< Mattiyu 16 >

1 Farisiyawa da Sadukiyawa suka zo don su gwada Yesu ta wurin neman yă nuna musu wata alama daga sama.
Vafalisayu na Vasadukayu vamhambili Yesu na kumlinga, vamyupili avalangisa ulangisu kuhuma kunani kwa Chapanga.
2 Ya amsa ya ce, “Sa’ad da yamma ta yi, kukan ce, ‘Yanayi zai yi kyau, gama sararin sama ya yi ja,’
Nambu Yesu akavayangula, “Yikahika kimihi mwijova yati kwivya kwabwina ndava kunani kudung'u!
3 da safe kuma, ku ce, ‘Yau kam za a yi hadari, gama sararin sama ya yi ja, ya kuma ɓata fuska.’ Kun san yadda za ku fassara yanayin sararin sama, amma ba kwa iya fassarar alamun lokuta.
Na lukela hamba kucha mwijova, ‘Lelu yati kwivya na fula, ndava kunani kudung'u na mahundi gatindili!’ Mwimanya bwina kusoma ulangisu wa kunani, nambu mwangamanya kusoma ulangisu wa lusenje lwa hinu.
4 Wannan mugu da mazinacin zamani yana neman wani abin banmamaki, amma ba wata alamar da za a nuna wa wannan zamani sai dai ta Yunana.” Sai Yesu ya bar su ya tafi abinsa.
Chiveleku changasadika! Chigana ulangisu, chipewa lepi ulangisu, nambu nga wulawula wa Yona mweavi mlota wa Chapanga.” Yesu akavaleka, akawuka.
5 Da suka ƙetare tafkin, almajiran sun manta su riƙe burodi.
Vawuliwa vaki pavamali kukupuka kumwambu ya nyanja vakumbwiki kuvya vakosiwi kugega mabumunda.
6 Yesu ya ce musu, “Ku yi hankali, ku yi taka zallan da yistin Farisiyawa da Sadukiyawa.”
Yesu akavajovela, “Mvya mihu na mujiyangalila na ngemeku ya Vafalisayu na Vasadukayu!”
7 Sai suka fara tattaunawa da junansu suna cewa, “Ko don ba mu kawo burodi ba ne.”
Nambu vene vakajovesana, “Ijova genaga ndava tigegili lepi mabumunda.”
8 Sane da abin da suke zance, sai Yesu ya ce, “Ku masu ƙarancin bangaskiya, don me kuke magana da junanku a kan ba ku zo da burodi ba?
Yesu amanyili maholo gavi, akavajovela, “Nyenye vandu mwemsadika padebe, ndava kyani mwijovesana ndava nakuvya na mabumunda?
9 Har yanzu ba ku gane ba ne? Ba ku tuna da gurasa biyar ɗin nan na mutum dubu biyar ba? Kwando nawa kuka tattara cike?
Mwangamanya? Mwikumbuka lepi mabumunda gala mhanu genavalisili vandu vala elufu mhanu ndi madengu galinga gemwamemisi?
10 Ko kuma burodi bakwai nan na mutum dubu huɗu, cikakku manyan kwanduna nawa kuka ɗauka?
Amala, mabumunda saba gala genavalisili vandu elufu mcheche, wu, madengu galinga ga masigalilu gemwamemisi?
11 Yaya kuka kāsa gane cewa ba zancen burodi nake yi ba? Sai dai ku yi hankali da yistin Farisiyawa da Sadukiyawa.”
Ndava kyani nakumanya, kuvya navi nakulongalela mambu ga mabumunda? Nambu mjiyangalila na ngemeku ya Vafalisayu na Vasadukayu!”
12 Sa’an nan suka gane ba cewa yake musu su yi hankali da yistin da ake amfani da shi a burodi ba ne, sai dai su yi hankali da koyarwar Farisiyawa da Sadukiyawa ne.
Kangi vawuliwa vakamanya kuvya avi nakujova ndava ya ngemeku ya mabumunda, nambu ndava ya mawuliwu ga Vafalisayu na Vasadukayu.
13 Sa’ad da Yesu ya zo yankin Kaisariya Filibbi, sai ya tambayi almajiransa ya ce, “Wa mutane suke ce da Ɗan Mutum?”
Yesu peahikili muji wa Kaisalia Filipi, akavakota vawuliwa vaki, “Vandu vijova Mwana wa Mundu ndi nayani?”
14 Suka amsa, “Waɗansu suna ce Yohanna Mai Baftisma; waɗansu kuma suna ce annabi Iliya; har wa yau waɗansu suna ce Irmiya ne ko kuma ɗaya daga cikin annabawa.”
Vakamyangula, “Vangi vijova Yohani Mbatizaji,” “Vangi vijova Eliya na vangi vijova Yelemia, amala mmonga pagati ya Vamlota va Chapanga.”
15 Ya tambaye su, “Amma ku fa, wane ne ni a ganinku?”
Yesu akavakota, “Na nyenye mwijova nene ndi yani?”
