< Mattiyu 18 >

1 A lokacin nan sai almajirai suka zo wurin Yesu suka yi tambaya suka ce, “Wane ne mafi girma a mulkin sama?”
Unsiki ghulaghula avavulanisivua vakisa kwa Yesu na kukum'bula,”Ghwe veeni juuno m'baha mhu vutwa uvwa kukyanya?”
2 Sai ya kira ƙaramin yaro ya sa shi yă tsaya a tsakiyarsu.
U Yesu akakemela umwana un'debe, akam'bika pakati na kati pa vanave,
3 Sai ya ce, “Gaskiya nake gaya muku, in ba kun canja kuka zama kamar ƙananan yara ba, labudda, ba za ku shiga mulkin sama ba.
na kuti,”kyang'haani nikuvavuula, mungabuhile kulata na kuuva heene vaana vadebe namunganoghele kukwingila mhu vutua vwa Nguluve.
4 Saboda haka, duk wanda ya ƙasƙantar da kansa kamar wannan yaro, shi ne mafi girma a mulkin sama.
Pa uluo umuunhu ghweni juuno ikuviika heene mwaana n'debe, umunhu ndavule ujuo ghwe mbaha mhu vutua uvwa kukyanya.
5 Duk kuma wanda ya karɓi ƙaramin yaro kamar wannan a cikin sunana ya karɓe ni ne.
Kange umuunhu ghweni juuno ikumwupila umwaana u'debe mhu litavua lyango ikunyupila uune.
6 “Amma duk wanda ya sa ɗaya daga cikin ƙananan nan da suka gaskata da ni ya yi zunubi, zai fiye masa a rataya babban dutsen niƙa a wuyarsa, a kuma nutsar da shi a zurfin teku.
Looli ghweni juno ipelepesia jumo pakati pa vadebe ava vano vikunyitika kugaluka, luuva lunono kwa muunhu ujuo ilivue ilivaha ilya kuhavulila likungua kusingo kwa mwene, kange kudwivilila mhu kyogho mhu nyanja.
7 Kaiton duniya saboda abubuwan da suke sa mutane su yi zunubi! Dole irin waɗannan abubuwa su zo, sai dai kaiton mutumin da ya zama sanadin kawo su!
Iiga khu iisi ulwakuva unsiki ughwa kukalasia! ulwakuuva nalunofu khu masiki aghuo kukwisa, looli iiga kwa juula umuunhu juula amasiki ghala ghikwisa vwimila umwene!
8 In hannunka ko ƙafarka yana sa ka zunubi, yanke shi ka yar. Zai fiye maka ka shiga rai da hannu ko ƙafa ɗaya da hannuwa biyu ko ƙafafu biyu da a jefar da kai cikin madawwamiyar wuta da hannuwa biyu ko ƙafafu biyu. (aiōnios g166)
Heene uluvoko lwako nambe ulughulu lwako lukukupelepesia kukalala, udumule kange utaghe kuvutali nhu nuve. Lunofu kyongo kulyuve juuve kukwingila khuvwumi kuuva nsila luvoko nambe uvulemavu, kuliko kutaghua khu mwooto ughwa kusila na kusila ghuva na mavoko ghooni nambe amaghulu ghooni. (aiōnios g166)
9 In kuma idonka yana sa ka zunubi, ƙwaƙule shi ka yar. Zai fiye maka ka shiga rai da ido ɗaya, da ka shiga jahannama ta wuta da idanunka biyu. (Geenna g1067)
Heene iliso lyako likukukalasia, kuula kange ulitaghe kuvutali nuvee. Lunofu kyongo kulyuve juuve ghwingile kuvwumi nhi liiso limo, kuliko kutaghua khu mwooto aghwa kusila na kusila ghuva nha maaso ghooni. (Geenna g1067)
10 “Ku lura, kada ku rena ɗaya daga cikin waɗannan ƙanana. Gama ina faɗa muku mala’ikunsu a sama kullum suna duban fuskar Ubana da yake cikin sama.
Lolagha kuuti mulisa kusyojola juumo ughwa vadebe ava. Ulwakuva nikuvavuula kuuti kukyanya kulivanyamola vavanave ifighono fyoni vilola uvweni vwa Nhaata ghwango juuno alikukyanya.
