< Mattiyu 21 >
1 Da suka yi kusa da Urushalima suka kuma kai Betfaji da yake kan Dutsen Zaitun, sai Yesu ya aiki almajirai biyu,
kanbo Yeecu kange bi bei tomangeceu dadom kange wurcalimari, ci yaken betafaji fiye bang jaitun ne. co Yeecu tuom bibei tomange ce ci yob.
2 yana ce musu, “Ku je ƙauyen da yake gabanku, nan take za ku ga wata jaka a daure tare da ɗanta kusa da ita, a can. Ku kunce su ku kawo mini.
co yii ci ko doken muan loro kakumeu, kan to kelba kange be ce ci wari. ko kwiu ci kom bou men ciko.
3 In wani ya yi muku wata magana, ku ce masa Ubangiji yana bukatarsu, zai kuwa mai da su nan da nan.”
na kange nii yii kom dike kange dor nyo di, ko yi co Teluwe cui citi. nii co an tomu kom kici danjang.
4 Wannan ya faru ne don a cika abin da aka faɗa ta bakin annabin cewa,
wo mani nyo na din dukum nii duku membo toke
5 “Ku ce wa Diyar Sihiyona, ‘Duba, sarkinki yana zuwa gare ki, mai tawali’u yana a kan jaki, a kan aholaki, ɗan jaki.’”
ko yi bi butobo ci yo na, ko to liya kume bouti kumen nii cukka duwek yim dor kelbar dor be lunjuge kelbar.
6 Almajiran suka tafi suka yi kamar yadda Yesu ya umarce su.
co bi bei tomangeceu cu yaci ma dike Yeecu yi ciye.
7 Suka kawo jakar da ɗanta, suka shimfiɗa mayafansu a kansu, Yesu kuma ya zauna a kansu.
ya cin ki kelbau kange be kelbau ci miranti kulenciro cere, Yeecu kwii la yii ti dor kulenro nin.
8 Wani babban taron mutane suka shimfiɗa mayafansu a kan hanya, yayinda waɗansu suka sassari rassan itatuwa suka shisshimfiɗa a kan hanya.
dur nuber mirang ti kulen ciyero dor nurer, kangem bo kiyangu alu tiniu cin miranti nure.
9 Taron mutanen da suke gabansa da kuma waɗanda suke binsa a baya suka yi ihu suna cewa, “Hosanna ga Ɗan Dawuda!” “Mai albarka ne wanda yake zuwa cikin sunan Ubangiji!” “Hosanna a cikin sama!”
nubo mwerum we kaco kange buiceu, cin kung dirciyero citi toki Hocana fiye bi bwe Dauda wiye, ni bibuiyere co, wuro bou ti mor dene Teluweu. Hocana fiye Teluwe wiyeu,
10 Sa’ad da Yesu ya shiga Urushalima, dukan birnin ya ruɗe, ana ta tambaya, “Wane ne wannan?”
kambo Yeecu doken wurcalima cinarloro dim, la ci merangi we wo?
11 Taron mutane suka amsa, “Wannan shi ne Yesu, annabin nan daga Nazaret a Galili.”
nubo lankar cinen, won Yeecu, nii durkume wo Najaret mor Galili.
12 Yesu ya shiga filin haikali, ya kuma kori duk masu saya da sayarwa a can. Ya tutture tebur masu canjin kuɗi da kuma kujerun masu sayar da tattabarai.
co Yeecu, doken mor bi kurwabere, con yuwabkan nubo miyaran diker tiye kange buro ten dikerti moreu. co yalangum dengila nubo wo fuion kiyemer tiyeu, kange kutile nubo miye nagum fiye tiyeu.
13 Ya ce musu, “A rubuce yake, ‘Za a ce da gidana, gidan addu’a,’amma kuna mai da shi ‘kogon’yan fashi.’”
con yii mulangum mulange lomi a yila lo dilor, lakom yilam buwak nob kub ciko.
14 Makafi da guragu suka zo wurinsa a haikali, ya kuwa warkar da su.
co fukmatini kange kilenti bourangu cinene mor bi kur waber, con twan ci.
15 Amma da manyan firistoci da malaman dokoki suka ga abubuwan banmamakin da ya yi, yara kuma suna ihu a filin haikali suna cewa, “Hosanna ga Ɗan Dawuda,” sai fushi ya kama su.
lanob bi wabero durko kange nob meranka werfunereu, cin to diker nyumankaro wo co manange cin nuwa tenbibeyo ci kun dirciro ti mor bikur waber, tokti Hocana fiye bibwe Dauda wiyeu, cin nuwa buwarum nem.
16 Suka tambaye shi suka ce, “Kana jin abin da waɗannan suke faɗa?” Yesu ya amsa ya ce, “I, ba ku taɓa karanta ba cewa, “‘Daga leɓunan yara da jarirai kai, Ubangiji, ka shirya wa kanka yabo’?”
coki yii ce, mo nuwa dike ci tok tiye? Yeecu ciya ci oo laka nuwambowika, nyibibeyo bi du wadinim an buro no yiir tiyeu man dokti dur tangkako wi?