16 Siman Bitrus ya amsa ya ce, “Kai ne Kiristi, Ɗan Allah mai rai.”
Simoni Petili akayangula, “Veve ndi Kilisitu, Mwana wa Chapanga mweavi mumi.”
17 Yesu ya amsa ya ce, “Mai albarka ne kai Siman ɗan Yunana, gama ba mutum ne ya bayyana maka wannan ba, sai dai Ubana da yake cikin sama.
Yesu akajova, “Umotisiwa veve Simoni mwana wa Yona, ndava muni, kawaka mundu yeyoha mweakugubukuli lijambu lenili, nambu Dadi wangu wa kunani.
18 Ina kuwa gaya maka, kai ne Bitrus, a kan wannan dutse zan gina ikkilisiyata, kuma ƙofofin Hadesba za su rinjaye ta ba. (Hadēs g86)
Nene nikuvajovela, veve ndi Petili, na panani ya litalau lenili yati nijenga msambi wa vandu vevakumsadika Kilisitu. Hati makakala ga lifwa gihotola lepi. (Hadēs g86)
19 Zan ba ka mabuɗan mulkin sama; kome ka daure a duniya zai zama a daure a sama, kome kuma ka kunce a duniya zai zama a kunce a sama.”
Yati nikupela fungulu za Unkosi wa kunani kwa Chapanga, chochoha cheudinda pamulima yati chidindiwa kunani kwa Chapanga, mewawa chochoha cheudindula pamulima, yati chidinduliwa kunani kwa Chapanga.”
20 Sa’an nan ya gargaɗe almajiransa cewa kada su faɗa wa kowa shi ne Kiristi.
Kangi Yesu avabesili neju vawuliwa vaki vakotoka kumjovela mundu yeyoha yula kuvya mwene ndi Kilisitu Msangula.
21 Tun daga wannan lokaci Yesu ya fara bayyana wa almajiransa cewa dole yă tafi Urushalima yă sha wahaloli da yawa a hannun dattawa, manyan firistoci da kuma malaman dokoki, dole a kashe shi, a rana ta uku kuma a tashe shi.
Kuhumila penapo Yesu atumbwili kuvajovela hotohoto vawuliwa vaki, kuvya yikumgana ahamba ku Yelusalemu, na kwenuko yati inga'iswa pamahele, ndava ya kuyokiswa na vagogo, na vamteta vakulu na vawula va malagizu ga Chapanga geampeli Musa, kuvya yati ikomiwa na paligono la datu yati iyuka.
22 Bitrus ya ja shi gefe ya fara tsawata masa yana cewa, “Sam, Ubangiji! Wannan ba zai taɓa faruwa da kai ba!”
Petili akamtola pamhana, akatumbula kumhakalila, “Gakotoka kukuhumila Bambu! Lijambu lenilo langakukolela!”
23 Yesu ya juya ya ce wa Bitrus, “Rabu da ni, Shaiɗan! Kai abin sa tuntuɓe ne a gare ni; ba ka tunanin al’amuran Allah, sai dai al’amuran mutane.”
Nambu Yesu akang'anamuka, akamjovela Petili, “Uwuka palongolo yangu, Setani! Veve ndi Chipingilu changu, maholo gaku lepi ga Chapanga nambu gachimundu.”
24 Sa’an nan Yesu ya ce wa almajiransa, “Duk mai son bina, dole yă ƙi kansa, yă ɗauki gicciyensa, yă bi ni.
Kangi Yesu akavajovela vawuliwa vaki, “Mundu yeyoha mweigana kuvya mlanda wangu yikumgana ajibela mwene, atola msalaba waki, anilandayi.
25 Gama duk mai son ceton ransa zai rasa shi, amma duk wanda ya rasa ransa saboda ni, zai same shi.
Muni, mundu mweigana kuusangula wumi waki mwene, yati akuuyagisa, nambu mundu mweakuuyagisa wumi waki ndava yangu yati akuupata kavili.
26 Me mutum zai amfana in ya sami duniya duka, amma ya rasa ransa? Ko kuwa me mutum zai bayar a bakin ransa?
Wu, mundu yati ipata kyani akapata vindu vyoha vya pamulima na kuuyagisa wumi waki? Amala mundu yati iwusa chindu kiki chivya pandu pa wumi waki?
27 Gama Ɗan Mutum zai zo cikin ɗaukakar Ubansa, tare da mala’ikunsa, sa’an nan zai ba wa kowane mutum lada gwargwadon abin da ya yi.
Ndava muni, Mwana wa Mundu yati ibwela na ukulu wa Dadi waki pamonga na vamitumu vaki va kunani kwa Chapanga, penapo ndi peakumuwuyisila kila mundu ndava ya matendu gaki.
28 “Gaskiya nake gaya muku, akwai waɗansu da suke tsaitsaye a nan da ba za su mutu ba sai sun ga Ɗan Mutum yana zuwa cikin mulkinsa.”
Nikujovela chakaka, vavi vangi bahapa, vifwa lepi changamlola Mwana wa Mundu ibwela avi Nkosi.”

< Mattiyu 16 >