< Mattiyu 22 >

1 Yesu ya sāke yin musu magana da misalai, yana cewa,
Yesu da fedege sia: eno olelei.
2 “Mulkin sama yana kama da wani sarki wanda ya shirya bikin auren ɗansa.
“Gode Ea Hinadafa Hou da agoaiwane gala. Hina bagade dunu da ea mano ea uda lamusa: lolo nasu bagade hamoi.
3 Sai ya aiki bayinsa su kira waɗanda aka gayyata zuwa bikin, amma waɗanda aka ce su zo bikin, suka ƙi zuwa.
Hina bagade da ea hawa: hamosu dunu amo musa: misa: ne adoi dunu huluane lolo nasu amoma misa: ne sia: musa: asunasi. Be musa: adoi dunu da misunu higa: i.
4 “Sai ya sāke aiken waɗansu bayi ya ce, ‘Ku ce wa waɗanda aka gayyata cewa na shirya abinci. An yanka bijimai da shanun da aka yi kiwo, kome a shirye yake. Ku zo bikin auren mana.’
Amaiba: le, e da eno hawa: hamosu dunu asunasi. Ilia amane sia: i, “Hina bagade ea mano uda lasu lolo nasu liligi huluane da hahamoi dagoi. Bulamagau amola gebo huluane da medole, gobei dagoi. Hedolo misa!”
5 “Amma ba su kula ba, suka kama gabansu, ɗaya ya tafi gonarsa, ɗaya kuma ya tafi kasuwancinsa.
Be adoi dunu da hame nabi. Ilia da udigili hawa: hamosu. Afadafa da ea ifabi amoga asi. Eno da ea bidi lasu diasu ouligimusa: asi.
6 Sauran suka kama bayinsa suka wulaƙanta su, suka kuma kashe su.
Eno ilia da adola ahoasu dunu lale, fananu, medole legei.
7 Sai sarkin ya yi fushi. Ya aiki mayaƙansa suka karkashe masu kisankan nan, aka kuma ƙone birninsu.
Amo hou nababeba: le, hina bagade da mi hanai galu. E da dadi gagui dunu asuna asi. Ilia da medosu dunu huluane medole legele, ili diasu amola laluga nei dagoi.
8 “Sa’an nan ya ce wa bayinsa, ‘Bikin aure fa ya shiryu, sai dai mutanen da na gayyata ba su dace ba.
Amalalu, e da ea hawa: hamosu dunu ema misa: ne sia: i. E da ilima amane sia: i, ‘Na mano ea uda lasu lolo nabe da hamoi dagoi. Be dunu na da musa: misa: ne sia: i, ilia da amoga misa: ne defele hame ba: i.
9 Ku bi titi-titi ku gayyato duk waɗanda kuka gani, su zo bikin.’
Wali dilia logo bagade amoga asili, nowa dunu dilia ba: sea, amo huluane na lolo nasu amoga hiougima.’
10 Saboda haka bayin suka bi titi-titi, suka tattaro duk mutanen da suka samu, masu kirki da marasa kirki, zauren bikin ya cika makil da baƙi.
Amaiba: le, ea hawa: hamosu dunu da logoga asili, dunu huluane, wadela: i amola ida: iwane dunu gilisili lidi. Amalalu, uda lasu lolo nasu diasu da nabaidafa ba: i.
11 “Amma da sarkin ya shigo don yă ga baƙin, sai ya ga wani can da ba ya sanye da kayan auren.
Hina bagade da ea lolo nabega dunu misi ba: la misi. Dunu afadafa da uda lasu hou abula hame idiniginisi ba: i.
12 Ya yi tambaya ya ce, ‘Aboki, yaya ka shigo nan ba tare da rigar aure ba?’ Mutumin ya rasa ta cewa.
Hina bagade da ema amane sia: i, ‘Na: iyado! Di abuliba: le uda lasu abula mae salawane misibela: ?’ Be amo dunu da gogosia: iba: le, bu sia: mu gogolei.
13 “Sai sarkin ya ce wa fadawa, ‘Ku daure shi hannu da ƙafa, ku jefar da shi waje, cikin duhu, inda za a yi kuka da cizon haƙora.’
Amalalu, hina da ea hawa: hamosu dunuma amane sia: i, ‘Amo dunu ea lobo amola emo la: gili, gadili gasi ganodini ha: digima. Amo ganodini e da bese ini dinanumu.’
14 “Gama kirayayu da yawa, amma zaɓaɓɓu kaɗan ne zaɓaɓɓu.”
Na da dunu bagohame ilima misa: ne sia: sa. Be Na da bagahame ilegesa.”
15 Sai Farisiyawa suka yi waje, suka ƙulla yadda za su yi masa tarko cikin maganarsa.
Amalalu, Fa: lisi dunu da asili, Yesu dafama: ne Ema adole ba: musa: dawa: i galu.