(Gadilila: Amasio ghanoghivoneka heene gha kidebe kya 11,”Ulwakuuva u mwaana ghwa Adamu akisile kukutupoka kiila kinokikasovile”naghakavonike mhu nakala innofu isa kali).
12 “Me kuka gani? In wani yana da tumaki ɗari, sai ɗaya daga cikinsu ta ɓace, ba sai yă bar tasa’in da taran a kan tuddai yă je neman guda ɗayan da ta ɓace ba?
Musagha kiiki? Pano umunhu alining'olo kijigho kimo, jimo musene isova, vuuli naikuvaleka ifijigho tanda ifya kufidunda na kuluta kukumulonda juumo juuno asovile?
13 In kuwa ya same ta, ina gaya muku gaskiya, zai yi murna saboda ɗayan fiye da tasa’in da taran da ba su ɓace ba.
Kange angamwaghe, kyang'haani nikuvavuula, ikunkela kuliko vaala kijigho kimo nhu tanda vanonavisova.
14 Haka ma Ubanku da yake cikin sama ba ya so ko ɗaya daga cikin ƙananan nan yă ɓace.
Pa uluo navwevwighane vwa Nhaata ghwinu ughwa kukyanya kuuti juumo mhu vadebe ava valemale.
15 “In ɗan’uwanka ya yi maka laifi, ka je ka nuna masa laifinsa, tsakaninku biyu kaɗai. In ya saurare ka, ka maido da ɗan’uwanka ke nan.
Heene unyalukolo ghwako angakukosele, luuta, ukansone ilidoa pakate palyuve nhu mwene pano iiva mwene jujuuo. Ndavule ikukupulikisia, ghuva ugomwisie unyalukolo ghwako.
16 Amma in bai saurare ka ba, ka je tare da mutum ɗaya ko biyu, domin ‘a tabbatar da kowace magana a bakin shaidu biyu ko uku.’
Looli nave naikupulikisia, ntoole unyalukolo juumo nambe vavili kyongo palikimo nuuve, Ulwakuuva mumalomo agha volesi vavili nambe vatatu kiila lisio linoghile kukagulua.
17 In kuwa ya ƙi yă saurare su, sai ka gaya wa ikkilisiya; in kuma ya ƙi yă saurari ikkilisiya ma, ka yi da shi kamar marar sanin Allah ko mai karɓar haraji.
Nave ibeda kuvampulikisia, livule ilikong'ano ilisio ilio, nave ibeda vulevule kupulikisia ilikong'ano, looli avisaghe heene muunhu ughwa vapanji usonga songo.
18 “Gaskiya nake gaya muku, duk abin da kuka daure a duniya, za a daure a sama, duk kuma abin da kuka kunce a duniya, za a kunce shi a sama.
Kyang'haani nikuvavuula kyekyoni kiila kinomuliva mudinda mhu iisi na kukyanya kidindua. kange kyekyoni kinomudindula mhu iisi na kukyanya kidindulivua.
19 “Har wa yau, ina gaya muku cewa in mutum biyu a cikinku a duniya suka yarda su roƙi wani abu, Ubana da yake cikin sama zai yi muku.
Kange nikuvavuula kuuti nave avaanhu vavili pakati palyumue vangiting'ane vwimila vwa lisio lyelyoni pa iisi linovisuma, iilio u Nhaata ghwango ughwa kukyanya ivomba.
20 Gama inda mutum biyu ko uku suka taru cikin sunana, a can ma ina tare da su.”
Ulwakuva vavili nambe vatatu vangakong'ane palikimo khu litavua lyango, une nili pakatenakate naveene.
21 Sai Bitrus ya zo wurin Yesu ya yi masa tambaya ya ce, “Ubangiji, sau nawa zan yafe wa ɗan’uwana sa’ad da ya yi mini zunubi? Har sau bakwai?”
Pepano u Petro akisa na pikum'bula u Yesu,”ghwe Mutwa, na kalingi unyalukolo ghwango ifikuhoka une nisaghile? Nifikusaghilagha kuhanga kufika lekela lubale?”
22 Yesu amsa ya ce, “Ina gaya maka, ba sau bakwai ba, amma sau saba’in da bakwai.
U Yesu akam'bula,”Naniiti kufika lekela lubale, looli usaghilaghe fijigho lekela lubale.
