< Mattiyu 20 >

1 “Mulkin sama yana kama da wani mai gona, wanda ya fita da sassafe don yă yi hayar mutane su yi aiki a gonar inabinsa.
“Upalume gwa Kunnungu ushilandana naka mundu akwete nngunda gwa mishabhibhu, nilabha lyamba kukwaatolanga bhakamula maengo kubhakamulanje liengo mungunda gwakwe.
2 Ya yarda yă biya su dinari guda a yini, sai ya tura su gonar inabinsa.
Gubhalegene nabhonji kwaalipanga ela jimo kwa lyubha limo, kungai gubhaapelekenje kunngunda gwabho.
3 “Wajen sa’a ta uku, ya fita sai ya ga waɗansu suna tsattsaye a bakin kasuwa ba sa kome.
Jikaisheje shaa tatu ja lyamba gubhapite kabhili kushoko gubhaabhweninji bhandunji bhana bhajimingenenje kushoko, bhangalinginji shatenda.
4 Ya ce musu, ‘Ku ma ku tafi gonar inabina ku yi aiki, zan kuwa biya ku abin da ya dace.’
Gubhaalugulilenje, ‘Nnjendangananje nkakamulanje liengo kunngunda gwangu gwa mishabhibhu, na nne shininnimpanganje aki jenunji.’
5 Saboda haka suka tafi. “Ya sāke fita a sa’a ta shida da kuma sa’a ta tara, ya sāke yin haka.
Bhai, gubhapitengene. Bhayene nngunda bhala gubhapite kabhili shaa shita ja mui, na shaa tisha nndengulo, gubhatendile nneila peila.
6 Wajen sa’a ta goma sha ɗaya, ya sāke fita, ya tarar da waɗansu har yanzu suna tsattsaye. Ya tambaye su, ‘Don me kuke yini tsattsaye a nan ba kwa kome?’
Nkali shaa kumi na moja ja shigulogulo, gubhapite kabhili, gubhaaimenenje bhandunji bhana bhajimingenenje kushoko. Bhai, gubhaabhushiyenje, ‘Pakuti nshijimangana totolo gwangali kamula liengo?’
7 “Suka amsa, ‘Don ba wanda ya ɗauke mu aiki.’ “Ya ce musu, ‘Ku ma ku je ku yi aiki a gonar inabina.’
Gubhaajangwilenje, ‘Pabha jwakwapi atupele liengo.’ Nabhalabho gubhaalugulilenje, ‘Nnjendanje nkakamulanje liengo mungunda gwa mishabhibhu.’
8 “Sa’ad da yamma ta yi, sai mai gonar inabin ya ce wa wakilinsa, ‘Kira ma’aikatan, ka biya su hakkin aikinsu, fara daga waɗanda aka ɗauke su a ƙarshe har zuwa na farko.’
“Kukapilileje, bhayene nngunda bhala gubhannugulile nkujimilila jwabho, ‘Gwaashemanje bhaakamula maengo gwaalipanje nshaala gwabhonji, tandubhila jwa kumpelo, mpaka jwa ntai.’
9 “Ma’aikatan da ka ɗauka wajen sa’a ta goma sha ɗaya suka zo, kowannensu kuwa ya karɓi dinari guda.
Bhai, gubhaikengene bha kumpelo bhala, gubhaposhelenje kila mundu ela jimo.
10 Saboda haka da waɗanda aka ɗauka da fari suka zo, sun zaci za su sami fiye da haka. Amma kowannensu ma ya karɓi dinari guda.
Bhakaikanganeje bhatainji bhala, pubhaganishiyenje shibhapegwanje kupunda bhananji bhala, ikabheje na bhalabhonji gubhapegwilwenje ela jimo jimo
11 Sa’ad da suka karɓa, sai suka fara yin gunaguni a kan mai gonar.
Gubhaposhelenje ela yabhonji, gubhatandwibhenje kwainginishila bhakulungwa bhala.
12 Suna cewa, ‘Waɗannan mutanen da aka ɗauka a ƙarshe sun yi aikin sa’a ɗaya ne kawai, ka kuma mai da su daidai da mu da muka yini muna faman aiki, muka kuma sha zafin rana.’
