< Mattiyu 17 >
1 Bayan kwana shida, sai Yesu ya ɗauki Bitrus, Yaƙub da Yohanna ɗan’uwan Yaƙub, ya kai su kan wani dutse mai tsawo, su kaɗai.
Jejile jalabhao nsiku mukaga, Yesu agegele Petro, na Yakobo na Yohana omumula wabho, nalinya nabho ingulu muchima.
2 A can aka sāke kamanninsa a gabansu. Fuskarsa ta haskaka kamar rana, tufafinsa kuwa suka zama fari fat suna walƙiya.
Nainduka olususo imbele yebhwe. Obhusu bhawye nibhubhalangilya lwa lisubha, na emyenda jaye nijilabya lwo obhwelu.
3 Nan take sai ga Musa da Iliya suka bayyana a gabansu, suna magana da Yesu.
Mbe Lola, achalao Musa na Elia nibhabhonekana bhalyao nibhaloma nage.
4 Sai Bitrus ya ce wa Yesu, “Ubangiji, ya yi kyau da muke nan. In kana so, sai in kafa bukkoki uku, ɗaya dominka, ɗaya domin Musa, ɗaya kuma domin Iliya.”
Petro naika namubhwila ati, “Lata Bugenyi, jakabhee jakisi chikale anu. Labha ukenda enumbaka anu ebhiuna bhisatu, echimwi chibhe chao, echindi cha Musa na echimwi chibhe cha Eliya.”
5 Yayinda yake cikin magana, sai wani girgije mai haske ya rufe su, sai wata murya daga cikin girgijen ta ce, “Wannan Ɗana ne, wanda nake ƙauna; wanda kuma nake jin daɗinsa ƙwarai. Ku saurare shi!”
Aliga achaloma ago, elile limwela nilibhaswikilila, obhulaka okusoka mulile niyaikati ati, “Unu niwe omwana wani omwendwa Unu kankondelesha. Mbe mumutegeleshe.”
6 Sa’ad da almajiran suka ji haka, sai suka fāɗi ƙasa rubda ciki, a firgice.
Abheigisibhwa bhaye bhejile bhongwa kutyo, nibhobhaya muno nibhagwa bhwifumbike.
7 Amma Yesu ya zo ya taɓa su ya ce, “Ku tashi, kada ku ji tsoro.”
Namala Yesu naja nabhagwatako naika ati, “Mwimelegulu musige okubhaya.”
8 Da suka ɗaga kai, ba su ga kowa ba sai Yesu kaɗai.
Nibhalalamila ingulu nawe bhatabhwene omunu tali Yesu ila enyele.
9 Suna cikin gangarowa daga dutsen ke nan, sai Yesu ya umarce su cewa, “Kada ku faɗa wa kowa abin da kuka gani, sai bayan an tā da Ɗan Mutum daga matattu.”
Mbe bhaliga bhacholomoka okusoka muchima, Yesu nabhalagilila naika ati, “Mwasiga kwaika ebhilolo bhinu mwabhonekelwa ukingila Omwana wa Adamu ao alisuluka okusoka mubhafuye.”
10 Almajiran suka tambaye shi suka ce, “To, me ya sa malaman dokoki suke cewa, dole sai Iliya ya fara zuwa?”
Abheigisibwa bhaye nibhamubhusha ati, “Kubhaki abhandiki abhaika ati Eliya alija okwamba?”
11 Yesu ya amsa ya ce, “Tabbatacce, Iliya zai zo, zai kuma gyara dukan abubuwa.
Yesu nabhasubhya nabhabhwila ati, “Nichimali Eliya alisubha nokusubhyao amagambo gona.
12 Amma ina faɗa muku, Iliya ya riga ya zo, ba su kuwa gane shi ba, amma suka yi masa duk abin da suka ga dama. Haka ma Ɗan Mutum zai sha wahala a hannunsu.”
Nawe enibhabhwila emwe ati, Eliya amalile okuja, nawe mutamumenyele. Nibhalalamila nibhamukolela amagambo ago bhendaga abhene. Na nikwo kutyo Omwana wa Adamu alinyasibhwa ali mumabhoko gebhwe.”
13 Sa’an nan almajiran suka gane cewa yana musu zancen Yohanna Mai Baftisma ne.
Niwo abheigisibhwa nibhamenya ati aliga nalomelela ingulu ya Yoana Omubhatija.
14 Da suka isa wajen taron, sai wani mutum ya zo ya durƙusa a gabansa.
Bhejile bhakinga mubhanu bhafu, omunu umwi ejile nateja ebhiju imbele yaye, namubhwila ati,
15 Ya ce, “Ubangiji, ka yi wa ɗana jinƙai. Yana da farfaɗiya yana kuma shan wahala ƙwarai. Ya sha fāɗuwa cikin wuta ko ruwa.
“Lata Bhugenyi, nufwile chigongo omwa wani, kulwokubha alabhee na lilalu na kanyaka muno. Kulwokubha ngendo nyafu kagwaga mumulilo amo mumanji.
