< Mattiyu 18 >

1 A lokacin nan sai almajirai suka zo wurin Yesu suka yi tambaya suka ce, “Wane ne mafi girma a mulkin sama?”
muda woo anapunzi bake batiicha kwa Yesu ni kummakiya, “Nyai ywabile nkolo mu'utawala wa kumaunde?”
2 Sai ya kira ƙaramin yaro ya sa shi yă tsaya a tsakiyarsu.
Yesu kaankema mwana nchunu kammeka nkati yabe,
3 Sai ya ce, “Gaskiya nake gaya muku, in ba kun canja kuka zama kamar ƙananan yara ba, labudda, ba za ku shiga mulkin sama ba.
No baya, “Kweli nenda kuamakiya, mana mukotwike tubu no panga kati mwabana alele muweza kwaa jingya mu utawala wa Nnongo.
4 Saboda haka, duk wanda ya ƙasƙantar da kansa kamar wannan yaro, shi ne mafi girma a mulkin sama.
Kwa eyo woywote ywalowa kuuluya kati mwana mnele, mundu kati ywo nga nkolo mu'utawala wa kumaunde.
5 Duk kuma wanda ya karɓi ƙaramin yaro kamar wannan a cikin sunana ya karɓe ni ne.
Ni mundu ywoywoti ywalowa kumpokya mwana mnele kwa lina lyango anipokya nenga.
6 “Amma duk wanda ya sa ɗaya daga cikin ƙananan nan da suka gaskata da ni ya yi zunubi, zai fiye masa a rataya babban dutsen niƙa a wuyarsa, a kuma nutsar da shi a zurfin teku.
Lakini ywoywoti ywasababisha jumo kati ya alele aba babaniaminiya asi, yalowa panga bora kwa mundu ywp liwe likolo lyo sangya likatabilwa paingo yake ni, tumbukilwa mu'bahari.
7 Kaiton duniya saboda abubuwan da suke sa mutane su yi zunubi! Dole irin waɗannan abubuwa su zo, sai dai kaiton mutumin da ya zama sanadin kawo su!
Ole kwa dunia kwasababu kunumiya! kwa mana ntopo namna kwa wakati wo icha, lakini ole kachake kwa mundu yolo wakati woo yaicha kwaajili yake!
8 In hannunka ko ƙafarka yana sa ka zunubi, yanke shi ka yar. Zai fiye maka ka shiga rai da hannu ko ƙafa ɗaya da hannuwa biyu ko ƙafafu biyu da a jefar da kai cikin madawwamiyar wuta da hannuwa biyu ko ƙafafu biyu. (aiōnios g166)
Kati luboko lwako lutikusababisha kukwazika, ukate ni utaikwe kutalu ni wenga bora kachako wenga jingya muuzima ubile ntopo luboko au kilema, kuliko taikulikwa mumwoto wa machoba gangunganikwa ubile na maboko goti na magolo goti. (aiōnios g166)
9 In kuma idonka yana sa ka zunubi, ƙwaƙule shi ka yar. Zai fiye maka ka shiga rai da ido ɗaya, da ka shiga jahannama ta wuta da idanunka biyu. (Geenna g1067)
Liyo lyako mana likukoseyite, ulitupwe na ulitaikwe kutalu ni wenga. Bora kachako wenga ujingii mu uzima na liyo limo, kuliko taikuliwa kumwoto wa masoba yangeyomoka ubile ni minyo yoti. (Geenna g1067)
10 “Ku lura, kada ku rena ɗaya daga cikin waɗannan ƙanana. Gama ina faɗa muku mala’ikunsu a sama kullum suna duban fuskar Ubana da yake cikin sama.
Linga panga kana mwazarau jumo ywa achene baa kwa mana nenda kuwamakiya panga kumaunde kwii na malaika bembe masoba goti, kaba ulolekeya kuminyo kwa Tate bango ywabile kumaunde.
