< Mattiyu 19 >
1 Sa’ad da Yesu ya gama faɗin waɗannan abubuwa, sai ya bar Galili, ya tafi yankin Yahudiya a ɗaya gefen Urdun.
I'sa yuşan hı'ı ç'əvxhamee, Galileyeençe qığeç'u İordan damayne şargılyne Yahudeyeeqa ayk'an.
2 Taron mutane mai yawa suka bi shi, ya kuwa warkar da su a can.
Mang'uqab qihna geeb insanar qavayle. I'see manbı maa'ab yug qaa'anbı.
3 Waɗansu Farisiyawa suka zo wurinsa don su gwada shi. Suka yi tambaya suka ce, “Daidai ne mutum yă saki matarsa saboda wani dalili da kuma a kan kowane dalili?”
I'saysqa fariseyar qeepxha Mana siliys ı'xəsva qiyghanan: – Nişil-alla qariy adamiys cuna xhunaşşe qaxiyles yeexheye?
4 Ya amsa ya ce, “Ba ku taɓa karantawa ba ne cewa, a farkon halitta, Mahalicci ‘ya yi su namiji da ta mace,’
I'see manbışis inəxdun alidghıniy qele: – Nya'a, şu qətqı' dişde, İpxhıning'vee ts'eppiykecab «adamiyiy zəiyfa ipxhın».
5 ya kuma ce, ‘Saboda wannan dalili, namiji zai bar mahaifinsa da mahaifiyarsa yă manne wa matarsa, biyun kuwa su zama jiki guda’?
«Mançil-alla insanee dekkiy yed g'alyabaççe, xhunaşşeyka eyxhe. Adamiyiy xhunaşşe sa vuxhesva».
6 Ta haka, ba sa ƙara zama biyu, sai dai ɗaya. Saboda haka abin da Allah ya haɗa fa, kada mutum yă raba.”
Həşde manbı q'öyre deş, sa vooxhe. Mançil-allad hasre Allahee at'iq'an hı'iyn insanaaşe curma'acen.
7 Suka yi tambaya, suka ce, “To, me ya sa Musa ya umarta cewa mutum yă ba wa matarsa takardar saki, yă kuma kore ta?”
Fariseyaaşe I'sayk'le eyhen: – Nya'a manke Mısee insanaaşik'le uvhu: «Xhunaşşeyne xılyaqa qaxiyvunava kağız huvu, qaxiyles yeexhe»?
8 Yesu ya amsa ya ce, “Musa ya ba ku izini ku saki matanku saboda taurin zuciyarku ne. Amma ba haka yake ba daga farko.
I'see manbışik'le eyhen: – Vuşun yik'bı g'ayebı xhinneva Mısee şosqa xhunaşşer qaxuvles hapsır. Ts'etta məxüd deşdiy vod.
9 Ina faɗa muku cewa duk wanda ya saki matarsa, sai dai a kan rashin aminci a cikin aure, ya kuwa auri wata, ya yi zina ke nan.”
Zımee şok'le eyhen, şavaayiy zinayle ğayrı menne karal-alla cuna xhunaşşe qaxiyvu, merna xhunaşşe hey'ı, mana zina hı'ına xhinnecar eyxhe.
10 Almajiran suka ce masa, “In haka yake tsakanin miji da mata, ashe, ya ma fi kyau kada a yi aure.”
Telebabışe I'sayk'le eyhen: – Adamiynemee xhunaşşe hiveeciy manimee dağamın karxhee, xhunaşşe hidey'iycad mançile yugda eyxhe.
11 Yesu ya ce, “Ba kowa ba ne zai yarda da wannan magana, sai dai waɗanda aka yarda musu.
I'see manbışik'le eyhen: – Zı man uvhuyn gırgıng'usse ha'as əxəs deş. Şavusiy man Allahee huvu, mang'usse ha'as əxəs.