16 Suka aiki almajiransu tare da mutanen Hiridus wurinsa. Suka ce, “Malam, mun san kai mutum ne mai mutunci, kuma kana koyar da maganar Allah bisa gaskiya. Mutane ba sa ɗaukan hankalinka, domin ba ka kula ko su wane ne ba.
Ilia da ilia fa: no bobogesu dunu amola Helode ea fidisu dunu amo Yesuma asunasi. Ilia ogogole amane sia: i, “Olelesu! Dia hou da moloidafa amola Di da Gode Ea moloidafa hou ogogole hame olelesa, amo ninia dawa: Di da osobo bagade dunu ilia hou mae dawa: le, Gode Ea hou fawane hamosa.
17 To, ka gaya mana, a ra’ayinka? Ya dace a biya Kaisar haraji ko a’a?”
Amaiba: le, dia asigi dawa: su ninima olelema. Ninia da su lasu muni Gamane hina Sisa ema iasea ninia sema wadela: sala: ? O hame wadela: sala: ?”
18 Amma Yesu da yake ya san mugun nufinsu, sai ya ce, “Ku munafukai, don me kuke ƙoƙarin sa mini tarko?
Be Yesu da ilia wadela: i asigi dawa: su dawa: beba: le, amane sia: i, “Dabua fawane molole ogogosu dunu! Dilia abuliba: le Na saniga sa: ima: ne sia: sala: ?
19 Ku nuna mini kuɗin da ake biyan haraji da shi.” Sai suka kawo masa dinari,
Su lidisu fage Nama olema.” Amaiba: le, ilia da su fage Ema gaguli misi.
20 sai ya tambaye su ya ce, “Hoton wane ne wannan? Kuma rubutun wane ne?”
E da ilima amane sia: i, “Amo fage dedei diala. Amo da nowa ea odagi amola nowa ea dio dedebela: ?”
21 Suka amsa, “Na Kaisar ne.” Sai ya ce musu, “Ku ba wa Kaisar abin da yake na Kaisar, ku kuma ba wa Allah abin da yake na Allah.”
Ilia bu adole i, “Sisa!” Amalalu, Yesu E bu adole i, “Amaiba: le, dili Sisa ea dabe amo Sisama ima! Amola Gode Ea dabe amo Godema ima!”
22 Da suka ji haka, sai suka yi mamaki. Saboda haka suka ƙyale shi, suka yi tafiyarsu.
Amo sia: nababeba: le, ilia da fofogadigili, Yesu yolesili asi.
23 A ranan nan Sadukiyawa, waɗanda suke cewa babu tashin matattu, suka zo wurinsa da tambaya.
Amo esoga, Sa: diusi dunu da Yesuma adole ba: musa: misi. Ilia da bogoi dunu ea da: i hodo da bu wa: legadomu, amo dafawaneyale hame dawa: i galu.
24 Suka ce “Malam, Musa ya faɗa mana cewa in mutum ya mutu ba shi da’ya’ya, dole ɗan’uwansa yă auri gwauruwar yă kuma haifar wa ɗan’uwan’ya’ya.
Ilia da Yesuma ado ba: musa: , amane adole ba: i, “Olelesu! Mousese da ninima olelemusa: agoane dedei. ‘Dunu da mano hame lalelegeiwane bogosea, ea ola o eya da ea didalo lale, mano hamomuyo.’ Amo mano da musa: bogoi amo buga: i ilia da sia: sa.
25 A cikinmu an yi’yan’uwa guda bakwai. Na fari ya yi aure, ya mutu, da yake bai sami’ya’ya ba, sai ya bar matarsa wa ɗan’uwansa.
Ninia fi ganodini, dunu afae ea mano da fesuale esalu. Magobo mano e da uda lale, mano hamedene bogoi. Amalalu, eaeya da amo ea didalo lai.
26 Haka ya faru da ɗan’uwa na biyu da na uku, har zuwa na bakwai.
E amola mano hamedene bogoi. Fa: no eaeya eno da didalo lale, asili, mano fesuale gala huluane amo uda afadafa lale, mano hamedene bogoi.
27 A ƙarshe, macen ta mutu.
Fa: no, amo uda da bogoi dagoi.
28 To, a tashin matattu, matar wa a cikinsu bakwai ɗin nan za tă zama, da yake dukansu sun aure ta?”
Amaiba: le, bogoi ilia bu uhini wa: legadosu esoha, amo uda, dunu fesuale amo ilia lai dagoiba: le, e da nowa ea uda esaloma: bela: ?”
