh ni.
30 Ai, a tashin matattu, mutane ba za su yi aure ko su ba da aure ba; za su zama kamar mala’iku a sama.
“Akthie ami thawh law bea mhnüp üng, amimi cun khankhawa khankhawngsä hea mäiha am ngkhyungla ti u.
31 Amma game da tashi daga matattu na waɗanda suka mutu ba ku karanta abin da Allah ya ce muku ba ne,
“Pamhnam naw nami veia akthiea thawhnak bea mawng a pyen am nami khe khawikie aw?
32 ‘Ni ne Allah na Ibrahim, Allah na Ishaku da kuma Allah na Yaƙub’? Ai, shi ba Allah na matattu ba ne, shi Allah na masu rai ne.”
‘Kei Abrahama Pamhnam, Isaka Pamhnam, Jakopa Pamhnam’ Pamhnam cun akthiea Pamhnama am ni, akxüngea Pamhnam ni,” ti lü, a jah mtheh.
33 Da taro suka ji haka, sai suka yi mamakin koyarwarsa.
Acun khyangpäe naw ami ngjak üng, a jah mtheimthang cun müncan nakie.
34 Da jin Yesu ya ƙure Sadukiyawa, sai Farisiyawa suka tattaru.
Acunüng, Sadukee jah mkhütki ti, Pharise he naw ami ksing üng alanga ngcun law u lü,
35 Ɗaya daga cikinsu, wani masanin Doka, ya gwada shi da wannan tambaya.
ami ksung üngka mat, thum ksingki naw kthähnak üng man vaia ngtängki.
36 “Malam, wace doka ce mafi girma a cikin dokoki?”
“Saja aw, i ni Mosia thum üng akü säiha ngthupet cun?” a ti.
37 Yesu ya amsa ya ce, “‘Ka ƙaunaci Ubangiji Allahnka da dukan zuciyarka da dukan ranka da kuma dukan hankalinka.’
Jesuh naw, “Na Bawipa Pamhnam cun na mlung avan, na ngmüimkhya avan, ja na ksingnak avan am na mhläkphyanak vai.’
38 Wannan, ita ce doka ta fari da kuma mafi girma.
“Ahin cun akdäm säih ja akü säiha ngthupeta kyaki.
39 Ta biye kuma kamar ta farkon take. ‘Ka ƙaunaci maƙwabcinka kamar kanka.’
“Anghngihnak cun: ‘Na impei loceng namät na kphyanaka mäiha na kphyanak vai.’
40 Dukan Doka da Annabawa suna rataya ne a kan waɗannan dokoki biyu.”
“Ahina ngthupet nghngih üng Mosia thum naküt ja sahma hea mtheimthang naküt avan phungki ni,” ti lü a jah mtheh.
41 Yayinda Farisiyawa suke a tattare wuri ɗaya, sai Yesu ya tambaye su,
Acunüng, Pharise he avang ami ngcun law üng Jesuh naw jah kthähki.
42 “Me kuke tsammani game da Kiristi? Ɗan wane ne shi?” Suka amsa suka ce, “Ɗan Dawuda.”
“Mesijah hin ia ni nami ngaih? Ua ksawn üngka ni?” a ti. “Ani cun Davita ksawn üngka ni,” ti lü ami msang.
43 Ya ce musu, “To, ta yaya Dawuda ya yi magana ta wurin Ruhu Mai Tsarki, ya kira shi ‘Ubangiji’? Gama ya ce,
‘Acunüng Jesuh naw, “Ise ngmüimkhya naw Davit üng “Khritaw cun Bawipa aw” ti lü a khüsak?” Davit naw pyen lü,
44 “‘Ubangiji ya ce wa Ubangijina, “Zauna a hannun damana, sai na sa abokan gābanka su zama matashin sawunka.”’
‘Bawipa naw ka bawipa üng a mtheh ta: ka khet da ngawa na yee na khawa kea am ka jah taka küt üng” a ti.
45 To, in Dawuda ya kira shi ‘Ubangiji,’ yaya zai zama ɗansa?”
“Davit naw Khritaw üng Bawipa ti lü a khü üng, ihawkba Mesijah cun Davita ksawn thei vai ni?” a ti.
46 Ba wanda ya iya tanka masa, daga wannan rana kuwa ba wanda ya sāke yin karambanin yin masa wata tambaya.
U naw pi ngthu mkhap matca am pi am msang be u. Acuna mhnüp üngka naw cutei lü u naw i pi am kthäh ti u.