12 Gama waɗansu bābānni ne domin haka aka haife su; waɗansu kuwa mutane ne suka mai da su haka; waɗansu kuma sun ƙi aure ne saboda mulkin sama. Duk mai iya ɗaukar wannan yă ɗauka.”
Məxbınbı vobınbı, yedike vuxhayng'acab xadimba vuxha, məxbınbıb vobınbı, insanaaşe məxüb qav'u, sassanbışed Xəybışeene Paççahiyvalinemee xhunaşşe hee'ecar deş. Hasre şavusseyiy əxə, mang'veeyid he'ecen.
13 Sa’an nan aka kawo yara ƙanana wurin Yesu don yă ɗibiya musu hannuwansa, yă kuma yi musu addu’a. Amma almajirai suka tsawata wa waɗanda suka kawo su.
Mane gahıl insanaaşe I'saysqa uşaxar abayle, Mang'vee manbışilqa xıl gixhxhı düə hee'ecenva. Telebabışe manbışik'le cuvabbı eyhe ıxha.
14 Yesu ya ce, “Ku bar yara ƙanana su zo wurina, kada ku hana su, gama mulkin sama na irin waɗannan ne.”
I'seemee manbışik'le eyhen: – Uşaxar Zasqa qeepxhes havaasre! Manbışda yəq uvqımaaqqa! Xəybışeena Paççahiyvalla məxbınbışda vob.
15 Sa’ad da ya ɗibiya musu hannuwansa, sai ya tafi abinsa.
I'see manbışilqa xıl gixhxhı, düə hav'u, mançe ayk'anna.
16 To, fa, sai ga wani ya zo wurin Yesu ya tambaye shi ya ce, “Malam, wane abu mai kyau ne ya zama mini dole in yi don in sami rai madawwami?” (aiōnios )
Sa insan I'saysqa arı qiyghanan: – Mə'əllim, zı nəxbına yugvalane haa'as vukkan, zaqa exır ixhecenva? (aiōnios )
17 Yesu ya amsa ya ce, “Don me kake tambayata game da abin da yake mai kyau? Akwai Mai kyau Ɗaya kaɗai. In kana so ka sami rai madawwami, ka kiyaye dokokin nan.”
I'see mang'uk'le eyhen: – Nya'a ğu Zake yugvaline hək'ee qidghın ha'a? Yugna Sa Allah vorna. Vas məxbına ı'mı'r vukkanxhee, Mang'une əmırbışil k'ırı alixhxhı, Mang'vee eyhen he'e.
18 Mutumin ya yi tambaya ya ce, “Waɗanne?” Yesu ya amsa ya ce, “‘Kada ka yi kisankai, kada ka yi zina, kada ka yi sata, kada ka yi shaidar ƙarya,
Mane insanee I'sayke «Nene əmırbışilyneva?» qidghın ha'a. I'see mang'uk'le eyhen: – Gimek'a, zina hıma'a, sixbı hıma'a, hıdi'ıyn karaı'dəən kar insanne gardanaqa gimiyxhe,
19 ka girmama mahaifinka da mahaifiyarka,’ka kuma ‘ƙaunaci maƙwabcinka kamar kanka.’”
dekkısiy yedis hı'rmat gyuvxhe, yiğne k'anena ıkkiykne, nəxüriy vas ğu ıkkan.
20 Saurayin ya ce, “Duk waɗannan na kiyaye. Me kuma ya rage mini?”
«Zı man gırgın ha'anva, medın zas hucooyiy g'idiyxharva?» mane mek'vne insanee I'sayke qiyghan.
21 Yesu ya amsa ya ce, “In kana so ka zama cikakke, ka je, ka sayar da dukan dukiyarka ka kuma ba matalauta, za ka kuwa sami dukiya a sama. Sa’an nan ka zo, ka bi ni.”
