< Mattiyu 21 >

1 Da suka yi kusa da Urushalima suka kuma kai Betfaji da yake kan Dutsen Zaitun, sai Yesu ya aiki almajirai biyu,
Sa Yeso na nu tarsa ume me wa hana agiro a betafaji ani hoho ni matiti muzaitun, Yeso matumi anu tarsa umeme ware.
2 yana ce musu, “Ku je ƙauyen da yake gabanku, nan take za ku ga wata jaka a daure tare da ɗanta kusa da ita, a can. Ku kunce su ku kawo mini.
ma gun we, “Hanani anyimo agiro aje ashi me idi ir atirza ku zenki i sapi i eh mini.
3 In wani ya yi muku wata magana, ku ce masa Ubangiji yana bukatarsu, zai kuwa mai da su nan da nan.”
In ka uye ma iko shi igu ugomo Asere mani ma nyara, unu me madi nya shio debe debe.”
4 Wannan ya faru ne don a cika abin da aka faɗa ta bakin annabin cewa,
Ya cukuno anime bati a mwincika imujm me sa unuukurzo utize ta sere ma gu.
5 “Ku ce wa Diyar Sihiyona, ‘Duba, sarkinki yana zuwa gare ki, mai tawali’u yana a kan jaki, a kan aholaki, ɗan jaki.’”
Buka ni bi sana bi urushalima, irani ugomo ushi me monno tantu aye ushi una ni ce ni shew ma haka azsere aku zenki.
6 Almajiran suka tafi suka yi kamar yadda Yesu ya umarce su.
Anu tarsa umeme wa wuzi imum sa ma wuna we rep.
7 Suka kawo jakar da ɗanta, suka shimfiɗa mayafansu a kansu, Yesu kuma ya zauna a kansu.
Wa ehn ku zenki me wa tari turunga tuwe me Yeso ma cukuno,
8 Wani babban taron mutane suka shimfiɗa mayafansu a kan hanya, yayinda waɗansu suka sassari rassan itatuwa suka shisshimfiɗa a kan hanya.
maro mani gura me wa nasa tirunga tiwe me una me aye wa pussi mava wa nasa una me.
9 Taron mutanen da suke gabansa da kuma waɗanda suke binsa a baya suka yi ihu suna cewa, “Hosanna ga Ɗan Dawuda!” “Mai albarka ne wanda yake zuwa cikin sunan Ubangiji!” “Hosanna a cikin sama!”
Anu me sa wa haka aje a Yeso nan anu tarsa ume wa yeze amigwiran wagu,” Hossana vana uDauda ugongon mani dee sa ma aye ani za ni gomo Asere. Hossana una ni nonzo kang.
10 Sa’ad da Yesu ya shiga Urushalima, dukan birnin ya ruɗe, ana ta tambaya, “Wane ne wannan?”
Sa Yeso maribe uurshalima nipim niwu buu unnu gusa, Aveni mazigeme?
11 Taron mutane suka amsa, “Wannan shi ne Yesu, annabin nan daga Nazaret a Galili.”
Nigo nanu ni kabirka,” Yeso unazarat nan ugalilio mani unnu kurzo utize ta sere.”.
12 Yesu ya shiga filin haikali, ya kuma kori duk masu saya da sayarwa a can. Ya tutture tebur masu canjin kuɗi da kuma kujerun masu sayar da tattabarai.
Yeso maribe udenge Asere magidi ana biziza nan ana bikpija kpija a nyimo me, ana ka curo kikirfi nan makpankun manu ziza uma hurbe.
13 Ya ce musu, “A rubuce yake, ‘Za a ce da gidana, gidan addu’a,’amma kuna mai da shi ‘kogon’yan fashi.’”
Ma gun we, “nyettike akura am adi cukuno ahira abi ringara, shi be ya kurzo ani ahira ugunzuno akari.
14 Makafi da guragu suka zo wurinsa a haikali, ya kuwa warkar da su.
A rubo nan nanu zatu tibuna wa eh anyimo udenge Asere ma human we.
15 Amma da manyan firistoci da malaman dokoki suka ga abubuwan banmamakin da ya yi, yara kuma suna ihu a filin haikali suna cewa, “Hosanna ga Ɗan Dawuda,” sai fushi ya kama su.
Sa ana dangdang aka tuma nan anu nyerte udungara u musa wa ira timum tibi yau sa ma wuza wa kunna a hana inti hunu a nyimo udenge me unu gusa, “Hossana vana udauda muruba mu curno we.
16 Suka tambaye shi suka ce, “Kana jin abin da waɗannan suke faɗa?” Yesu ya amsa ya ce, “I, ba ku taɓa karanta ba cewa, “‘Daga leɓunan yara da jarirai kai, Ubangiji, ka shirya wa kanka yabo’?”
Wa gun me, ukunna imum me sa anu ageme waboo? Yeso magun we eh! daki ya ira unyettike atinyo ta hana nan na hana anige wa suso ninonzo nuwe me?
17 Sai ya bar su, ya fita daga birnin ya tafi Betani, inda ya kwana.
A binime Yeso ma suri ani pin me ma dusa uhana ubetanya maka mura abini me.
