< Mattiyu 17 >

1 Bayan kwana shida, sai Yesu ya ɗauki Bitrus, Yaƙub da Yohanna ɗan’uwan Yaƙub, ya kai su kan wani dutse mai tsawo, su kaɗai.
anantara.m.sa.ddinebhya.h para.m yii"su.h pitara.m yaakuuba.m tatsahaja.m yohana nca g.rhlan uccaadre rviviktasthaanam aagatya te.saa.m samak.sa.m ruupamanyat dadhaara|
2 A can aka sāke kamanninsa a gabansu. Fuskarsa ta haskaka kamar rana, tufafinsa kuwa suka zama fari fat suna walƙiya.
tena tadaasya. m tejasvi, tadaabhara. nam aalokavat paa. n.daramabhavat|
3 Nan take sai ga Musa da Iliya suka bayyana a gabansu, suna magana da Yesu.
anyacca tena saaka. m sa. mlapantau muusaa eliya"sca tebhyo dar"sana. m dadatu. h|
4 Sai Bitrus ya ce wa Yesu, “Ubangiji, ya yi kyau da muke nan. In kana so, sai in kafa bukkoki uku, ɗaya dominka, ɗaya domin Musa, ɗaya kuma domin Iliya.”
tadaanii. m pitaro yii"su. m jagaada, he prabho sthitiratraasmaaka. m "subhaa, yadi bhavataanumanyate, tarhi bhavadarthameka. m muusaarthamekam eliyaartha ncaikam iti trii. ni duu. syaa. ni nirmmama|
5 Yayinda yake cikin magana, sai wani girgije mai haske ya rufe su, sai wata murya daga cikin girgijen ta ce, “Wannan Ɗana ne, wanda nake ƙauna; wanda kuma nake jin daɗinsa ƙwarai. Ku saurare shi!”
etatkathanakaala eka ujjavala. h payodaste. saamupari chaayaa. m k. rtavaan, vaaridaad e. saa nabhasiiyaa vaag babhuuva, mamaaya. m priya. h putra. h, asmin mama mahaasanto. sa etasya vaakya. m yuuya. m ni"saamayata|
6 Sa’ad da almajiran suka ji haka, sai suka fāɗi ƙasa rubda ciki, a firgice.
kintu vaacametaa. m "s. r.nvantaeva "si. syaa m. r"sa. m "sa"nkamaanaa nyubjaa nyapatan|
7 Amma Yesu ya zo ya taɓa su ya ce, “Ku tashi, kada ku ji tsoro.”
tadaa yii"suraagatya te. saa. m gaatraa. ni sp. r"san uvaaca, utti. s.thata, maa bhai. s.ta|
8 Da suka ɗaga kai, ba su ga kowa ba sai Yesu kaɗai.
tadaanii. m netraa. nyunmiilya yii"su. m vinaa kamapi na dad. r"su. h|
9 Suna cikin gangarowa daga dutsen ke nan, sai Yesu ya umarce su cewa, “Kada ku faɗa wa kowa abin da kuka gani, sai bayan an tā da Ɗan Mutum daga matattu.”
tata. h param adreravaroha. nakaale yii"sustaan ityaadide"sa, manujasutasya m. rtaanaa. m madhyaadutthaana. m yaavanna jaayate, taavat yu. smaabhiretaddar"sana. m kasmaicidapi na kathayitavya. m|
10 Almajiran suka tambaye shi suka ce, “To, me ya sa malaman dokoki suke cewa, dole sai Iliya ya fara zuwa?”
tadaa "si. syaasta. m papracchu. h, prathamam eliya aayaasyatiiti kuta upaadhyaayairucyate?
11 Yesu ya amsa ya ce, “Tabbatacce, Iliya zai zo, zai kuma gyara dukan abubuwa.
tato yii"su. h pratyavaadiit, eliya. h praagetya sarvvaa. ni saadhayi. syatiiti satya. m,
12 Amma ina faɗa muku, Iliya ya riga ya zo, ba su kuwa gane shi ba, amma suka yi masa duk abin da suka ga dama. Haka ma Ɗan Mutum zai sha wahala a hannunsu.”
kintvaha. m yu. smaan vacmi, eliya etya gata. h, te tamaparicitya tasmin yatheccha. m vyavajahu. h; manujasutenaapi te. saamantike taad. rg du. hkha. m bhoktavya. m|
13 Sa’an nan almajiran suka gane cewa yana musu zancen Yohanna Mai Baftisma ne.
tadaanii. m sa majjayitaara. m yohanamadhi kathaametaa. m vyaah. rtavaan, ittha. m tacchi. syaa bubudhire|
14 Da suka isa wajen taron, sai wani mutum ya zo ya durƙusa a gabansa.
pa"scaat te. su jananivahasyaantikamaagate. su ka"scit manujastadantikametya jaanuunii paatayitvaa kathitavaan,
15 Ya ce, “Ubangiji, ka yi wa ɗana jinƙai. Yana da farfaɗiya yana kuma shan wahala ƙwarai. Ya sha fāɗuwa cikin wuta ko ruwa.
