< Mattiyu 16 >
1 Farisiyawa da Sadukiyawa suka zo don su gwada Yesu ta wurin neman yă nuna musu wata alama daga sama.
Mararah Phirasi nyia Sadusi loong Jisu jiinni wangte loong ah Jisu jeng ah mat et deenjoot suh phate rumta, erah thoidi neng suh epaatjaajih mootkaat noisok baat rumta, heh ah Rangte mina elang tam talangka erah dongjat suh ah.
2 Ya amsa ya ce, “Sa’ad da yamma ta yi, kukan ce, ‘Yanayi zai yi kyau, gama sararin sama ya yi ja,’
Enoothong Jisu ih ngaakbaatta, “Rangsa lup adi rangtang ah saangdat kano, sen ih liihan, ‘Rang bah rangse ang ajoh, tumeah rangtang ah esaang ela eah.
3 da safe kuma, ku ce, ‘Yau kam za a yi hadari, gama sararin sama ya yi ja, ya kuma ɓata fuska.’ Kun san yadda za ku fassara yanayin sararin sama, amma ba kwa iya fassarar alamun lokuta.
Eno rangkhano di we liihan, ‘Rangphaatte joh, tumeah rang ah saangtek damdi nakdatla.’ Sen ih rangko ih sok anno rangmi rangphaat emi danjat ehan, enoothong ahaangwa saapoot tiit sin ah sen ih tami punbaat kan!
4 Wannan mugu da mazinacin zamani yana neman wani abin banmamaki, amma ba wata alamar da za a nuna wa wannan zamani sai dai ta Yunana.” Sai Yesu ya bar su ya tafi abinsa.
Ahaangwa mina loong ah tumthan ethih nyia rangmuh ang rumla! Sen ih epaatjaajih noisok kabaat hali? Emah tah angka! Jona ih noisok tahan epaatjaajih ah ba choh an sen ah.” Eno neng jiin nawa dokkhoom kata.
5 Da suka ƙetare tafkin, almajiran sun manta su riƙe burodi.
Heliphante loong ah juungsitum jooko ih daan karum adi, neng ih baanlo hui ah beehaat rumta.
6 Yesu ya ce musu, “Ku yi hankali, ku yi taka zallan da yistin Farisiyawa da Sadukiyawa.”
Jisu ih baat rumta, “Phirasi nyia Saddusi loong to nawa pui suh; sen tenthun naririh ih banthun anjoh.”
7 Sai suka fara tattaunawa da junansu suna cewa, “Ko don ba mu kawo burodi ba ne.”
Eno neng jaachi ni waan rumta, “Seng ih phaksat lahui koke no baat hali.”
8 Sane da abin da suke zance, sai Yesu ya ce, “Ku masu ƙarancin bangaskiya, don me kuke magana da junanku a kan ba ku zo da burodi ba?
Jisu ih neng waantiit ah jat ano cheng rumta, “Sen phaksat lahui thoidi tume thaam roongwaan lan? Sen tuungmaang ah ehin mamah ang lan!
9 Har yanzu ba ku gane ba ne? Ba ku tuna da gurasa biyar ɗin nan na mutum dubu biyar ba? Kwando nawa kuka tattara cike?
Amadi uh sen ih taba samjat kan? Ngah ih haajaat banga miloong suh baanlo banga jen phe korumtang ah, tanih jen samthun kan? Erah di hedak sen ih hong mathan meesak tan?
10 Ko kuma burodi bakwai nan na mutum dubu huɗu, cikakku manyan kwanduna nawa kuka ɗauka?
Nyia baanlo lo sinet dowa haajaat baji mina suh mamet kotang? Erah di sen ih hong mathan meesak tan?
11 Yaya kuka kāsa gane cewa ba zancen burodi nake yi ba? Sai dai ku yi hankali da yistin Farisiyawa da Sadukiyawa.”
Ngah ih sen suh baanlo tiit labaat et rum taha rah mamah lasamjat ettan? Pharasi nyia Sadusi loong to nawa epui suh sen teeteewah naririh thong ih ban sok an!”
12 Sa’an nan suka gane ba cewa yake musu su yi hankali da yistin da ake amfani da shi a burodi ba ne, sai dai su yi hankali da koyarwar Farisiyawa da Sadukiyawa ne.
Eno ba heliphante loong ah ih kok samjat rumta heh ih baanlo ni mooktheng to asuh taboh liika, Phirasi nyia Saddusi loong tiitkhaap nyootsoot rumha dowa ah pui tiit boh baat ha eah.
13 Sa’ad da Yesu ya zo yankin Kaisariya Filibbi, sai ya tambayi almajiransa ya ce, “Wa mutane suke ce da Ɗan Mutum?”
Jisu Kaiseria Philippi hadaang reeko ih kata, erah di heliphante loong asuh chengta, “Miloong ih Mina Sah asuh o kah ih liirum ah?”
14 Suka amsa, “Waɗansu suna ce Yohanna Mai Baftisma; waɗansu kuma suna ce annabi Iliya; har wa yau waɗansu suna ce Irmiya ne ko kuma ɗaya daga cikin annabawa.”
“Mararah ih Juungtemte Joon et liiha, “neng ih ngaakbaat rumta. “Rukho ih Elija et li ha, rukho ih Jerimia nyia khowah et li ha.”