17 Sai ya bar su, ya fita daga birnin ya tafi Betani, inda ya kwana.
la Yeecu dubom ci cerum mor cinan lor yaken betani kuma co ca da'a wi.
18 Kashegari da sassafe, yayinda yake kan hanyarsa ta komawa cikin birni, sai ya ji yunwa.
la con buri kanbo ca yilau cinan loreri co nuwa wuranti
19 Ganin itacen ɓaure kusa da hanya, sai ya je wajensa amma bai sami kome a kansa ba sai ganye. Sai ya ce masa, “Kada ka ƙara yin’ya’ya!” Nan da nan itacen ya yanƙwane. (aiōn )
la con to tii nyingcin kong nure, con ya dimertironin laca fiya bituti mani kan layu. lacon yii tiye, betuti no nin we munen tak, danjang ko cuwo tii nyingcin dor kwicim (aiōn )
20 Sa’ad da almajiran suka ga haka, sai suka yi mamaki suna tambaya, “Yaya itacen ɓauren ya yanƙwane nan da nan haka?”
bibei tomange ceu tonyori, cin nyumangi ciki manyi tii nying cindo kwiddim dangjang nye.
21 Yesu ya amsa ya ce, “Gaskiya nake gaya muku, in kuna da bangaskiya, ba kuwa da wata shakka ba, ba kawai za ku iya yin abin da aka yi wa itacen ɓauren nan ba, amma za ku ma iya ce wa dutsen nan, ‘Je ka, ka jefa kanka cikin teku,’ sai yă faru.
Yeecu yila yii ci, bicom ma yii kom tii na kom wiki bilanke kwaneri manidi, kebo ka ma tii nyingcin do nine ka ma tiye, lakom toki bwen nan co bang ko wori, kom ki akom co dii, na mob ken mor caji, la an manyo
22 In kun gaskata, za ku karɓi duk abin da kuka roƙa a cikin addu’a.”
bwen na yeka keneri, kone bilenkerirti, kam nyo.
23 Sai Yesu ya shiga filin haikali, yayinda yake koyarwa, sai manyan firistoci da dattawan mutane suka zo wurinsa suka yi tambaya, “Da wane iko kake yin waɗannan abubuwa? Kuma wa ya ba ka wannan iko?”
kambo Yeecu bou mor kur bi waberedi, liya wabe nubo dur nubero bonrangn cinen kambo co ma meranka tiyeu, cin toki, ki bikwan kerero wuni moma dike buro tiye, we nenen bikwan kero ce?
24 Yesu ya amsa ya ce, “Ni ma zan yi muku tambaya guda. In kuka ba ni amsa, ni ma zan gaya muku ko da wane iko nake yin waɗannan abubuwa.
la Yeecu yii ci, na miu keneu man me kom ker. na kom yii yeri, man yii kom keno ki bi kwan kerero wini ma manan dike buro ti cike.
25 Baftismar Yohanna, daga ina ta fito? Daga sama ce, ko daga mutane?” Sai suka tattauna a junansu suka ce, “In muka ce, ‘Daga sama,’ zai ce, ‘To, me ya sa ba mu gaskata shi ba?’
yuka mwengek yuwanako yau fe? yau dii kwama kaka, yau nubo nin? la cin tokkangi bwiti ci, ciki na bou yii boki dii kwama an yibo, ye bwi ka ne nebo bilener kange ce?
26 In kuma muka ce, ‘Daga mutane,’ muna tsoron mutane, gama duk sun ɗauka Yohanna annabi ne.”
bwen bo yi bou ki bou nubo nindi, bou cuwa nuboti, wori ci gwam citu Yuwana na nii dukume.
27 Saboda haka suka amsa wa Yesu suka ce, “Ba mu sani ba.” Sai ya ce, “Ni ma ba zan gaya muku ko da wane iko nake yin waɗannan abubuwa ba.”
co co la ci yii Yeecu ciki nya nyombo. co keneu con yii ci, mikeneu mani ma yii komti keno kibi kwando wini ma manangum dike buroti yeu.
28 “Me kuka gani? An yi wani mutum wanda yake da’ya’ya biyu maza. Sai ya je wajen ɗan farin ya ce, ‘Ɗana, yau tafi gonar inabi ka yi aiki.’
lan ye ka kwabe? nii wi manangen do take duwen
29 “Ya amsa ya ce, ‘Ba zan tafi ba,’ amma daga baya ya sāke tunani, ya tafi.
bweu yii co mani ma ya ti, la ki con fulong nercero con yaken.
30 “Sai mahaifin ya tafi waje na biyun ya faɗa masa iri magana guda. Sai ya amsa ya ce, ‘Zan tafi, ranka yă daɗe,’ amma bai tafi ba.
la nii wo ya be yobe nin tok dike co yiwo kabau. lacon manciya Tee laco yabo.
31 “Wanne cikin yaran nan biyu ya yi abin da mahaifinsa yake so?” Suka amsa, “Na farin.” Yesu ya ce musu, “Gaskiya nake gaya muku, masu karɓar haraji da karuwai suna riga ku shiga mulkin Allah.
wemor be beyo wo ma dike teciye cuitiye? ciki wo kabau, Yeecu yii ci, bicom ma yii kom ti nuboyo dorti kange nob burotume an do kenten liyar kwamaro namimde kom.
