< Mattiyu 17 >
1 Bayan kwana shida, sai Yesu ya ɗauki Bitrus, Yaƙub da Yohanna ɗan’uwan Yaƙub, ya kai su kan wani dutse mai tsawo, su kaɗai.
А через шість день бере Ісус Петра, Якова, та Йоана брата його, й веде їх на гору високу окреме,
2 A can aka sāke kamanninsa a gabansu. Fuskarsa ta haskaka kamar rana, tufafinsa kuwa suka zama fari fat suna walƙiya.
й персобразивсь перед ними: й сяяло лице Його як сонце, а одежа Його стала біла, як сьвітло.
3 Nan take sai ga Musa da Iliya suka bayyana a gabansu, suna magana da Yesu.
Коли се явивсь їм Мойсей та Ілия, розмовляючи з Ним.
4 Sai Bitrus ya ce wa Yesu, “Ubangiji, ya yi kyau da muke nan. In kana so, sai in kafa bukkoki uku, ɗaya dominka, ɗaya domin Musa, ɗaya kuma domin Iliya.”
Озвав ся ж Петр, і рече до Ісуса: Господи, добре нам тут бути: коли хочеш, зробимо тут три намети: один Тобі, один Мойсейові, а один Ілиї.
5 Yayinda yake cikin magana, sai wani girgije mai haske ya rufe su, sai wata murya daga cikin girgijen ta ce, “Wannan Ɗana ne, wanda nake ƙauna; wanda kuma nake jin daɗinsa ƙwarai. Ku saurare shi!”
Ще він говорив, аж ось ясна хмара отїнила їх, і ось голос із хмари глаголючий: Се Син мій любий, що я Його вподобав; Його слухайте.
6 Sa’ad da almajiran suka ji haka, sai suka fāɗi ƙasa rubda ciki, a firgice.
Зачувши се ученики, припали лицем до землї, й полякались вельми.
7 Amma Yesu ya zo ya taɓa su ya ce, “Ku tashi, kada ku ji tsoro.”
І прийшовши Ісус, торкнув їх, і рече: Устаньте й не лякайтесь.
8 Da suka ɗaga kai, ba su ga kowa ba sai Yesu kaɗai.
Вони ж, знявши очі свої, не бачили нїкого, тільки одного Ісуса.
9 Suna cikin gangarowa daga dutsen ke nan, sai Yesu ya umarce su cewa, “Kada ku faɗa wa kowa abin da kuka gani, sai bayan an tā da Ɗan Mutum daga matattu.”
І, як сходили вони з гори, нака. зав їм Ісус, глаголючи: Не кажіть нікому про сю із'яву, аж поки Син чоловічий устане з мертвих.
10 Almajiran suka tambaye shi suka ce, “To, me ya sa malaman dokoki suke cewa, dole sai Iliya ya fara zuwa?”
І питали в Него ученики Його кажучи: Що ж се кажуть письменники, що Ілия мусить прийти попереду?
11 Yesu ya amsa ya ce, “Tabbatacce, Iliya zai zo, zai kuma gyara dukan abubuwa.
Ісус же, озвавшись, рече їм: Ілия прийде попереду, і налагодить усе.
12 Amma ina faɗa muku, Iliya ya riga ya zo, ba su kuwa gane shi ba, amma suka yi masa duk abin da suka ga dama. Haka ma Ɗan Mutum zai sha wahala a hannunsu.”
Я ж глаголю вам: Що Ілия вже прийшов, та й не познали його, а зробили на йому, що схотіли. Так і Син чоловічий терпіти ме від них.
13 Sa’an nan almajiran suka gane cewa yana musu zancen Yohanna Mai Baftisma ne.
Тоді зрозуміли ученики, що глаголав їм про Иоана Хрестителя.
14 Da suka isa wajen taron, sai wani mutum ya zo ya durƙusa a gabansa.
І, як прийшли вони до народу, приступив до Него чоловік, припавши Йому до ніг і говорячи:
15 Ya ce, “Ubangiji, ka yi wa ɗana jinƙai. Yana da farfaɗiya yana kuma shan wahala ƙwarai. Ya sha fāɗuwa cikin wuta ko ruwa.