18 Kashegari da sassafe, yayinda yake kan hanyarsa ta komawa cikin birni, sai ya ji yunwa.
Sa makuro ani pin me nisisizo makunna ikomo. S
19 Ganin itacen ɓaure kusa da hanya, sai ya je wajensa amma bai sami kome a kansa ba sai ganye. Sai ya ce masa, “Kada ka ƙara yin’ya’ya!” Nan da nan itacen ya yanƙwane. (aiōn g165)
a ma ira utiti upom ani kira nu na ma haa daki makem ire imum ni ba, si mava, ma gu uni,” kati uka yoo ba, abini me utiti me waa. (aiōn g165)
20 Sa’ad da almajiran suka ga haka, sai suka yi mamaki suna tambaya, “Yaya itacen ɓauren ya yanƙwane nan da nan haka?”
Sa anu tarsa umeme wa ira wa kunna biyau wa gu “Awuza ana nime utiti upom me wa waa ana me?
21 Yesu ya amsa ya ce, “Gaskiya nake gaya muku, in kuna da bangaskiya, ba kuwa da wata shakka ba, ba kawai za ku iya yin abin da aka yi wa itacen ɓauren nan ba, amma za ku ma iya ce wa dutsen nan, ‘Je ka, ka jefa kanka cikin teku,’ sai yă faru.
Yeso ma kabirka ma gun we kadundere in boshi in gi izi innu hem sarki uhara iruba, idi wuzi imum sa iteki ige sa a wuza utiti upom, idi gu unu pana uhira uka rizo uraba udang i cukuno anime.
22 In kun gaskata, za ku karɓi duk abin da kuka roƙa a cikin addu’a.”
Vat imum be sa ya iko in biringara a nyimo uhem idi kem.
23 Sai Yesu ya shiga filin haikali, yayinda yake koyarwa, sai manyan firistoci da dattawan mutane suka zo wurinsa suka yi tambaya, “Da wane iko kake yin waɗannan abubuwa? Kuma wa ya ba ka wannan iko?”
Sa Yeso maribe a nyimo udenge Asere anu adangdang aka tuma nan anu ww eh ahira me wa gu,” in ni ya nikara nini uzin unuwuza im
24 Yesu ya amsa ya ce, “Ni ma zan yi muku tambaya guda. In kuka ba ni amsa, ni ma zan gaya muku ko da wane iko nake yin waɗannan abubuwa.
um igeme? aveni ma nya we nikara me? Yeso makabirka ma gun we, mi cangi in di iki shi imum indai, inka ya bukani mi, in di buki shi ini kara na veni in zin katuma ka geme.
25 Baftismar Yohanna, daga ina ta fito? Daga sama ce, ko daga mutane?” Sai suka tattauna a junansu suka ce, “In muka ce, ‘Daga sama,’ zai ce, ‘To, me ya sa ba mu gaskata shi ba?’
Ubaptisma uyohana wa suri abani wa suri a hira Asere a hira anaboo? wa gamari ace awe unu gusa,”
26 In kuma muka ce, ‘Daga mutane,’ muna tsoron mutane, gama duk sun ɗauka Yohanna annabi ne.”
ingi ta guna ahira Asere, madi gu nyanini ya wuna daki ya hem mi ba. Ingi ta guna a hira anaboo, ti ta duru imum me sa anu wadi wuzin duru ba barki sa wa zika Yohana unu kurzo utize ta Asere mani.
27 Saboda haka suka amsa wa Yesu suka ce, “Ba mu sani ba.” Sai ya ce, “Ni ma ba zan gaya muku ko da wane iko nake yin waɗannan abubuwa ba.”
Wa kabitka wa gun Yeso, ti tan duru ba, ma gu in we “mi in da bukam shi nikara sa in wuza timum ti geme ba cangi.”
28 “Me kuka gani? An yi wani mutum wanda yake da’ya’ya biyu maza. Sai ya je wajen ɗan farin ya ce, ‘Ɗana, yau tafi gonar inabi ka yi aiki.’
Ani nya nini ya ira? uye ma zin na hana ware a ruma, ma ha a hira anu tuba me ma gu “usam um hana ka wuza katuma ku ruu.
29 “Ya amsa ya ce, ‘Ba zan tafi ba,’ amma daga baya ya sāke tunani, ya tafi.
Vana ma gu,”inda hanam ba”. unu sa ma eh inna dumo magamari maha.
30 “Sai mahaifin ya tafi waje na biyun ya faɗa masa iri magana guda. Sai ya amsa ya ce, ‘Zan tafi, ranka yă daɗe,’ amma bai tafi ba.
Aco me ma ha a hira unu kure me ma buki me ma gu, indi ha aco um. ma gaa me uhana me.
31 “Wanne cikin yaran nan biyu ya yi abin da mahaifinsa yake so?” Suka amsa, “Na farin.” Yesu ya ce musu, “Gaskiya nake gaya muku, masu karɓar haraji da karuwai suna riga ku shiga mulkin Allah.
