< Mattiyu 15 >
1 Sa’an nan waɗansu Farisiyawa da malaman dokoki suka zo wurin Yesu daga Urushalima suka yi tambaya suka ce,
Achalyao Abhafarisayo na abandiki bhejile ku Yesu okusoka Yerusalemu. Na nibhaika ati,
2 “Me ya sa almajiranka suke karya al’adun dattawa? Ba sa wanke hannuwansu kafin su ci abinci!”
“Kubhaki abheigisibwa abhanyamula ebhilagilo bhya abhakaruka? Kulwokubha bhatakwisabha amabhoko gebhwe bhakabha nibhalya ebhilyo.”
3 Yesu ya amsa ya ce, “Ku ma me ya sa kuke karya dokar Allah saboda al’adarku?
Yesu nabhasubhya nabhabhwila ati, “Emwe ona-kubhaki omunyamula echilagilo cho Omukama kulwa injuno ye emisilo jemwe?
4 Gama Allah ya ce, ‘Ka girmama mahaifinka da mahaifiyarka, kuma duk wanda ya zagi mahaifinsa ko mahaifiyarsa dole a kashe shi.’
Kulwokubha Nyamuanga aikile, 'Yana echibhalo esomwana na nyokomwana; na 'Unu kaika obhubhibhi kwe esemwene na nyilamwene, nichimali kafwa.'
5 Amma ku kukan ce, in wani ya ce wa mahaifinsa ko mahaifiyarsa, ‘Duk taimakon da dā ya kamata za ku samu daga gare ni an ba wa Allah,’
Nawe emwe omwaika ati, 'Bhuli munu unu kabhwila esemwene na nyilamwene, '“Obhusakisi bwonebhwone bhunu akabhwene okusoka kwanye olyanu ni chiyanwa okusoka ku Nyamuanga.'”
6 ba zai ‘girmama mahaifinsa’ da shi ba. Ta haka kun yi banza da maganar Allah saboda al’adarku.
“Omunu nkoyo atali na ing'umbu yo okuyana echibhalo esemwene. Kuntungwa inu mwaguchulikile omusango gwa Nyamuanga kulwa injuno ye emisilo jemwe.
7 Ku munafukai! Daidai ne Ishaya ya yi annabci a kanku da ya ce,
Emwe bhanu omwikola okumenya, ni jekisi lwa kutyo Isaya alagile ingulu yemwe aikile,
8 “‘Waɗannan mutane da baki kawai suke girmama ni, amma zukatansu suna nesa da ni.
'Abhanu bhanu abhanana echibhalo kulwe eminwa jebhwe, Nawe emyoyo jebhwe jilikula nanye.
9 A banza suke mini sujada, koyarwarsu, dokoki ne kawai da mutane suke koyarwa.’”
Abhandamya kutiyo ela, kulwokubha abheigisha ameigisho ga ebhilagilo bhya abhana bhanu.'”
10 Sai Yesu ya kira taron wurinsa ya ce, “Ku saurara ku kuma gane.
Achalyao nabhilikila echise nabhabhwila, “Mtegeleshe na mumenye
11 Abin da yake shiga bakin mutum ba ya ƙazantar da shi, sai dai abin da yake fitowa daga bakinsa, shi ne yake ƙazantar da shi.”
Chitalio echinu chinu echingila mkanwa cho omunu nichimukola mujabhi. Tali, chinu echisoka mkanwa, chinu nicho echikola omunu nabha mujabhi.”
12 Sai almajiran suka zo wurinsa suka ce, “Ka san cewa Farisiyawa ba su ji daɗi sa’ad da suka ji wannan ba?”
Mbe nio ebheigisibhwa nibhamujako no okwaika na Yesu, “awe, Oumenya abhafarisayo bhejile bhongwa omusango guliya bhekujuye?”
13 Ya amsa ya ce, “Duk tsiron da Ubana na sama bai shuka ba, za a tumɓuke shi daga saiwoyi.
Yesu nabhasubhya naika ati, “Bhuli liti linu Lata wani owamulwile atayambhile lilikulwa.