Господи, помилуй мого сина; він бо місячник, і тяжко мучить ся: почасту бо падає в огонь, і почасту в воду.
16 Na kuma kawo shi wurin almajiranka, amma ba su iya warkar da shi ba.”
І привів я його до учеників Твоїх, та й не змогли вони сцїлити його.
17 Yesu ya amsa ya ce, “Ya ku zamani marasa bangaskiya da kuma masu taurinkai, har yaushe zan kasance tare da ku? Har yaushe kuma zan yi haƙuri da ku? Kawo mini yaron a nan.”
Озвав ся ж Ісус і рече: О кодло невірне та розвратне! Доки буду з вами? доки терпіти му вас? Приведіть менї його сюди.
18 Yesu ya tsawata wa aljanin, ya kuwa rabu da yaron, nan take yaron ya warke.
І погрозив йому Ісус і вийшов з него диявол, і одужав хлопець з того часу.
19 Sa’an nan almajiran suka zo wurin Yesu a ɓoye suka tambaye shi suka ce, “Me ya sa ba mu iya fitar da aljanin ba?”
Приступивши тодї ученики до Ісуса, сказали на самоті: Чом не змогли ми вигнати його?
20 Ya amsa ya ce, “Saboda kuna da ƙarancin bangaskiya sosai. Gaskiya nake gaya muku, in kuna da bangaskiyar da take ƙanƙanuwa kamar ƙwayar mustad, za ku iya ce wa wannan dutse, ‘Matsa daga nan zuwa can,’ zai kuwa matsa. Babu abin da zai gagare ku.”
Ісус же рече їм: Через невіру вашу, істино бо глаголю вам: Коли б ви мали віри з зерно горчицї, то сказали б оцій горі: Перейди звідсіля туди; то й перейде; й нїчого не буде неможливого вам.
Се ж кодло не виходить, як тільки молитвою та постом.
22 Da suka taru a Galili, sai ya ce musu, “Za a bashe Ɗan Mutum, a hannun mutane.
Як же пробували вони в Галилеї, рече до них Ісус: Син чоловічий буде виданий у руки людям;
23 Za su kashe shi, a rana ta uku kuma za a tashe shi.” Almajiran kuwa suka cika da baƙin ciki.
і вбють Його, а третього дня Він устане. І засудили вони вельми.
24 Bayan Yesu da almajiransa suka isa Kafarnahum, sai masu karɓan harajin rabin shekel suka zo wurin Bitrus suka ce, “Malaminku ba ya biyan harajin haikali ne?”
Як же прийшли в Капернаум, приступили ті, що данину збирали, до Петра, й казали: Чи не дасть ваш учитель данини?
25 Ya amsa ya ce “I, yana biya.” Da Bitrus ya shiga gida, Yesu ne ya fara magana. Ya ce masa, “Me ka gani, Siman? Daga wurin wane ne sarakunan duniya suke karɓar kuɗin shiga da kuma haraji, daga wurin’ya’yansu ne ko kuwa daga wurin waɗansu?”
Каже: Так. І як увійшов у господу, попередив його Ісус, глаголючи: Що ти думаєш, Симоне? з кого! земні царі збирають данину? з своїх синів, чи з чужих?
26 Bitrus ya amsa ya ce, “Daga wurin waɗansu.” Yesu ya ce masa, “Wato, an ɗauke wa’ya’yan ke nan.
Каже до Него Петр: Із чужих. Рече йому Ісус: То сини вільні.
27 Amma don kada mu ɓata musu rai, ka je tafki ka jefa ƙugiyarka. Ka ɗauki kifin da ka fara kama; ka buɗe bakinsa, za ka sami shekel guda. Ka kawo ka ba su, harajina da naka ke nan.”
Тільки ж, щоб не блазнити нам Їх, ійди до моря, та закинь удку, й першу рибу, що піймаєть ся, візьми й роззявивши їй рот, знайдеш статира; взявши його, дай їм за мене й за себе.