he prabho, matputra. m prati k. rpaa. m vidadhaatu, sopasmaaraamayena bh. r"sa. m vyathita. h san puna. h puna rvahnau muhu rjalamadhye patati|
16 Na kuma kawo shi wurin almajiranka, amma ba su iya warkar da shi ba.”
tasmaad bhavata. h "si. syaa. naa. m samiipe tamaanaya. m kintu te ta. m svaastha. m karttu. m na "saktaa. h|
17 Yesu ya amsa ya ce, “Ya ku zamani marasa bangaskiya da kuma masu taurinkai, har yaushe zan kasance tare da ku? Har yaushe kuma zan yi haƙuri da ku? Kawo mini yaron a nan.”
tadaa yii"su. h kathitavaan re avi"svaasina. h, re vipathagaamina. h, puna. h katikaalaan aha. m yu. smaaka. m sannidhau sthaasyaami? katikaalaan vaa yu. smaan sahi. sye? tamatra mamaantikamaanayata|
18 Yesu ya tsawata wa aljanin, ya kuwa rabu da yaron, nan take yaron ya warke.
pa"scaad yii"sunaa tarjataeva sa bhuutasta. m vihaaya gatavaan, tadda. n.daeva sa baalako niraamayo. abhuut|
19 Sa’an nan almajiran suka zo wurin Yesu a ɓoye suka tambaye shi suka ce, “Me ya sa ba mu iya fitar da aljanin ba?”
tata. h "si. syaa gupta. m yii"sumupaagatya babhaa. sire, kuto vaya. m ta. m bhuuta. m tyaajayitu. m na "saktaa. h?
20 Ya amsa ya ce, “Saboda kuna da ƙarancin bangaskiya sosai. Gaskiya nake gaya muku, in kuna da bangaskiyar da take ƙanƙanuwa kamar ƙwayar mustad, za ku iya ce wa wannan dutse, ‘Matsa daga nan zuwa can,’ zai kuwa matsa. Babu abin da zai gagare ku.”
yii"sunaa te proktaa. h, yu. smaakamapratyayaat;
yu. smaanaha. m tathya. m vacmi yadi yu. smaaka. m sar. sapaikamaatropi vi"svaaso jaayate, tarhi yu. smaabhirasmin "saile tvamita. h sthaanaat tat sthaana. m yaahiiti bruute sa tadaiva cali. syati, yu. smaaka. m kimapyasaadhya nca karmma na sthaasyaati| kintu praarthanopavaasau vinaitaad. r"so bhuuto na tyaajyeta|
22 Da suka taru a Galili, sai ya ce musu, “Za a bashe Ɗan Mutum, a hannun mutane.
apara. m te. saa. m gaaliilprade"se bhrama. nakaale yii"sunaa te gaditaa. h, manujasuto janaanaa. m kare. su samarpayi. syate tai rhani. syate ca,
23 Za su kashe shi, a rana ta uku kuma za a tashe shi.” Almajiran kuwa suka cika da baƙin ciki.
kintu t. rtiiye. ahina ma utthaapi. syate, tena te bh. r"sa. m du. hkhitaa babhuuva. h|
24 Bayan Yesu da almajiransa suka isa Kafarnahum, sai masu karɓan harajin rabin shekel suka zo wurin Bitrus suka ce, “Malaminku ba ya biyan harajin haikali ne?”
tadanantara. m te. su kapharnaahuumnagaramaagate. su karasa. mgraahi. na. h pitaraantikamaagatya papracchu. h, yu. smaaka. m guru. h ki. m mandiraartha. m kara. m na dadaati? tata. h pitara. h kathitavaan dadaati|
25 Ya amsa ya ce “I, yana biya.” Da Bitrus ya shiga gida, Yesu ne ya fara magana. Ya ce masa, “Me ka gani, Siman? Daga wurin wane ne sarakunan duniya suke karɓar kuɗin shiga da kuma haraji, daga wurin’ya’yansu ne ko kuwa daga wurin waɗansu?”
tatastasmin g. rhamadhyamaagate tasya kathaakathanaat puurvvameva yii"suruvaaca, he "simon, medinyaa raajaana. h svasvaapatyebhya. h ki. m vide"sibhya. h kebhya. h kara. m g. rhlanti? atra tva. m ki. m budhyase? tata. h pitara uktavaan, vide"sibhya. h|
26 Bitrus ya amsa ya ce, “Daga wurin waɗansu.” Yesu ya ce masa, “Wato, an ɗauke wa’ya’yan ke nan.
tadaa yii"suruktavaan, tarhi santaanaa muktaa. h santi|
27 Amma don kada mu ɓata musu rai, ka je tafki ka jefa ƙugiyarka. Ka ɗauki kifin da ka fara kama; ka buɗe bakinsa, za ka sami shekel guda. Ka kawo ka ba su, harajina da naka ke nan.”
tathaapi yathaasmaabhiste. saamantaraayo na janyate, tatk. rte jaladhestiira. m gatvaa va. di"sa. m k. sipa, tenaadau yo miina utthaasyati, ta. m gh. rtvaa tanmukhe mocite tolakaika. m ruupya. m praapsyasi, tad g. rhiitvaa tava mama ca k. rte tebhyo dehi|

< Mattiyu 17 >