14 Ku ƙyale su, ai, makafin jagorai ne. In makaho ya yi wa makaho jagora, dukansu za su fāɗa a rami.”
Mubhasige bhenyele, abhene ni bhatangasha bhanu bhaumile. Omunu omuume akatangasha omuume wejabho, abhagwa mulyobho bhona bhabili.”
15 Bitrus ya ce, “Ka bayyana mana wannan misali.”
Petro nasubhya namubhwila Yesu ati, “Nuchisombolele echijejekanyo chinu,
16 Yesu ya tambaye su ya ce, “Har yanzu ba ku gane ba ne?
Yesu nasubhya ati, “Emwona muchali okusombokelwa?
17 Ba ku gane cewa duk abin da ya shiga baki yakan wuce ciki ne daga nan kuma yă fita daga jiki ba?
Emwe mutakulola ati bhuli chinu echija mukanwa echilabha mulubhunda nokuja mucholoni?
18 Amma abubuwan da suke fitowa ta baki suna fitowa ne daga zuciya, su ne kuma suke ƙazantar da mutum.
Nawe ebhinu bhyone bhinu ebhisoka mukanwa ebhisoka mumwoyo. Nibhyo ebhinu bhinu ebhimuyana omunu obhujabhi.
19 Gama daga zuciya ne mugayen tunani, kisankai, zina, fasikanci, sata, shaidar ƙarya, ɓatan suna, suka fitowa.
Kulwokubha mumwoyo agasokamo ameganilisho mabhibhi, obhwiti, obhulomesi, obhusharati, obhwiti, obhubhambasi bhwo olulimi, ne ebhifumi.
20 Waɗannan su ne suke ƙazantar da mutum; amma cin abinci ba tare da wanke hannuwa ba, ba ya ƙazantar da mutum.”
Ganu nigo agayana omunu obhujabhi. Nawe okulya utesabhile amabhoko kutakukola omunu abhe mujabhi.
21 Barin wurin ke nan, sai Yesu ya janye zuwa yankin Taya da Sidon.
Mbe nio Yesu nasoka mumbalama ejo nebheleleka okuja mmusi gwa Tiro na Sidoni.
22 Wata mutuniyar Kan’ana daga wajajen ta zo wurinsa, tana ihu tana cewa, “Ubangiji, Ɗan Dawuda, ka yi mini jinƙai!’Yata tana shan wahala ƙwarai daga aljanin da yake cikinta.”
Lola naja omugasi we Echikanani okusoka olupande olwo. Nalagilisha kwo obhulaka naika ati, “Nuumfwile chigongo, Lata bugenyi, Omwana wa Daudi; omuwasha wani kanyasibhwa muno na lisambwa”
23 Yesu bai ce mata uffam ba. Saboda haka almajiransa suka zo wurinsa suka roƙe shi suka ce, “Ka kore ta tă tafi, tana ta binmu tana damunmu da ihu.”
Nawe Yesu atamusubhishe musango. Abheigisibwa bhaye nibhaja no okumulembeleja, nibhaika ati, “Musoshe Anu ajeyo kaja, kunsonga kachiyoganila.”
24 Ya amsa ya ce, “An aiko ni wurin ɓatattun tumakin Isra’ila ne kaɗai.”
Yesu nabhasubhya no okwaika ati, nitatumilwe ku omunu wonewone atali kunyabharega jinu jibhulile eja munyumba ya Israeli.”
25 Sai macen ta zo ta durƙusa a gabansa ta ce, “Ubangiji, ka taimake ni!”
Mbe nawe ejile nenama imbele yaye, naika ati, “Lata bugenyi nsakila.”
26 Ya amsa ya ce, “Ba daidai ba ne a ɗauki abincin yara a jefa wa karnukansu.”
Namusubhya ati, “Jitali jakisi okugega ebhilyo bhya abhana no okulasila jimbwa.”
27 Ta amsa, ta ce, “I, Ubangiji, amma karnuka ma sukan ci gutsattsarin da sukan fāɗi daga teburin maigidansu.”
Naika ati, “Nichimali, Lata bugenyi, nolwo kutyo jimbwa jindela ejilyaga ebhilyo bhinu ebhilagala okusoka kumeja yo Omugabhisi wajo.”