Bhalinkutinji, ‘Abha bhandunji bhatolilwenje kumpelo bhashikamulanga liengo lishaa limope, pakuti nshikututendela malinga bhanganyabha, uwe tushikamula liengo kwa kaje nibhalilwa na lyubha totolo?’
13 “Amma ya amsa wa ɗayansu ya ce, ‘Aboki, ban cuce ka ba. Ba ka yarda ka yi aiki a kan dinari guda ba?
“Bhakulungwa bhala gubhannjangwile jumo, ‘Ambwiga, shakwa shininkumbile! Bhuli, twangalagana nshaala gwa ela jimo kwa lyubha limo?
14 Ka karɓi hakkinka ka tafi. Ni na ga damar ba waɗannan na ƙarshe daidai da yadda na ba ka.
Nntole aki jenu, mwijabhulile. Njipinga kwaapanganga bha kumpelobha malinga mmwe.
15 Ba ni da ikon yin abin da na ga dama da kuɗina ne? Ko kana kishi saboda ni mai kyauta ne?’
Bhuli, ngapinjikwa tenda shingupinga namwene kwa indu yangu? Bhuli, nnamonela lupimilo pabha njibha nannguja?’”
16 “Saboda haka fa, na ƙarshe za su zama na farko, na farko kuma su zama na ƙarshe.”
A Yeshu gubhamaliye bheleketa bhalinkuti, “Bhalinginji kumpelo shibhabhanganje bha ntai, na bha ntai, shibhabhanganje bha kumpelo.”
17 To, da Yesu yana haurawa zuwa Urushalima, sai ya ja almajiran nan goma sha biyu gefe, ya ce musu,
A Yeshu pubhajombokaga kwenda ku Yelushalemu, bhashinkwaatolanga bhaajiganywa likumi limo na bhabhili bhala kuntemela na bhalinginji mumpanda gubhaalugulilenje,
18 “Za mu haura zuwa Urushalima, za a kuma bashe Ɗan Mutum ga manyan firistoci da malaman dokoki. Za su yi masa hukuncin kisa
“Mpilikananje! Tunakwenda ku Yelushalemu, na kweneko Mwana juka Mundu apinga kamuywa ku bhakulungwa bhaabhishila na bhaajiganya bha Shalia na bhalabhonji shibhanng'ukumulanje abhulagwe.
19 za su kuma bashe shi ga Al’ummai su yi masa ba’a, su yi masa bulala, su kuma gicciye shi. A rana ta uku kuma a tashe shi!”
Shibhankamuyanje kubhandu bhangabha Bhayaudi, nkupinga bhannyegayanje na akomwe ibhoko na komelwa munshalabha, ikabhe lyubha lya tatu shayuywe.”
20 Sai mahaifiyar’ya’yan Zebedin nan ta zo wurin Yesu tare da’ya’yanta, da ta durƙusa a ƙasa, sai ta roƙe shi yă yi mata wani abu.
Penepo anyinabhabhonji bhana bha a Shebhedayo gubhaaishile a Yeshu bhali na ashibhana bhabho, gubhaatindibhalile nikwaajuga shindu.
21 Ya yi tambaya ya ce, “Mene ne kike so?” Ta ce, “Ka sa daga cikin’ya’yan nan nawa biyu, ɗaya yă zauna a damarka, ɗaya kuma a hagunka, a mulkinka.”
A Yeshu gubhaabhushiye, “Nkupinga nndi?” Bhakongwe bhala gubhaalugulile, “Nnumbile kuti ashibhanangubha shibhatamangananje Muupalume gwenu jumo nkono nshinda na juna nkono nnilo.”
22 Yesu ya ce musu, “Ba ku san abin da kuke roƙo ba. Za ku iya sha daga kwaf da zan sha?” Suka amsa, “Za mu iya.”
A Yeshu gubhaalugulilenje, “Nkakushimanyanga shinkujuganga. Bhuli, shinkombolanje kwiipililila malanga ga mboteko malinga shimbinga pitila nne?” Gubhaajangwilenje, “Shitukombole.”