12 “Me kuka gani? In wani yana da tumaki ɗari, sai ɗaya daga cikinsu ta ɓace, ba sai yă bar tasa’in da taran a kan tuddai yă je neman guda ɗayan da ta ɓace ba?
Muwaza namani? Mana itei mundu abi na ngondolo mia jimo yumo aobe, Je! aweza kwaleka tisini na tisa ya kitombe na yenda kwapala yolo yumo ywaobite?
13 In kuwa ya same ta, ina gaya muku gaskiya, zai yi murna saboda ɗayan fiye da tasa’in da taran da ba su ɓace ba.
Na mana amweni, kweli nenda kuwamakiya, alowa kumpulaikya kutiloo tisini na tisa babakotwike obe.
14 Haka ma Ubanku da yake cikin sama ba ya so ko ɗaya daga cikin ƙananan nan yă ɓace.
Nga nyo mapenzi kwaa ga Tate binu ywa kumaunde panga kati ya yumo ywa achene ba baobe.
15 “In ɗan’uwanka ya yi maka laifi, ka je ka nuna masa laifinsa, tsakaninku biyu kaɗai. In ya saurare ka, ka maido da ɗan’uwanka ke nan.
Mana nongo wako akukoseite, uyende, ukanobe akusami abile kichake. Mana akuyowine wapanga ukelebwiye nnongo'wo.
16 Amma in bai saurare ka ba, ka je tare da mutum ɗaya ko biyu, domin ‘a tabbatar da kowace magana a bakin shaidu biyu ko uku.’
Lakini mana akuyowine kwaa, wapotwe alongo benge abele au atatu mana kwa mikano ya ashahidi abele au atatu kila likowe liweza yomoka.
17 In kuwa ya ƙi yă saurare su, sai ka gaya wa ikkilisiya; in kuma ya ƙi yă saurari ikkilisiya ma, ka yi da shi kamar marar sanin Allah ko mai karɓar haraji.
Na mana asalawile kukupekaniya, ulibakiye li'kanisa likowe lyoo, mana asalawite kae kulipekaniya likanisa, bai na abe kati mundu wa dunia na ywalonga ushuru.
18 “Gaskiya nake gaya muku, duk abin da kuka daure a duniya, za a daure a sama, duk kuma abin da kuka kunce a duniya, za a kunce shi a sama.
Kweli nenda kuamakiya, chachatabilwa mu'dunia na kumaunde kilabilwe na chochote chachayongoyelwe mu'dunia na kumaunde kiyongolike.
19 “Har wa yau, ina gaya muku cewa in mutum biyu a cikinku a duniya suka yarda su roƙi wani abu, Ubana da yake cikin sama zai yi muku.
Kae nenda kuamakiya panga bandu kati yinu mana bayeketyaniye kunani ya kikowe lyolyote mu'dunia kabaloba, halyo
20 Gama inda mutum biyu ko uku suka taru cikin sunana, a can ma ina tare da su.”
Tate bango ba kunani alowa panga. Kwa mwanja abele au atatu mana bakusawike pamope kwa lina lyangi, Ne nibi pakati kati yabe.
21 Sai Bitrus ya zo wurin Yesu ya yi masa tambaya ya ce, “Ubangiji, sau nawa zan yafe wa ɗan’uwana sa’ad da ya yi mini zunubi? Har sau bakwai?”
Na Petro kaisa na kummakiya Yesu, “Ngwana, mara ilenga nongo wango mana anikoseite na nenga nimsami? Hata mara saba?
22 Yesu amsa ya ce, “Ina gaya maka, ba sau bakwai ba, amma sau saba’in da bakwai.
Yesu kammakiya, “Nikubakiya kwa mara saba, lakini hata sabaini mara saba.
23 “Saboda haka, mulkin sama yana kama da wani sarki wanda ya so yă yi ƙididdigar dukiyarsa da take a hannun bayinsa.