28 Sa’an nan Yesu ya amsa ya ce, “Mace, kina da bangaskiya mai yawa! An biya miki bukatarki.”’Yarta kuwa ta warke nan take.
Nio Yesu namusubhya namubhwila ati “Mugasi awe, elikilisha lyao ni enene. Mbe jibhe kutyo kwawe lwakutyo owenda.” Mbe omuwasha waye aliga euliye mukatungu ako.
29 Yesu ya tashi daga nan ya bi ta gefen Tekun Galili. Sa’an nan ya haura gefen wani dutse ya zauna.
Yesu nasoka ao aliga Ali nagenda yeyi na inyanja ya Galilaya. Namala nagenda ingulu ye echima neyanja eyo.
30 Taron mutane mai girma kuwa suka zo wurinsa, suna kawo masa guragu, makafi, shanyayyu, kurame da dai waɗansu da yawa, suka kuwa kwantar da su a gabansa; ya kuma warkar da su.
Eyijo enene lya abhanu nilimwijako. Mbe nibhamusilila bhanu bhalemaye amagulu gone, abhaume, abhatita, abhalema nabha amalwaye abhandi bhafu. Nibhabhatula mumagulu ga Yesu mbe nabhaosha.
31 Mutanen kuwa suka yi mamaki sa’ad da suka ga kurame suna magana, shanyayyu suna samun lafiya, guragu suna takawa, makafi kuma suna ganin gari. Sai suka yabi Allah na Isra’ila.
Mbe liijo lya abhanu abho nibhalugula bhejile bhalola abhatita nibhaika, na abhalema nibhaosibhwa, abhalema bha amagulu gona nibhalibhata, na abhaume nibhalola. Nibhamukuya Nyamuanga wa Israeli.
32 Yesu ya kira almajiransa wurinsa ya ce, “Ina jin tausayin mutanen nan; gama kwana uku ke nan suke tare da ni ba abin da za su ci. Ba na so in sallame su da yunwa, don kada su kāsa a hanya.”
Yesu nabhabhilikila abheigisibhwa bhaye nabhabhwila ati, “Nabhafwila chigongo abhanu bhanu, kulwokubha bhabheye amwi nanye kwa nsiku esatu obhutalya chinu chonachona. Nitabhasiga bhagende ewebhwe bhataliye, bhasiga kukabhila munjila.
33 Sai almajiransa suka amsa suka ce, “Ina za mu sami isashen burodi a wannan wurin da babu kowa mu ciyar da irin taron nan?”
“Abheigisibhwa bhaye nibhamubhwila ati, Echibhona aki emikate ejokwigusya abhanu bhanu bhona?”
34 Yesu ya tambaye su, “Burodi guda nawa kuke da shi?” Suka amsa suka ce, “Guda bakwai da’yan ƙananan kifaye.”
Yesu nabhabhwila ati, “Mna mikate elinga?” Nibhaika ati, “Musanju, ne ebhiswi bhitoto.”
35 Ya sa taron su zazzauna a ƙasa.
Yesu nalagilila abhanu bheyanje ansi.
36 Sa’an nan ya ɗauki burodi guda bakwai da kuma kifayen nan, da ya yi godiya, sai ya kakkarya su ya ba wa almajiran, su kuma suka ba wa mutane.
Nagega emikate ejokwiya Musanju na jinswi, na ejile akamala okusima, najibhega nabhayana abheigisibwa bhaye. Abheigisibwa nibhagabhila abhanu.
37 Duk kuwa suka ci, suka ƙoshi. Daga baya almajiran suka kwashe ragowar gutsattsarin cike da kwanduna bakwai.
Abhanu bhone nibhalya no okwiwa. Nibhasolosha bhinu bhyasigaye bhibhala bhibhala, nibhijula ebhibho musanju.
38 Yawan waɗanda suka ci kuwa, maza dubu huɗu ne, ban da mata da yara.
Bhona bhanu bhaliye bhaliga bhali abhalume bhiumbi bhina bhatabhalilwe abhagasi na abhana.
39 Bayan Yesu ya sallami taron, sai ya shiga jirgin ruwa ya tafi wajajen Magadan.
Nio Yesu nalaga! iijo bhagende ewebhwe na omwene nengila mubhwato nagenda mumbalama ja Magadani.