< Mattiyu 14 >

1 A lokacin nan sarki Hiridus ya ji labarin Yesu,
Manoor Gelil dats k'eezfo Herodis, Iyesus shúúts eeni jango b́shishi.
2 sai ya ce wa fadawansa, “Wannan Yohanna Mai Baftisma ne; ya tashi daga matattu! Shi ya sa abubuwan banmamakin nan suke faruwa ta wurinsa.”
B́ gútswotssh, «Han gupfo Yohansiye, bíye k'irotse tuure, adits keew jamanots bín bofineyr manshe» bíet.
3 To, dā Hiridus ya kama Yohanna ya daure, ya kuma sa shi cikin kurkuku saboda Hiridiyas, matar ɗan’uwansa Filibus,
Herodis Yohanisi detsidek't tipi'moots kindsht tpire b́teshi, man b́k'alwere eegoshe? Bí'eshu Filip'os mááts teshtsu Herodiyad jangatse tuutsone.
4 gama Yohanna ya dinga ce masa, “Ba daidai ba ne ka aure ta.”
Yohans Herodissh, «Nemon ní'eshu máátsu n dek'etwok'o baziyeke!» ett b́ teshtsotsna.
5 Hiridus ya so yă kashe Yohanna, amma yana jin tsoron mutane, don sun ɗauka shi annabi ne.
Mansh Herodis Yohansi úd'osha b́geyefo, ernmó Ayhudi ashuwots nebiyiwok'o bín bos'ilfotse ashuwotsi b́shat.
6 A bikin tuna da ranar haihuwar Hiridus, diyar Hiridiyas ta yi musu rawa ta kuma gamsar da Hiridus ƙwarai,
Herodis shuweyi aawots Herodiyad ni'i waat s'eegets ashuwots taalotse k'afefetsat Herodisi b́ geneúshi.
7 har ya yi alkawari da rantsuwa cewa zai ba ta duk abin da ta roƙa.
Manatse tuutson Herodis, «N geets keewo taan aatwe! Taawere neesh imetwe!» ett bish b́ taari.
8 Da mahaifiyarta ta zuga ta, sai ta ce, “Ba ni a cikin kwanon nan, kan Yohanna Mai Baftisma.”
Biwere indú bish b'ízre, «Gupfo Yohans tooko saniyots gerde taash and ime!» biet.
9 Sarki ya yi baƙin ciki, amma saboda rantsuwarsa da kuma baƙinsa, sai ya ba da umarni a ba ta abin da ta roƙa
Nugúsonwere manatse tuutson shiyan b́wtsi, wotowa eree b́ taartsonat bínton mishimaratse beyat teshtswots egetaash boeteti ett Yohans tooko bish imetwok'o bíazazi.
10 ya kuma sa aka yanke kan Yohanna a kurkuku.
Mansh tipi moo maants asho woshat, Yohns tooko tipi mootse b́ k'ut'iyi.
11 Aka kawo kansa cikin kwano aka ba yarinyar, ita kuma ta kai wa mahaifiyarta.
K'ut'ets tookonowere sahaniyots dek' waat na'úsh boimi, biwere bindsh dek'am imbk'ri.
12 Almajiran Yohanna suka zo suka ɗauki gawarsa suka binne. Sa’an nan suka je suka gaya wa Yesu.
Yohans danifwotswere waat duuno dek'am duukbok'ri, amtnwere keew man Iyesussh keewbok'ri.
13 Sa’ad da Yesu ya ji abin da ya faru, sai ya shiga jirgin ruwa ya janye shi kaɗai zuwa wani wuri inda ba kowa. Da jin haka, taron mutane suka bi shi da ƙafa daga garuruwa.
Iyesus Yohans k'iro b́ shishtsok'on jelbots kinddek't ash aal beyok ikok bíaal bewosh bí ami. Ash ashonwere man boshishtsok'on kit kitotse kesht tufoon sha'efere b́ shuutso bo tuwi.
14 Da Yesu ya sauka ya kuma ga taro mai yawa, sai ya ji tausayinsu ya kuma warkar da marasa lafiyarsu.
Iyesus jelbotse b́ oot'tsok'on ay asho bek't boosh maac'o b́k'ewi, boyitse shodetswotsnowere b́kashiy.
15 Da yamma ta yi, sai almajiransa suka zo wurinsa suka ce, “Wurin nan fa ba kowa, ga shi kuma rana ta kusa fāɗuwa. Ka sallami taron don su shiga ƙauyuka su nemi wa kansu abinci.”
Datsonwere b́iltsok'owon b́ danifwots b́ maants t'int́, «Beyokanwo dats basheree, datsonwere ilwtsere, mansh ash asho karnoke fa'a gál gálwotsits amr misho keew bodek'etwok'o damik'rowee» boet.
16 Yesu ya amsa, “Ba su bukata su tafi. Ku ku ba su wani abu su ci.”
Ernmó Iyesus, «It bometwo boosh imere bako bo hank'on amo boosh geyiratse!» bíet.
17 Suka ce, “Burodi biyar da kifi biyu ne kawai muke da su a nan.”
B́ danifwotswere, «Noo hanoke no dets úts tushwotsnat git mus'wots s'uziye» boet.
18 Ya ce, “Ku kawo mini su a nan.”
Iyesuswere «Manotsi tiyok dowere!» bíet.
19 Sai ya umarci mutanen su zazzauna a kan ciyawa. Da ya ɗauki burodi biyar da kifin biyun nan ya dubi sama, ya yi godiya ya kuma kakkarya burodin. Sa’an nan ya ba wa almajiransa, almajiran kuwa suka ba wa mutane.