Kwa mwanza nyo utawala wa kumaunde ni sawa na tawala pulani ywapalage lekebisha esabu buka kwa atumwa bake.
24 Da ya fara ƙididdigar, sai aka kawo masa wani wanda yake bin bashin talenti dubu goma.
Paatumbwi lekebisha esabu, mtumwa yumo batikunnetya kachake na ywembe alonge lwage talanta elfu komi.
25 Da yake bai iya biya ba, sai maigida ya umarta a sayar da shi da matarsa da yaransa da kuma duk abin da yake da shi, a biya bashin.
Mana abile nacho kwaa Cleopata, Ngwana wake alangi apemeyelwe, nyumbowe bana bake na kila kilebe chabile nacho, na alepe.
26 “Bawan ya durƙusa a gabansa. Ya yi roƙo ya ce, ‘Ka yi mini haƙuri, zan biya ka ƙaf.’
Nga aywo mmanda ngalabukya, apiyite magoti nnongi yake kabaya, “Ngwana unipumiliye nenga, nalowa kukulepa kila kilebe'.
27 Maigidan bawan ya ji tausayinsa, ya yafe masa bashin, ya kuma sake shi.
Nga aywo Ngwana wa mmanda ywo, mana abina uruma, atikunneka na kusamwa deni lyo
28 “Amma da wannan bawa ya fita, sai ya gamu da wani abokin bautarsa wanda yake binsa bashin dinari ɗari. Sai ya cafke shi, ya shaƙe shi a wuya yana cewa, ‘Biya ni abin da nake binka!’
Lakini mmanda ywo atiboka na kumpata mmanda yumo katika amanda benge, ywa nnongage dinari mia. Atikumwuta, na kunkaba pa'ingo, na kumakiya, “Unilepe chanikulenga.'
29 “Wannan abokin bautarsa ya durƙusa ya roƙe shi, ‘Ka yi mini haƙuri, zan biya ka.’
Lakini yolo mmanda ywenge atikukilikitya ni kunnoba muno, kabaya, “Unipumiliye, nalowa kukulepa.”
30 “Amma ya ƙi. A maimako, sai ya je ya sa aka jefa shi a kurkuku, har yă biya bashin.
Lakini mmanda ywa kwanza atikana. Badala yake ayei kuntaba kuligereza, paka palepa deni lyake.
31 Sa’ad da sauran bayin suka ga abin da ya faru, abin ya ɓata musu rai ƙwarai, sai suka tafi suka faɗa wa maigidansu dukan abin da ya faru.
Pababweni amanda wenge chelo chakipangite. Batikasirika muno Batiisa ni kummakiya Ngwana wabe kila kilebe chakipitike.
32 “Sai maigidan ya kira wannan bawa. Ya ce, ‘Kai mugun bawa, na yafe duk bashin da nake binka domin ka roƙe ni.
Boka po ngwana wa atmanda yolo ankemite, ni kummakiya,'wenga wa mmanda mmaya, nitikusamya wenga lideni lyako lyoti kwa mwanja wati niloba muno.
33 Ashe, bai kamata kai ma ka ji tausayin abokin bautarka yadda na yi maka ba?’
Ywabile ni wenga ukaba na huruma kwa mmanda nyino kati nenga mwanikuhurumiye wenga?
34 Cikin fushi, maigidan ya miƙa shi ga ma’aikatan kurkuku su gwada masa azaba, har yă biya dukan bashin da ake binsa.
Ngwana wake atikasirika muno ni kwapeya askari watesa mpaka apalepa lideni lyake.
35 “Haka Ubana da yake cikin sama zai yi da kowannenku, in ba ku yafe wa’yan’uwanku daga zuciyarku ba.”
Eyo nga Tate bango ba kumaunde ngabalowa panga, manaite nkolikwe samyana mwalongo sika kwa mwoyo winu”.

< Mattiyu 18 >