15 Ya tambaye su, “Amma ku fa, wane ne ni a ganinku?”
“Sen ih aleh tumjih li hali?” heh ih cheng rumta.
16 Siman Bitrus ya amsa ya ce, “Kai ne Kiristi, Ɗan Allah mai rai.”
Simoon Pitar ih ngaakbaatta, “An ah ething Rangte Sah, Kristo.”
17 Yesu ya amsa ya ce, “Mai albarka ne kai Siman ɗan Yunana, gama ba mutum ne ya bayyana maka wannan ba, sai dai Ubana da yake cikin sama.
“Joona sah Simoon, an raangtaan ah ese!” Jisu ih ngaakbaatta. “Arah amiisak jengkhaap an sak ni mina tajeng raara, Rangmong nawa sengwah ih jeng thuk halu.
18 Ina kuwa gaya maka, kai ne Bitrus, a kan wannan dutse zan gina ikkilisiyata, kuma ƙofofin Hadesba za su rinjaye ta ba. (Hadēs )
Eno ngah ih baat hala Pitar: an ah jong, eno erah jong khoh adoh ngah ih nga chaas ah hoon ang, eno erah etek ih uh tajenka. (Hadēs )
19 Zan ba ka mabuɗan mulkin sama; kome ka daure a duniya zai zama a daure a sama, kome kuma ka kunce a duniya zai zama a kunce a sama.”
Ngah ih an suh Rangmong hasong saabi ah koha; an ih mongrep nah marah haam uh rangmong nah uh ehaam et ah, nyia mongrep nah an ih marah tamiit ko erah rangmong nah uh tamiitka ang ah.”
20 Sa’an nan ya gargaɗe almajiransa cewa kada su faɗa wa kowa shi ne Kiristi.
Erah lidi Jisu ih heliphante loong suh heh ah Kristo ih o suh labaat theng ih baat rumta.
21 Tun daga wannan lokaci Yesu ya fara bayyana wa almajiransa cewa dole yă tafi Urushalima yă sha wahaloli da yawa a hannun dattawa, manyan firistoci da kuma malaman dokoki, dole a kashe shi, a rana ta uku kuma a tashe shi.
Erah sa dowa ih Jisu ih heh tiit ah heliphante loong suh jaatrep dokbaat korumta, “Ngah Jerusalem nah ekaatjih jaatjaat, erah nah ngah ngoong awang nyia romwah phokhoh, nyia Hootthe nyootte loong lak nah rapne ih chamnaang thukte ang halang. “Ngah etek haat et rumhang, enoothong sa jom lidoh we ngaakthing eang.”
22 Bitrus ya ja shi gefe ya fara tsawata masa yana cewa, “Sam, Ubangiji! Wannan ba zai taɓa faruwa da kai ba!”
Pitar ih hiiksiit ano kanjaata. “Teesu, Rangte ih pang et ho!” Heh ih liita, “Erah likhiik an sak nah naktoom taangmaang ha!”
23 Yesu ya juya ya ce wa Bitrus, “Rabu da ni, Shaiɗan! Kai abin sa tuntuɓe ne a gare ni; ba ka tunanin al’amuran Allah, sai dai al’amuran mutane.”
Jisu ih leksok ano Pitar suh liita, “Soitaan, nga re nawa soon eh uh! An ah nga lam tangte, an tenthun ah Rangte jiin nawa tah angka, mina dang ajang tenthun nawa.”
24 Sa’an nan Yesu ya ce wa almajiransa, “Duk mai son bina, dole yă ƙi kansa, yă ɗauki gicciyensa, yă bi ni.
Eno Jisu ih heliphante loong asuh baatta, “Sen o ang anbah uh nga lih nah roongkhoom thunhan bah, sen ih senteewah ah beehaat jaatjaat etjih, eno sen bangphak ah hui, eno ngah lilih ih roongkhoom jih.
25 Gama duk mai son ceton ransa zai rasa shi, amma duk wanda ya rasa ransa saboda ni, zai same shi.
Tumeah sen ih sen teeteewah roidong puipang thun anbah, emat haat et an; enoothong nga tungthoidoh sen roidong ah mat haat anbah, sen ih echojam et an.
26 Me mutum zai amfana in ya sami duniya duka, amma ya rasa ransa? Ko kuwa me mutum zai bayar a bakin ransa?
Mongrep dowa jaatrep ah choh ano sen roidong ah mat haat anbah tumjih dong choh an? Tumjih tachokan! Sen roidong we ngaak chosuh tumjih uh tajen dong kokan.
27 Gama Ɗan Mutum zai zo cikin ɗaukakar Ubansa, tare da mala’ikunsa, sa’an nan zai ba wa kowane mutum lada gwargwadon abin da ya yi.
Tumeah Mina Sah ah heh Wah rangka damdoh rangsah loong ah siit ano, ngaak ra saapoot ah chang ela, erah doh ba mina loong tumjih re rumta thaang ah kojaha.
28 “Gaskiya nake gaya muku, akwai waɗansu da suke tsaitsaye a nan da ba za su mutu ba sai sun ga Ɗan Mutum yana zuwa cikin mulkinsa.”
Ngah ih ami tiit baat rumhala amadi arah dung dowa rukho ah maang tek ang an, Mina Sah ah luungwang ih hoon ano raaha ah maang japtuptup ah.”