< Mattiyu 17 >

1 Bayan kwana shida, sai Yesu ya ɗauki Bitrus, Yaƙub da Yohanna ɗan’uwan Yaƙub, ya kai su kan wani dutse mai tsawo, su kaɗai.
ifighono ntanda ye fikilile, Uyesu akavatoola UPeteli, uYakovo nu Yohani unuuna. Akaluta navoope ku kudunda ikitali, vakijekela.
2 A can aka sāke kamanninsa a gabansu. Fuskarsa ta haskaka kamar rana, tufafinsa kuwa suka zama fari fat suna walƙiya.
Ye vali pala, UYesu akanduka pamaaso ghaave. Ku maaso akava ivalatika hwene lijuva nagha menda ghaake ghakava mavalafu fiijo hwene lijuva nagha menda ghaake ghakava mavalafu fiijo hwene lumuli.
3 Nan take sai ga Musa da Iliya suka bayyana a gabansu, suna magana da Yesu.
Unsiki ghughuo, vakasetuka avavili avalongosi uMoose nu Eliya, vijova nu Yesu.
4 Sai Bitrus ya ce wa Yesu, “Ubangiji, ya yi kyau da muke nan. In kana so, sai in kafa bukkoki uku, ɗaya dominka, ɗaya domin Musa, ɗaya kuma domin Iliya.”
Pe uPeteli akam'buula uYesu akati, 'Ghwe Mutwa, lunono usue tukalaghe bahaapa! Nave ukeliile, nijenda ifyeve fitatu. Kimo kiive kyako, kimonga kya Moose, ikingi kiive kya Eliya.'
5 Yayinda yake cikin magana, sai wani girgije mai haske ya rufe su, sai wata murya daga cikin girgijen ta ce, “Wannan Ɗana ne, wanda nake ƙauna; wanda kuma nake jin daɗinsa ƙwarai. Ku saurare shi!”
UPeteli ye ajiighe ijova, lolagha, ilifunde lino livalatika likiisa, likavapulikila. Pe likapulikika ilisio kuhuma mu lifunde liiti. 'Uju ghwe Mwanango umughanike ghwango juno inkeliile, mupulikisyaghe umwene!'
6 Sa’ad da almajiran suka ji haka, sai suka fāɗi ƙasa rubda ciki, a firgice.
Avakuvulanisivua vala ye vapuliike isio, vakoghopa kyongo, vakakupama.
7 Amma Yesu ya zo ya taɓa su ya ce, “Ku tashi, kada ku ji tsoro.”
UYesu akaveela pa veene, akavabasia, akavavuula akati, “Ima, muleke pikwoghopa!
8 Da suka ɗaga kai, ba su ga kowa ba sai Yesu kaɗai.
Ye vikwimamka, vilola, navakwamwagha umuunhu ujunge, looli ju Yesu mwene.
9 Suna cikin gangarowa daga dutsen ke nan, sai Yesu ya umarce su cewa, “Kada ku faɗa wa kowa abin da kuka gani, sai bayan an tā da Ɗan Mutum daga matattu.”
Ye vali mu kidunda vikwika, uYesu akavavuula akati, “Namungampangilaghe muunhu sino musivwene, kuhanga unsiki ghuno une ne Mwana ghwa Muunhu nisyuka kuhuma ku vafue.
10 Almajiran suka tambaye shi suka ce, “To, me ya sa malaman dokoki suke cewa, dole sai Iliya ya fara zuwa?”
avavulanisivua vaake vakamposia vakati, “Ongo avavulanusi va ndaghilo sa Moose viiti, aliisa taasi uEliya, uKilisite ye akyale kukwisa.
11 Yesu ya amsa ya ce, “Tabbatacce, Iliya zai zo, zai kuma gyara dukan abubuwa.
UYesu akavamula, akati, 'se seene, aliisa taasi uEliya, kuuti anosie sooni.
12 Amma ina faɗa muku, Iliya ya riga ya zo, ba su kuwa gane shi ba, amma suka yi masa duk abin da suka ga dama. Haka ma Ɗan Mutum zai sha wahala a hannunsu.”
Neke nikuvavuula niiti, uEliya alisile, avaanhu navakankagwile, vakam'bombela sino vakighanile aveene. Enendiiki, na juune ne Mwana ghwa Mulunhu fye kyavikumusia.” Pepano avavulanisivua vala vakankagwile, vakam'bombela sino vakighanile aveene. Enendiiki, na juune ne Mwana ghwa Muunhu fye kyavikumhumusia.”
13 Sa’an nan almajiran suka gane cewa yana musu zancen Yohanna Mai Baftisma ne.
pepano avavulanisivua vala vakalutang'hania kuuti uYesu aveele ijova imhola sa Yohani uMwofughi.
14 Da suka isa wajen taron, sai wani mutum ya zo ya durƙusa a gabansa.
Yevafikila mukipugha kya vaanhu, umuunhu jumo akamulutila, akafughama pavulongolo pa mwene, na pikumbula,
15 Ya ce, “Ubangiji, ka yi wa ɗana jinƙai. Yana da farfaɗiya yana kuma shan wahala ƙwarai. Ya sha fāɗuwa cikin wuta ko ruwa.
