< Mattiyu 2 >
1 Bayan an haifi Yesu a Betlehem, a Yahudiya, a zamanin Sarki Hiridus, sai waɗansu Masana, daga gabas suka zo Urushalima
A Yeshu kubhabhelekwele ku Bheteleemu, nkowa gwa ku Yudea, mobha ga a Elode pubhaliji a mpalume, a Yeshu bhakabhelekweje, bhakwiimanyanga ndondwa gubhaikengenenje ku Yelushalemu kopoka kulikoposhela lyubha,
2 suka yi tambaya suka ce, “Ina shi wanda aka haifa sarkin Yahudawa? Gama mun ga tauraronsa a gabas mun kuwa zo ne domin mu yi masa sujada.”
gubhabhushiyenje, “Kwali kwei mwana abhelekwe, mpalume jwa Bhayaudi? Twashinkulubhona lutondwa lwakwe lulikoposhela, putwaliji kulikoposhela lyubha na uwe tushikwiya kuntindibhalila.”
3 Da Sarki Hiridus ya ji wannan, sai hankalinsa ya tashi haka ma na dukan Urushalima.
A Mpalume Elode bhakapilikaneje genego, gubhatengwishe na bhandu bhowe bha ku Yelushalemu.
4 Bayan ya kira dukan manyan firistoci da malaman dokoki na mutane wuri ɗaya, sai ya tambaye su inda za a haifi Kiristi.
Bhai, gubhaashemilenje bhakulungwanji bhaabhishila bhowe na bhaajiganya bha Shalia, gubhaabhushiyenje, “Kilishitu shabhelekwe kwei?”
5 Suka amsa suka ce, “A Betlehem ne, cikin Yahudiya, gama haka annabin ya rubuta.
Gubhaajangwilenje, “Ku Bheteleemu nkowa gwa ku Yudea malinga shiishite jandikwa naka nkulondola jwa a Nnungu kuti,
6 “‘Amma ke Betlehem, a cikin ƙasar Yahuda, ba ke ce mafi ƙanƙanta a cikin masu mulki a Yahuda ba, gama daga cikinki mai mulki zai zo, wanda zai zama makiyayin mutanena Isra’ila.’”
‘Ugwe Bheteleemu uli munkowa gwa ku Yudea, Ugwe nngabha jwanshoko muilambo imanyika ya ku Yudea, Pabha kunngwako apinga koposhela kalongolele, shaabhalongolelanje bhandu bhangu Ishilaeli.’”
7 Sai Hiridus ya kira Masanan nan a ɓoye, yă gano daga wurinsu daidai lokacin da tauraron ya bayyana.
Penepo, a Elode gubhaashemilenje kuntemela bhakwimanyanga ndondwa bhala, gubhaabhushiyenje shakani pulwankoposhelenje lutondwa.
8 Sai ya aike su Betlehem ya ce, “Ku je ku binciko a hankali game da yaron nan. Da kun same shi, sai ku kawo mini labari nan da nan, domin ni ma in je in yi masa sujada.”
Kungai gubhaatumilenje ku Bheteleemu bhalinkuti, “Nnjendangane nkabhushishiyanje ukoto ngani jika jwene mwanajo. Mummonangaga kunnugulilanje nkupinga na nne nyende ngantindibhalile.”
9 Bayan sun saurari sarki, sai suka kama hanyarsu, tauraron da suka gani a gabas kuwa yana tafe a gabansu, sai da ya kai inda yaron yake.
Bhakapilikananjeje malobhe ga a mpalume bhakwimanyanga ndondwa bhala gubhajabhwilenje, bhai lutondwa lubhalubhweninji bhalinginji kulikoposhela lyubha lula gulwaalongolelenje, gulupite jima panani paaliji mwana pala.
10 Da suka ga tauraron, sai suka yi farin ciki ƙwarai.
Bhakalubhonanjeje lutondwa gubhainonyelenje kaje.
11 Suka shiga gidan, suka kuwa ga yaron tare da mahaifiyarsa Maryamu. Suka durƙusa har ƙasa, suka yi masa sujada. Sa’an nan suka kunce dukiyarsu, suka miƙa masa kyautai na zinariya da na turare da na mur.
Bhai, gubhajinjilenje nnyumba, gubhammweninji mwana jula na akwabhe a Malia, gubhatemingene ulungolungo kuntindibhalila. Kungai gubhagopwelenje ibhajigelenje, gubhampelenje upo, shaabhu na lubhani na manemane.
12 Bayan an gargaɗe su cikin mafarki kada su koma wurin Hiridus, sai suka koma ƙasarsu ta wata hanya dabam.
A Nnungu bhakwaaleyangaga nng'agamii, bhanaabhujilanje kabhili a Elode, gubhapitilenje mpanda guna kubhuja kunngwabhonji.