32 Gama Yohanna Mai Baftisma ya zo wurinku don yă nuna muku hanyar adalci, ba ku gaskata shi ba, amma masu karɓar haraji da karuwai sun gaskata. Har ma bayan kun ga wannan, ba ku tuba kun gaskata shi ba.”
Yawana bou kumen kin nure cak-cak ka ne bo bilenker kange co nubo yõ dor tiyeu. kange natub ma burotum tiyeu ne bilenker cinen. lakume bwiko wo ka tom dike wo mane, ka yoloten bo ki bui nako ne bilenker kange co.
33 “Ku saurari wani misali. An yi wani mai gona wanda ya yi gonar inabi. Ya kewaye ta da katanga, ya haƙa wurin matsin inabi a ciki, ya kuma gina hasumiyar gadi. Sa’an nan ya ba wa waɗansu manoma hayar gonar inabin, ya kuma yi tafiya.
ko cuwa tu kange danke. ma kange ni take, con fi fik take nin, con kwarum takeu, con wob bicunge yamka inabikowi, con mu dengila cuwen cuweme wo atom take tiyeu, lacon neken nubo kangem takeu kambo ci tokkangum kiyemereu, lacon cu kange bitine kange.
34 Da lokacin girbi ya yi kusa, sai ya aiki bayinsa wajen’yan hayan, su karɓo masa’ya’yan inabi.
kambo cuwa kiye inabi ko lameri con tom canga ce kangem na yo cinen carin cari to co mor takeu.
35 “Amma’yan hayan suka kama bayinsa; suka dūke ɗaya, suka kashe ɗaya, suka kuma jajjefi na ukun.
la nob nangenebo wo tacanga buro buk wineu, ci tualum wineu, mobang wine ki ter
36 Sai ya sāke aiken waɗansu bayi wurinsu, fiye da na dā yawa, amma’yan hayan suka yi musu kamar yadda suka yi wa na farin.
nii ta'ake tung ten kangem cangam, lawo ki kabau, la nob nange nebo ma cinen na wo ki kabau.
37 A ƙarshe, sai ya aiki ɗansa a wurinsu. Ya ce, ‘Za su girmama ɗana.’
bwiko cuwo nii taãke tuom ten bibwe ce, cinenr, tokti
38 “Amma da’yan hayan suka hangi ɗan, sai suka ce wa juna, ‘Wannan shi ne magājin. Ku zo, mu kashe shi, mu ci gādonsa.’
kambo nob nagenebo to bibwi nii ta'ake di citi tokkangi buiti ci, won co nii aca kwali to tiyeu kom bou bi twalum cona bou cam kwalito,
39 Saboda haka suka kama shi, suka jefar da shi bayan katangar gonar inabin, suka kashe shi.
la cin tam bweu, ci mobkenco buim taken laci tualum co.
40 “To, idan mai gonar inabin ya zo, me zai yi da’yan hayan nan?”
la nii ta'akeu boudi, ye cama nob nangenebo wuro nin tiye?
41 Suka amsa suka ce, “Zai yi wa banzan mutanen nan mugun kisa, yă ba da hayar gonar inabin ga waɗansu’yan haya, waɗanda za su ba shi rabonsa na amfanin gona a lokacin girbi.”
la cin yico, an tualangum, na yila ta'ake ne nangene bo bwirko buro ki mare cilong cilonge, na yila ta'ake ne kangem nob nageneb buro a yam co tiki cuakiyar inabikeu.
42 Yesu ya ce musu, “Ashe, ba ku taɓa karanta a cikin Nassi cewa, “‘Dutsen da magina suka ƙi shi ne ya zama dutsen kusurwar gini. Ubangiji ne ya aikata wannan, kuma abin mamaki ne a idanunmu’?
Yeecu yii ci ka tobo mor bifimere, tero wo nobo nin kuweti koweu, coyilan ter culangere. woki no Teeluwe nin, la yilam diker nyiman kar nuwebe?
43 “Saboda haka, ina gaya muku cewa za a karɓe mulkin Allah daga gare ku, a ba wa mutanen da za su ba da amfani.
na weu ma yi komti, antum liyar kwamaro kumer, na bitine wo ne bituti tiyeru.
44 Duk wanda ya fāɗi a kan dutsen nan, zai kakkarye. Amma duk wanda dutsen nan ya fāɗi a kansa, za a murƙushe shi.”
nii wo yarti dor terero wori can yakcangum ki fiti. la nii wo tero yae cineti dore di ankuwan co.
45 Da manyan firistoci da Farisiyawa suka ji misalan Yesu, sai suka gane cewa da su yake.
la nii liya re kange faricawa cin kwa ki dike ci toktiyeri la cin nyom ki tok kange ci.
46 Suka nemi hanyar kama shi, amma suka ji tsoron taron, don mutane sun ɗauka shi annabi ne.
ci do tika cekori, lacin cuwa tai nubo mwerum meu, wori nubo tum co con nii dukume.