16 Na kuma kawo shi wurin almajiranka, amma ba su iya warkar da shi ba.”
Namuletele kubheigisibhwa bhao nawe” bhatatulile okumuosha
17 Yesu ya amsa ya ce, “Ya ku zamani marasa bangaskiya da kuma masu taurinkai, har yaushe zan kasance tare da ku? Har yaushe kuma zan yi haƙuri da ku? Kawo mini yaron a nan.”
Yesu asubhya naika ati, Emwe Olwibhulo lunu lutakwikilisha na lunu lunyamukile, enikala nemwe kukinga lunakuki? Numulete kwanye anu.”
18 Yesu ya tsawata wa aljanin, ya kuwa rabu da yaron, nan take yaron ya warke.
Yesu namugonya, na lisambwa ndimusokako. Omwana oyo namwiulisha okwambila akatungu ako.
19 Sa’an nan almajiran suka zo wurin Yesu a ɓoye suka tambaye shi suka ce, “Me ya sa ba mu iya fitar da aljanin ba?”
Nibheya abheigisibhwa nibhamulubha Yesu bhwiseleke nibhamubhusha ati, “Kubhaki eswe chitatula okulisoshako?”
20 Ya amsa ya ce, “Saboda kuna da ƙarancin bangaskiya sosai. Gaskiya nake gaya muku, in kuna da bangaskiyar da take ƙanƙanuwa kamar ƙwayar mustad, za ku iya ce wa wannan dutse, ‘Matsa daga nan zuwa can,’ zai kuwa matsa. Babu abin da zai gagare ku.”
Yesu nabhabhwila ati, “kulwokubha elikilisha lyemwe nitoto. Nichimali enibhabhwila, labha mukabha ne elikilisha etoto lwa injuma yo omuaradali, omutula okubhwila echima chinu, ona nichifuruka na chitakubhao chinu chonachona chinu echibhasinga.
(Gwata ganu kutya: Emisango jo olugobho lwa 21, “Nawe, lisambwa elyejabho linu litakutula okusokako ukabhula okusabhwa no ukusibha obhutalya” gatandikilwe mu Mandiko gakala).
22 Da suka taru a Galili, sai ya ce musu, “Za a bashe Ɗan Mutum, a hannun mutane.
Mbe ao bhaliga bhachali Galilaya, Yesu nabhabhwila abheigisibwa bhaye ati, “Omwana wa Adamu kaja okulwa mumabhoko ga abhana bhanu.
23 Za su kashe shi, a rana ta uku kuma za a tashe shi.” Almajiran kuwa suka cika da baƙin ciki.
Na abhamwita, na kulunaku lwa kasatu alisuluka”. Mbe abheigisibhwa nibhasulumbala.
24 Bayan Yesu da almajiransa suka isa Kafarnahum, sai masu karɓan harajin rabin shekel suka zo wurin Bitrus suka ce, “Malaminku ba ya biyan harajin haikali ne?”
Mbe bhejile bhakinga Kapenaumu, abhanu bhanu bhaliga nibhatobhesha ligoti lya liinju lya Ishekeli nibhagenda ku Petro nibhaika ati, Omwiigisha wemwe kaliyaga likodi lye echiinju cha Ishekeli?”
25 Ya amsa ya ce “I, yana biya.” Da Bitrus ya shiga gida, Yesu ne ya fara magana. Ya ce masa, “Me ka gani, Siman? Daga wurin wane ne sarakunan duniya suke karɓar kuɗin shiga da kuma haraji, daga wurin’ya’yansu ne ko kuwa daga wurin waɗansu?”
Naika ati, “Yee” Nawe Petro ejile engila munyumba, Okwamba Yesu naloma na Petro naika ati, Owiganilishaki Simoni? Abhakama bha muchalo abhalamila ligoti amo omuolo okusoka kuga? okusoka ku bhana bhebhwe nangu kubhandi buyaga?
26 Bitrus ya amsa ya ce, “Daga wurin waɗansu.” Yesu ya ce masa, “Wato, an ɗauke wa’ya’yan ke nan.
Mbe nio Petro nasubhya ati, “Okusoka kubhandi bhuyaga.” Yesu nasubhya ati, “mbe jilikutyo abhana bhabhasosishemo mwigoti.”
27 Amma don kada mu ɓata musu rai, ka je tafki ka jefa ƙugiyarka. Ka ɗauki kifin da ka fara kama; ka buɗe bakinsa, za ka sami shekel guda. Ka kawo ka ba su, harajina da naka ke nan.”
Mbe nawe chasiga okubhagwisha mu bhibhibhi bhanu abhatobhesha ligoti, nugende kumwalo, ulase indobhano, ugege inswi inu ulakoma kubhwambilo. Ukafundukula omunwa gwayo, ousangamo Ishekeli imwi. Uigege na ubhayane bhanu abhatobhesha ligoti undiile na wiliile awe omwene.