I'see eyhen: – Vas yiğın gırgın işbı yugunbı ıxha ıkkanxhee, hark'ın yiğın gırgın kar massa hele. Qiyğad çike ıxhayn pıl kar deşinbışis bit'al he'e. Manke vaqa xəybışee xaziyna vuxhes. Mançile qiyğa Zasqa sak'le, Zaqar qihna qora.
22 Da saurayin ya ji haka, sai ya tafi rai a ɓace, don yana da arziki sosai.
Mane mek'vne insanıqa geed kar ıxhal-alla, I'see uvhuyn g'ayxhımee, mang'vee aq'va qı'ı mançe ayk'anna.
23 Sa’an nan Yesu ya ce wa almajiransa, “Gaskiya nake gaya muku, yana da wuya mai arziki yă shiga mulkin sama.
Mançile qiyğa I'see telebabışik'le eyhen: – Zı şok'le hək'edacad eyhe, karnane insanın Xəybışeene Paççahiyvaleeqa ikk'eç'uy dağamda vod.
24 Har wa yau ina gaya muku, zai fi sauƙi raƙumi yă shiga ta kafar allura, da mai arziki yă shiga mulkin Allah.”
Zı meed şok'le eyhen, devayn veebayne q'əç'eençe ılğevç'uy, karnane insanın Allahne Paççahiyvaleeqa ikk'eç'uyle rəhətda ixhes.
25 Sa’ad da almajiran suka ji wannan, sai suka yi mamaki ƙwarai. Suka yi tambaya suka ce, “To, wa zai sami ceto ke nan?”
Man I'see eyhen g'ayxhı, telebabı mançile mattebaxhenbıcab. Manbışe qiyghanan: – Şavussene manke g'attixhanas əxəs?
26 Yesu ya kalle su ya ce, “Ga mutum kam, wannan ba ya yiwuwa, amma ga Allah kuwa, dukan abubuwa masu yiwuwa ne.”
I'sa manbışiqa ilyakkı eyhen: – Man insanısse ha'as əxəs deş, Allahıssemee ha'as dəxən kar deşin.
27 Sai Bitrus ya amsa masa, “Ga shi mun bar kome don mu bi ka! Me za mu samu ke nan?”
Pyoturee I'sayk'le eyhen: – Haane, şi gırgın g'aletçu Vaqab qihna q'öö, mançil-alla şas hucoone ixhes?
28 Yesu ya ce musu, “Gaskiya nake gaya muku, a lokacin sabunta dukan kome, sa’ad da Ɗan Mutum ya zauna a kan kursiyinsa mai daraja, ku da kuka bi ni, ku ma za ku zauna a kan kursiyoyi goma sha biyu, kuna yi wa kabilu goma sha biyu na Isra’ila shari’a.
I'see manbışis inəxdun alidghıniy qele: – Zı şok'le hək'edacad eyhe, dyunye ts'ed qıxhamee, İnsanna Dix Cune nurune taxtıl gyu'urmee, şu, Zaqab qihna qabıynbı İzrailyna yıts'ıq'öble nasıl vuk'lek vukkeesva yits'ıq'öne taxtıl gyuv'aras.
29 Duk kuma wanda ya bar gidaje ko’yan’uwa maza ko’yan’uwa mata ko mahaifi ko mahaifiya ko yara ko gonaki, saboda ni, zai sami abin da ya fi haka riɓi ɗari, yă kuma gāji rai madawwami. (aiōnios )
Şavaayiy Yizdemee xaybı, çocar, yiçubı, dek, yed, uşaxar, con cigabı g'ali'ı məxrıng'us vəş nəəqees mançile geed heles, gırgıne gahbışisda ı'mı'rıb mang'una vuxhes. (aiōnios )
30 Amma da yawa da suke na farko, za su zama na ƙarshe, da yawa kuma da suke na ƙarshe, za su zama na farko.
Tseppiynbışin gellesınbı, nekke qiyğiynbı vuxhes, nekke qiyğiynbıb tseppiynbı vuxhes.