A nyimo awe ware me aveni ma wuza imum me sa aco ume me ma nyari? wa gu “unu tuba me”. Yeso ma gun we,” kadundere im boo shi anu kabsa ikirfi ima nyanga nan anu ziza apum wadi agiza shi u ribe ati gomo ta Sere.
32 Gama Yohanna Mai Baftisma ya zo wurinku don yă nuna muku hanyar adalci, ba ku gaskata shi ba, amma masu karɓar haraji da karuwai sun gaskata. Har ma bayan kun ga wannan, ba ku tuba kun gaskata shi ba.”
I rusa Yohana ma bezi shi una iruba ubenki I ga shi uhem. Anu kabsa ikirfi ima nyanga nan na nu ziza apum wa hem in me. vati ani me daki ya hem ya barka ba”
33 “Ku saurari wani misali. An yi wani mai gona wanda ya yi gonar inabi. Ya kewaye ta da katanga, ya haƙa wurin matsin inabi a ciki, ya kuma gina hasumiyar gadi. Sa’an nan ya ba wa waɗansu manoma hayar gonar inabin, ya kuma yi tafiya.
Kunna ni tire tize ta nyimo, ure unu mara ni ma wuzi tibira uruu me ma bari ugumbi nan a hira upillo umgwei ma ma titi wanu denge unu bee urume ma nya age ma dusa a mare ma nyanga.
34 Da lokacin girbi ya yi kusa, sai ya aiki bayinsa wajen’yan hayan, su karɓo masa’ya’yan inabi.
Sa uganiya uoro usanna wa aye na tumi arere ame me a hira anu kaba uruu me wa ka bi me ime.
35 “Amma’yan hayan suka kama bayinsa; suka dūke ɗaya, suka kashe ɗaya, suka kuma jajjefi na ukun.
Ani me wa meki arere me wa tiri unu indai wa hu uye wa kuri wa tizi uye.
36 Sai ya sāke aiken waɗansu bayi wurinsu, fiye da na dā yawa, amma’yan hayan suka yi musu kamar yadda suka yi wa na farin.
Unu uruu me ma kuri ma tumi aye sa wa teki ana je me, ana katuma uruu me wa kuri wa wuzi we kasi ana tuba me.
37 A ƙarshe, sai ya aiki ɗansa a wurinsu. Ya ce, ‘Za su girmama ɗana.’
A ani me unu ruu me ma kuri ma tumi vana umeme unu guna wadi ka nata me nice.
38 “Amma da’yan hayan suka hangi ɗan, sai suka ce wa juna, ‘Wannan shi ne magājin. Ku zo, mu kashe shi, mu ci gādonsa.’
Sa ana katuma ku ruu me wa ira vana me, wa gu na cec, usam me mani Ca ti hu me ti can ti uruu me.
39 Saboda haka suka kama shi, suka jefar da shi bayan katangar gonar inabin, suka kashe shi.
Abini me wa ziki me wa suri a nyimo uruume wa ka huna me.
40 “To, idan mai gonar inabin ya zo, me zai yi da’yan hayan nan?”
Ani me ingi unu ruu me ma aye nyanini madi wuzi ana ka tuma kuruu me?
41 Suka amsa suka ce, “Zai yi wa banzan mutanen nan mugun kisa, yă ba da hayar gonar inabin ga waɗansu’yan haya, waɗanda za su ba shi rabonsa na amfanin gona a lokacin girbi.”
Anu wa gu madi hu anu abur agino me unaa upazaza, ma kabi uruu me ma nya aye sa wadi nya me inni ganiya U uro usana.
42 Yesu ya ce musu, “Ashe, ba ku taɓa karanta a cikin Nassi cewa, “‘Dutsen da magina suka ƙi shi ne ya zama dutsen kusurwar gini. Ubangiji ne ya aikata wannan, kuma abin mamaki ne a idanunmu’?
Yeso ma gun we,” daki ya ira a nyimo u nyettike Asere, Nipo me sa ana soo wa nyari me niney nini na cukuno ni huma, anime ani a hira Asere ani imum ibi biyau ini aje aruu.
43 “Saboda haka, ina gaya muku cewa za a karɓe mulkin Allah daga gare ku, a ba wa mutanen da za su ba da amfani.
Barki anime in boo shi, ti gomo ta Asere adi kabi ashi a nya wnde sa wadi yozo ahana.
44 Duk wanda ya fāɗi a kan dutsen nan, zai kakkarye. Amma duk wanda dutsen nan ya fāɗi a kansa, za a murƙushe shi.”
Dee sa ma rizo ani po ni geme madi pussa magitum, dee sa nipo me na rizo ame nidi nyezirke me.
45 Da manyan firistoci da Farisiyawa suka ji misalan Yesu, sai suka gane cewa da su yake.
Sa ana dangdang aka tuma nan anu bezi urusa wa kunna tize tini hunzi tumeme wa russi ma boo we wani.
46 Suka nemi hanyar kama shi, amma suka ji tsoron taron, don mutane sun ɗauka shi annabi ne.
Wa nyari umeki ume wa kunna biyau banu, barki sa anu wa zika me unu kurzo utize ta Asere mani.

< Mattiyu 21 >