13 Bayan sun tafi, sai mala’ikan Ubangiji ya bayyana ga Yusuf a mafarki ya ce, “Tashi, ka ɗauki yaron da mahaifiyarsa, ku gudu zuwa Masar. Ku zauna a can sai na gaya muku, gama Hiridus zai nemi yaron don yă kashe.”
Bhajeninji bhala bhakajabhulanjeje, malaika jwa Bhakulungwa gwabhakoposhele a Yoshepu nng'agamii, gwabhalugulile, “A Elode bhapinga kunnoleya mwanajo bhammulaje, bhai nnjumushe! Muntole mwanajo na akwabhe mmutushilanje ku Mishili, nkatamangane mpaka pushininnugulilanje kabhili.”
14 Sai Yusuf ya tashi, ya ɗauki yaron da mahaifiyarsa da dad dare suka tafi Masar,
A Yoshepu bhakajumusheje gubhantolile mwana jula na akwabhe, gubhajabhwilenje nashilo nashilo kubhutushila ku Mishili.
15 inda ya zauna har sai da Hiridus ya mutu. Ta haka kuwa aka cika abin da Ubangiji ya faɗa ta bakin annabin cewa, “Daga Masar na kira ɗana.”
Gubhatemi kweneko mpaka pubhaawile a Elode. Genega gashinkukoposhela nkupinga gamalile galugwilwe na Bhakulungwa kwa ntenga guka nkulondola jwabho, “Nashinkunshema mwanangu kopoka ku Mishili.”
16 Da Hiridus ya gane cewa Masanan nan sun yi masa wayo, sai ya husata ƙwarai, ya yi umarni cewa a karkashe dukan’yan yara maza da suke a Betlehem da kewayenta, daga masu shekara biyu zuwa ƙasa, bisa ga lokacin da ya sami labarin daga Masanan nan.
A Elode bhakamumanyeje kuti bhashitembwa na bhakwimanyanga ndondwa bhala, guyaashimile kaje. Gubhaamulishe bhabhulagwanje bhana bha shileu bhowe pa shilambo sha Bheteleemu na ilambo ya nnyenje jakwe bha yaka ibhili na pai jakwe. Bhashinkutenda nneyo kwa tolelela pubhalugulilwe na bhaashomanga ndondwa bhala malanga gubhalubhweninji lutondwa kulikoposhela lyubha.
17 Sai abin da aka faɗa ta bakin annabi Irmiya ya cika, cewa,
Nneyo gakumalilaga malobhe galugwilwe na ankulondola bha a Nnungu a Yelemia bhalinkuti,
18 “An ji murya a Rama, tana kuka da makoki mai tsanani, Rahila ce take kuka domin’ya’yanta, an kāsa ta’azantar da ita, don ba su.”
“Lilobhe lishipilikanika ku Lama, ililo na nguto yaigwinji. A Laeli bhanakwagutilanga ashibhana bhabho, numbe bhangapinga tagwa ntima, pabha bhana bhowe bhawilenje.”
19 Bayan Hiridus ya mutu, sai mala’ikan Ubangiji ya bayyana ga Yusuf a mafarki a Masar,
Bhakaweje a Elode, malaika jwa Bhakulungwa gwabhakoposhele a Yoshepu nng'agamii ku Mishili kula,
20 ya ce, “Tashi, ka ɗauki yaron da mahaifiyarsa ku tafi ƙasar Isra’ila, domin waɗanda suke neman ran yaron sun mutu.”
gwabhalugulile, “Nnjumushe! Muntole mwana na akwabhe, mmujangane ku shilambo sha Ishilaeli, pabha bhapingangaga kummulaga mwanajo bhala, bhawilenje.”
21 Sai ya tashi, ya ɗauki yaron da mahaifiyarsa suka tafi ƙasar Isra’ila.
Bhai, a Yoshepu bhakajumusheje, gubhantolile mwana jula na akwabhe, gubhabhujengene ku shilambo sha Ishilaeli.
22 Amma da ya ji Arkelawus ne yake mulki a Yahudiya a matsayin wanda ya gāji mahaifinsa Hiridus, sai ya ji tsoron zuwa can. Bayan an gargaɗe shi a mafarki, sai ya ratse zuwa gundumar Galili,
Ikabheje a Yoshepu bhakapilikaneje kuti a Lekelao, bhana bhabho a Elode, bhashibha a mpalume bha ku Yudea gubhajogwepe kubhuja. Bhalabho bhakalugulilweje nng'agamii, gubhapite nkowa gwa ku Galilaya,
23 ya je ya zauna a wani garin da ake kira Nazaret. Ta haka aka cika abin da aka faɗa ta bakin annabawa cewa, “Za a ce da shi Banazare.”
nikwenda tama ku shijiji sha ku Nashaleti. Nkupinga gamalile malobhe galugwilwe na ashinkulondola bha a Nnungu, “Shibhashemwe Bhanashaleti.”