29 Yesu ya amsa ya ce, “Kun ɓata, domin ba ku san Nassi ko ikon Allah ba.
Yesu E bu adole i, “Dilia da Gode Sia: Dedei amola Gode Ea gasa hou hame dawa: beba: le, giadofale dawa:
30 Ai, a tashin matattu, mutane ba za su yi aure ko su ba da aure ba; za su zama kamar mala’iku a sama.
Bogoi wa: legadosu esoga, uda lasu hou da bu hame ba: mu. Dunu amola uda ilia da a: igele dunu Hebene ganodini amo defele esalumu. Uda lasu hou da hame hamomu.
31 Amma game da tashi daga matattu na waɗanda suka mutu ba ku karanta abin da Allah ya ce muku ba ne,
Be dilia bogoi wa: legadosu hou dawa: ma: ne, Gode Ea Sia: dedei nabima.
32 ‘Ni ne Allah na Ibrahim, Allah na Ishaku da kuma Allah na Yaƙub’? Ai, shi ba Allah na matattu ba ne, shi Allah na masu rai ne.”
E amane sia: i, ‘Na da A: ibalaha: me ea Gode esala amola Aisage ea Gode esala amola Ya: igobe ea Gode esala.’ Gode da bogoi dunu ilia Gode hame. E da esalebe dunu ilia Gode!”
33 Da taro suka ji haka, sai suka yi mamakin koyarwarsa.
Amo olelesu nababeba: le, dunu huluane da bagadewane fofogadigi.
34 Da jin Yesu ya ƙure Sadukiyawa, sai Farisiyawa suka tattaru.
Yesu E da Sa: diusi dunu ilia sia: banenesi amo ba: loba, Fa: lisi dunu da gilisi.
35 Ɗaya daga cikinsu, wani masanin Doka, ya gwada shi da wannan tambaya.
Sema olelesu dunu afadafa da Yesu dafama: ne, Ema amane adole ba: i,
36 “Malam, wace doka ce mafi girma a cikin dokoki?”
“Olelesu! Sema baligili bagadedafa da habo?”
37 Yesu ya amsa ya ce, “‘Ka ƙaunaci Ubangiji Allahnka da dukan zuciyarka da dukan ranka da kuma dukan hankalinka.’
Yesu E bu adole i, “‘Dilia dogoga, dilia a: silibuga, amola dilia asigi dawa: suga, Hina Godema asigima!’
38 Wannan, ita ce doka ta fari da kuma mafi girma.
Go da sema baligili bagadedafa.
39 Ta biye kuma kamar ta farkon take. ‘Ka ƙaunaci maƙwabcinka kamar kanka.’
Amo sema bagia da bisili sema defele diala, ‘Dilia da: i amoma asigi hou defele, dilia na: iyado ema asigima!’
40 Dukan Doka da Annabawa suna rataya ne a kan waɗannan dokoki biyu.”
Sema huluane amola balofede dunu ilia olelesu huluane da amo sema aduna ganodini diala.”
41 Yayinda Farisiyawa suke a tattare wuri ɗaya, sai Yesu ya tambaye su,
Fa: lisi dunu mogili da gilisibi ba: loba, Yesu da ilima amane adole ba: i,
42 “Me kuke tsammani game da Kiristi? Ɗan wane ne shi?” Suka amsa suka ce, “Ɗan Dawuda.”
“Dilia adi dawa: bela: ? Mesaia da nowa Egefela: ?” Ilia da bu adole i, “E da Da: ibidi egefe fawane.”
43 Ya ce musu, “To, ta yaya Dawuda ya yi magana ta wurin Ruhu Mai Tsarki, ya kira shi ‘Ubangiji’? Gama ya ce,
Yesu E amane sia: i, “Amaiba: le, Gode Ea A: silibu Hadigidafa da oleleiba: le, Da: ibidi da abuliba: le Mesaia Ema ‘Hina Gode’ dio asulibela: ? Gode Sia: Dedei da agoane diala,
44 “‘Ubangiji ya ce wa Ubangijina, “Zauna a hannun damana, sai na sa abokan gābanka su zama matashin sawunka.”’
‘Da: ibidi da amane sia: i, “Hina Gode da na Hina Gode Ema amane sia: i, ‘Na da hobea Dia ha lai dunu Dia emoga osa: le heda: ma: ne fane legemu. Wali, di da Na lobodafadili fima.’
45 To, in Dawuda ya kira shi ‘Ubangiji,’ yaya zai zama ɗansa?”
“Amaiba: le, Da: ibidi da Mesaia Ema ‘Hina Gode’ Dio asuliba: le, Mesaia da habodane Da: ibidi egefe fawane esalala: ?”
46 Ba wanda ya iya tanka masa, daga wannan rana kuwa ba wanda ya sāke yin karambanin yin masa wata tambaya.
Dunu huluane da amo sia: nababeba: le, bu adole imunu gogolei. Ilia da beda: iba: le, eso enoga Ema bu hame adole ba: i.

< Mattiyu 22 >