23 “Saboda haka, mulkin sama yana kama da wani sarki wanda ya so yă yi ƙididdigar dukiyarsa da take a hannun bayinsa.
Ulwakuuva ulu uvutwa vwa kukyanya vuling'ine ni kihwanikisio ikya ntwa jumonga juno akalondagha kuvala fino kuhuma kuvavombi vaake. Untwa ujuo ye atengwile
24 Da ya fara ƙididdigar, sai aka kawo masa wani wanda yake bin bashin talenti dubu goma.
kuvala fino ikuvasighila, um'bombi jumo alyale isighilua italanta imbilima kijigho.
25 Da yake bai iya biya ba, sai maigida ya umarta a sayar da shi da matarsa da yaransa da kuma duk abin da yake da shi, a biya bashin.
Um'bombi ujuo ulwakuva alyakunilue kuhomba, untwa ghwa mwene alyaghile aghusivue, un'dala ghwake palikimo na vaana vaake ni fiinu fyoni fino alyale nafyo, neke ahombe fyoni.
26 “Bawan ya durƙusa a gabansa. Ya yi roƙo ya ce, ‘Ka yi mini haƙuri, zan biya ka ƙaf.’
Pe um'bombi jula akaghua, akafughama pavulongolo pa mwene, akati,'Mutwa, uve nhu lugudo palikimo nune, ifinu fyako fyoni nihomba.'
27 Maigidan bawan ya ji tausayinsa, ya yafe masa bashin, ya kuma sake shi.
Pe untwa ughwa jula um'bombi, ulwakuva akasukumivue kyongo nhu lusungu, akantavula na kukunsaghila fyoni fino isighilia
28 “Amma da wannan bawa ya fita, sai ya gamu da wani abokin bautarsa wanda yake binsa bashin dinari ɗari. Sai ya cafke shi, ya shaƙe shi a wuya yana cewa, ‘Biya ni abin da nake binka!’
Looli um'bombi jula ye avukile pala akatang'ana nu mbombi ujaake, juno alyale ikunsighila idinali kilundo. Akankola, akantaka kusingo, akam'bula,'Uhombe fyoni fino nikukusighila.'
29 “Wannan abokin bautarsa ya durƙusa ya roƙe shi, ‘Ka yi mini haƙuri, zan biya ka.’
Looli um'bombi ujaake jula akafughama pa maaso ghaake, akampelepesia, akati,'Nisuma unguule padebe ifinu fyako fyoni fino nisighilua nihomba.'
30 “Amma ya ƙi. A maimako, sai ya je ya sa aka jefa shi a kurkuku, har yă biya bashin.
Neke um'bombi jula akakaana. pe, akaluta kukundindila ujaake mudinde, kuhanga pano ihomba ifinu fyoni fino isighilua.
31 Sa’ad da sauran bayin suka ga abin da ya faru, abin ya ɓata musu rai ƙwarai, sai suka tafi suka faɗa wa maigidansu dukan abin da ya faru.
Avavombi avajaake ye vasivwene isio. Vakalemala kyongo. Vakaluta na kukum'bula untwa ghuvanave sooni sino sivombike.
32 “Sai maigidan ya kira wannan bawa. Ya ce, ‘Kai mugun bawa, na yafe duk bashin da nake binka domin ka roƙe ni.
Pepano untwa akankemela um'bombi jula, akam'bula akati,'Ghwe m'bombi uve uli mbivi, uve ye unisumile une nakusaghila fyoni fino nakusighilagha.
33 Ashe, bai kamata kai ma ka ji tausayin abokin bautarka yadda na yi maka ba?’
Asi! nuveele unoghile kukunsungukila umbombi un'jaako, ndavule une niveele nikunsungukile une?
34 Cikin fushi, maigidan ya miƙa shi ga ma’aikatan kurkuku su gwada masa azaba, har yă biya dukan bashin da ake binsa.
Untwa jula akakalala kyongo pe akalaghila atwalue mu ndinde kupumusivua kuhanga pano ihomba ifinu fyoni fino isighilua. Enendiiki na ju Nhaata
35 “Haka Ubana da yake cikin sama zai yi da kowannenku, in ba ku yafe wa’yan’uwanku daga zuciyarku ba.”
ghwango ughwa kukyanya fye ilikuvahomba, na jumue nave namunkusaghila nhu mwoojo um'balafu unyalukolo.”

< Mattiyu 18 >