Maniyere il ash asho sisats bobetwok'o bíazazi, úúts tushonat mus' gitetswotsn k'audek't daromad s'iilt b́ deeriyakon tiitsdek't b́ danifwotssh b́'ime danifwots ashuwotssh bokayi.
20 Duk suka ci suka ƙoshi, almajiran kuwa suka kwashe ragowar gutsattsarin cike da kwanduna goma sha biyu.
Jametswotswere maat bowori, tushi ooronowere, b́danifwots tatse git mishi maron s'eentsdek't bok'aaúwi.
21 Yawan waɗanda suka ci, sun yi wajen maza dubu biyar, ban da mata da yara.
Maats ashuwotswere máátsonat nana'oniye okoon uts kumok'o bodts nungushwotsi boteshi.
22 Nan da nan Yesu ya sa almajiran su shiga jirgin ruwa su sha gabansa, su haye zuwa ɗayan hayin, yayinda shi kuma yă sallami taron.
Maniyere il Iyesus b́ danifwotssh, «Taa ash asho t fakshfetsosh itye jelbúts kindde'er taayere shino bak'ets kimeree, » ett bíazazi.
23 Bayan ya sallame su, sai ya haura bisan gefen dutse shi kaɗai don yă yi addu’a. Da yamma ta yi, yana can shi kaɗai,
Ash ashonowere deen b́k'rihakn Ik' k'onosh gur iko abaats kesh b́dek'i, datso b́ilorowere Iyesus manoke bíaali b́tesh.
24 jirgin ruwan kuwa ya riga ya yi nesa da gaci, yana fama da raƙuman ruwa domin iska tana gāba da shi.
Manoor jelbú aats k'ari taalotse biamiru kaaton bmaand jongiru jongon togefetsat jongon giwuts aatso hake bako jod'eftsatni b́tesh.
25 Wajen tsaro na huɗu na dare, sai Yesu ya nufe su, yana takawa a kan tafkin.
T'úwitsi jed'i sa'atoniyere il Iyesus aats k'ari abaatse sha'efere b́ danifwotsmand b́weyi.
26 Sa’ad da almajiran suka gan shi yana takawa a kan tafkin, sai tsoro ya kama su. Suka yi ihu don tsoro suka ce, “Fatalwa ce.”
B́ danifwotswere aats k'ari abaatse sha'efe b́waafere bek't ayidek't shatoon tek'bowtsi, «Hanwo meeyee!» ett shatt bokúhi.
27 Amma nan da nan Yesu ya ce musu, “Ku yi ƙarfin hali! Ni ne. Kada ku ji tsoro.”
Iyesuswere manoor, «Shenwotso! taane shatk'ayere» bíet.
28 Sai Bitrus ya amsa ya ce, “Ubangiji in kai ne ka ce mini in zo wurinka a kan ruwan.”
Manoor P'et'ros, «Doonzono! Neena wotiyal aatsi abaatse sha'efere twetwok'o taan azazowe!» bíet.
29 Ya ce, “Zo.” Sai Bitrus ya fita daga jirgin ruwan, ya taka a kan ruwan ya nufe wajen Yesu.
Iyesuswere, «Wowe!» bíet. Mansh P'et'ros jelbútse oot't́ Iyesus maants amoosh aats k'aratse sha'o b́tuwi.
30 Amma da ya ga haukar iskar, sai ya ji tsoro, ya kuma fara nutsewa, sai ya yi ihu ya ce, “Ubangiji, ka cece ni!”
Ernmó jongi ango bek't shatb́wtsi, aats gitsots limo dek't b́tuutsok'on, «Doonzono! taan kashiwe!» ett b́kúhi.
31 Nan da nan Yesu ya miƙa hannu ya kamo shi ya ce, “Kai mai ƙarancin bangaskiya, don me ka yi shakka?”
Iyesus manoor b́ kisho jargt detsdek't, «Nee n imnetiyo neesh shaptsan eegoshe n t'arat'ariri?» bíet.
32 Da suka hau jirgin ruwan, sai iskar ta kwanta.
Iyesusnat P'et'rosn jelbots bokindtsok'on jongo s'k et b́wtsi.
33 Waɗanda suke cikin jirgin ruwan kuwa suka yi masa sujada, suna cewa, “Gaskiya kai Ɗan Allah ne.”
Jelbútse teshts jamwots, «Arikon nee Ik'o naay neene!» ett Iyesus shinatse gúp'gup'at bosagadi.
34 Sa’ad da suka haye, sai suka sauka a Gennesaret.
Iyesusnat b́ danifwots aats k'aroniyere kimt Genseret' datsats bobodi.
35 Da mutanen wurin suka gane da Yesu, sai suka kai labari a ko’ina a ƙauyukan da suke kewaye. Mutane suka kawo masa dukan marasa lafiyarsu
Datsmanatse teshts ashuwots Iyesusi b́woto bodantsok'on gúúrmanatse fa'a beyoke woshat shodetswotsi b́maants de'e weetwok'o bowoshi.
36 suka kuwa roƙe shi yă bar marasa lafiya su taɓa ko da gefen rigarsa kawai, duk waɗanda suka taɓa shi kuwa suka warke.
Shodetswotswere b́ tahi jilo bodetsetwok'o bok'oni. Detsts jametswotswere boshodatse bokashi.

< Mattiyu 14 >