23 Yesu ya ce musu, “Tabbatacce za ku sha daga kwaf na, sai dai zama a damana, ko haguna, ba ni nake da izinin bayarwa ba. Waɗannan wurare na waɗanda Ubana ya shirya wa ne.”
A Yeshu gubhaalugulilenje, “Kweli shimwiipilililanje malanga ga mboteko gumbinga pitila nne, ikabheje gani shatame kunkono nnilo eu nkono nshinda gwangu, nngabha gangu nne, ikabhe shibhapegwanje bhapanjilwenje na a Nnungu bhala.”
24 Da goman suka ji haka, sai suka yi fushi da’yan’uwan nan biyu.
Bhaajiganywa likumi limo bhala bhakapilikananjeje genego, gubhaatumbalilenje ashaajabhonji bhabhili bhala.
25 Yesu ya kira su wuri ɗaya ya ce, “Kun san cewa masu mulkin Al’ummai sukan nuna musu iko, hakimansu kuma sukan gasa musu iko.
A Yeshu gubhaashemilenje, gubhaalugulilenje, “Mmumanyinji kuti bhaatagwala bha bhandu bhangabha Bhayaudi bhanakwaatagwalanga bhandu kwa mashili, na bhakulungwanji bhabhonji bhanakwabhonelanga nneyo peyo.
26 Ba haka zai kasance da ku ba. Maimakon haka, duk mai son zama babba a cikinku, dole yă zama bawanku,
Kwenu mmanganya inabhe nneyo, ikabhe mundu apinga kubha jwankulungwa, abhe ntumishi jwenunji,
27 kuma duk mai son zama shugaba, dole yă zama bawanku,
na mundu apinga kubha jwantai munkumbi gwenunji abhe ntumwa jwenunji.
28 kamar yadda Ɗan Mutum bai zo don a bauta masa ba, sai dai don yă yi bauta, yă kuma ba da ransa fansa saboda mutane da yawa.”
Nneyo peyo, Mwana juka Mundu jwangaika kukamulilwa maengo, ikabheje kukamula liengo na shoya gumi gwakwe nkupinga kwaagombolanga bhandu bhabhagwinji.”
29 Sa’ad da Yesu da almajiransa suke barin Yeriko, sai wani babban taro ya bi shi.
A Yeshu na bhaajiganywa bhabho bhalishokangana ku Yeliko, lugwinjili lwa bhandu gulwaakagwile.
30 Makafi biyu kuwa suna zaune a bakin hanya, da suka ji cewa Yesu yana wucewa, sai suka ɗaga murya suka ce, “Ubangiji, Ɗan Dawuda, ka ji tausayinmu!”
Bhai, bhashinkupagwanga ashinangalole bhabhili bhatemingenenje nnyenje mpanda, bhakapilikananjeje kuti a Yeshu bhapinga pita gwene mpandago, gubhautienje lilobhe, “Mmakulungwa, Bhaulongo gwa a Daudi, nntubhonele shiya!”
31 Mutane suka tsawata musu, suka ce musu su yi shiru. Sai suka ƙara ɗaga murya suna cewa, “Ubangiji, Ɗan Dawuda, ka ji tausayinmu!”
Lugwinjili lwa bhandu lula bhakwaakalipilangaga kupinga bhapumulanje. Ikabheje bhanganyabho gubhapundilenje kweya lilobhe, “Mmakulungwa, Bhaulongo gwa a Daudi, nntubhonele shiya!”
32 Yesu ya tsaya ya kira su. Ya tambaye su, “Me kuke so in yi muku?”
A Yeshu gubhajimi, gubhaashemilenje nikwabhuyanga, “Nkupinganga nintendelanje nndi?”
33 Suka amsa suka ce, “Ubangiji, muna so mu sami ganin gari.”
Gubhaajangwilenje, “Mmakulungwa, tunajuga tulole.”
34 Sai Yesu ya ji tausayinsu, ya taɓa idanunsu. Nan da nan kuwa suka sami ganin gari, suka kuma bi shi.
Bhai, a Yeshu gubhaabhonelenje shiya, gubhaakwashiyenje meyo gabhonji, na shangupe gubhalolilenje, nigubhaakagwilenje.

< Mattiyu 20 >