“Mutwa, unsanhile umwanango, ulwakuva alinikivasi na pipumuka kyongo. Ulwakuva kakinga ighwela pamwoto nambe mumalenga.
16 Na kuma kawo shi wurin almajiranka, amma ba su iya warkar da shi ba.”
Nimuletile kuvavulanisivua vako, looli navaghwesisie pikunsosia.
17 Yesu ya amsa ya ce, “Ya ku zamani marasa bangaskiya da kuma masu taurinkai, har yaushe zan kasance tare da ku? Har yaushe kuma zan yi haƙuri da ku? Kawo mini yaron a nan.”
u Yesu akamula akati, “Umue kikolo kinonakikumwitika kange kinokinangike, nikukala palikimo numue mpaka liighi? nikugudilanila numue mpaka lighi? mumulete apa kulyune.”
18 Yesu ya tsawata wa aljanin, ya kuwa rabu da yaron, nan take yaron ya warke.
U Yesu akadalikila, ni lipepo likamuma. usoloka akasosevua kuhuma unsiki ghula.
19 Sa’an nan almajiran suka zo wurin Yesu a ɓoye suka tambaye shi suka ce, “Me ya sa ba mu iya fitar da aljanin ba?”
Pa uluo avavulanisivua vakamwisila u Yesu khu vusyefu na kukumposia,”Na kiiki tukakunilue kukudagha?”
20 Ya amsa ya ce, “Saboda kuna da ƙarancin bangaskiya sosai. Gaskiya nake gaya muku, in kuna da bangaskiyar da take ƙanƙanuwa kamar ƙwayar mustad, za ku iya ce wa wannan dutse, ‘Matsa daga nan zuwa can,’ zai kuwa matsa. Babu abin da zai gagare ku.”
U Yesu akavavuula,”Ulwakuva ulwitiko lwinu luudebe. Kyang'haani nikuvavula, ndavule muva nhu lwitiko nambe ludebe heene meeke sa mbeju isa haradali, muwesia pikukivula ikidunda iiki, vuuka kuhuma apa ulute kuula, nhi kyene kiivuka kange na piiva nhi khinu kyekyoni kiila ikya kusiting'ana kulyumue. Gadilila: Amasio agakidebe ughwa 21
“Looli, ilipepo iili naliingahume, looli khu nyifunyo na kudinda”naghivoneka mhu nakala inofu isa kali).
22 Da suka taru a Galili, sai ya ce musu, “Za a bashe Ɗan Mutum, a hannun mutane.
Unsiki ghunovajighe khu Galilaya, u Yesu akavavuula Avavulanisivua va mwene,”u Mwana ghwa Adamu ivikua mumavoko gha vaanu.
23 Za su kashe shi, a rana ta uku kuma za a tashe shi.” Almajiran kuwa suka cika da baƙin ciki.
Kange vikumbuda, nhi kighono ikya vutatu isyuka.”Avavulanisivua vakasukunile fijo.
24 Bayan Yesu da almajiransa suka isa Kafarnahum, sai masu karɓan harajin rabin shekel suka zo wurin Bitrus suka ce, “Malaminku ba ya biyan harajin haikali ne?”
Na veene yevafilkile khu Kapenaumu, avaanhu vanovikong'ania ikodi ija kivalilo shekeli vakamulutila u Petro na kuuti,”Vuuli m'bulanisi ghwinu ihomba ikodi ija kivalilo shekeli?”
25 Ya amsa ya ce “I, yana biya.” Da Bitrus ya shiga gida, Yesu ne ya fara magana. Ya ce masa, “Me ka gani, Siman? Daga wurin wane ne sarakunan duniya suke karɓar kuɗin shiga da kuma haraji, daga wurin’ya’yansu ne ko kuwa daga wurin waɗansu?”
Akati, “Ena”Looli u Petro ye ingile munkate mhu nyumba, u Yesu akajova nhu Petro ulwakwasia na kuuti,”Ghusagha kiiki Simon? Avatua va iisi, vikwupila ikodi nambe uvushuru kuhuma uveni? Khu vaala kuhuma kuvaghesia?
26 Bitrus ya amsa ya ce, “Daga wurin waɗansu.” Yesu ya ce masa, “Wato, an ɗauke wa’ya’yan ke nan.
Nhu nsiki u Petro akati, “Kuhuma khu vaghesia “u Yesu akam'bula, pa uluo avatemi vavusivue mhu vuhombaji.
27 Amma don kada mu ɓata musu rai, ka je tafki ka jefa ƙugiyarka. Ka ɗauki kifin da ka fara kama; ka buɗe bakinsa, za ka sami shekel guda. Ka kawo ka ba su, harajina da naka ke nan.”
Ulwene kyande tulavapelela avasongesia songo vahoke amkole, luta kulisumbe, utosie indovano, isamaki jino kyande jiiva nhasi kulovua utoole. Isamaki ijio ung'amalule umulomo ghwake, ghukujaagha indalama jimo. Indalama ijio utoole uvapeele avasongesia songo uhombele isongo une nuuve.

< Mattiyu 17 >