< Mattiyu 13 >

1 A ranan nan sai Yesu ya fita daga gida ya je ya zauna a bakin tafkin.
Erah saasa di Jisu erah nok dowa dokkhoom ano juungsitum ko ih kata, eno erah di nyootsoot et suh tong kata.
2 Taron mutane mai yawan gaske suka taru kewaye da shi har ya kai sai da ya shiga jirgin ruwa ya zauna, yayinda dukan mutane suka tsaya a gaci.
Heh reeni kookchap kaatte miloong ah rapne hantek angta erah thoidi Jisu ah khoonkhuung ni duungtong wangta, eno miloong ah juungsitum kaang adi chap rumta.
3 Sa’an nan ya faɗa musu abubuwa da yawa cikin misalai, yana cewa, “Wani manomi ya fita don yă shuka irinsa.
Heh ih jirep tiit ah tiitthaak lam ih toobaat rumta. “Teewadi mih wasiit ih raanjih wenta.
4 Da yana yafa irin, waɗansu suka fāffāɗi a kan hanya, tsuntsaye kuwa suka zo suka cinye su.
Phek ni wenkaat adi, mararah raanteh ah lam ni datta, eno woh loong ih toontop kaat rumta.
5 Waɗansu suka fāɗi a wurare mai duwatsu, inda babu ƙasa sosai, nan da nan kuwa suka tsira, da yake ƙasar ba zurfi.
Mararah raanteh ah jong hah ni datta, eno paak ah amasah ang thoidi, raanteh ah seek ih haapphokta.
6 Sai dai da rana ta ɗaga, sai tsire-tsiren suka ƙone, suka kuma yanƙwane domin ba su da saiwa sosai.
Eno rangsa ah dong ano, champhook saloong ah tek raatta; tumeah hehing ah hanteng ni tasotta, erah thoidi champhook ah seek ih hookta.
7 Waɗansu irin suka fāɗi a cikin ƙaya, ƙayan kuwa ta yi girma ta shaƙe su.
Mararah raanteh ah suh haang khui ni datta, eno hak ano champhook loong ah bukjota.
8 Har yanzu, waɗansu irin suka fāffāɗi a ƙasa mai kyau, inda suka ba da amfani riɓi ɗari, sittin ko kuma talatin na abin da aka shuka.
Enoothong mararah raanteh hah se ni datta loong ah, hak ano hetiik ah dong tiikta; mararah chaasiit ih dong tiikta, rukho ah rook arok, eno rukho ah rookjom.”
9 Duk mai kunnen ji, yă ji.”
Eno Jisu ih thoonbaat rumta, “Chaat an sen na je abah ah!”
10 Almajiran suka zo wurinsa suka tambaye shi, “Me ya sa kake wa mutane magana da misalai?”
Eno heliphante loong ah Jisu jiinni thokrum ano cheng rumta, “An ih mih damdi waan uh di tiitthaak loong ah tumet suh katoobaat uh?”
11 Ya amsa ya ce, “Sanin asirin mulkin sama kam, ku aka ba wa, amma su ba a ba su ba.
Jisu ih ngaakbaatta, “Rangmong hasong lam thoijat raang ih sen suh thung atak korumhala, enoothong neng suh bah takokang.
12 Duk wanda yake da shi, za a ƙara masa, zai kuwa samu a yalwace. Duk wanda kuma ba shi da shi, ko ɗan abin da yake da shi ma, za a karɓe.
O mina di tumjih bah uh amasah jeela erah suh ehan ih boot kotheng, eno ba erah mih ah laboot labe ang ah; enoothong o mina di amasah taan uh amukte dowa amasah jeela rah uh ethoon nge et ah.
13 Abin da ya sa nake musu magana da misalai ke nan. “Ko da yake suna kallo, ba sa gani; ko da yake suna saurara, ba sa ji ko su gane.
Ngah ih tiitthaak toobaat korum hang ah langla neng ih sok et rum ah, ang abah uh, tatup rumka adoleh neng ih boichaat et rum ah, ang abah uh tachaat rumka nyia tasamjat rumka ang arah likhiik.
14 A kansu ne aka cika annabcin Ishaya cewa, “‘Za ku yi ta ji amma ba za ku taɓa ganewa ba; za ku yi ta kallo amma ba za ku taɓa gani ba.
Erah thoidi Isaia khowah ih banbaatta jengkhaap ah neng raangtaan suh punla: ‘Arah miloong ah ih chaat ba chaat ah, ang abah uh tasamjat rumka; neng ih sok ba sok ah, ang abah uh tatup rumka,
15 Gama zuciyar mutanen nan ta taurare; da ƙyar suke ji da kunnuwansu, sun kuma rufe idanunsu. Da ba haka ba, mai yiwuwa su gani da idanunsu, su kuma ji da kunnuwansu, su gane a zuciyarsu, su kuwa juya, in kuma warkar da su.’
tumeah neng thung ah thungko, nyia neng na ah ekep et rumta nyia neng mik ah echup et rumta. Emah lah angta bah, neng mik ih tup ih thengta, neng na ih chaat et thengta, neng thung ah ih samjat et thengta, neng ah nga jiinko nah engaak ih rumtheng taha, Rangte ih liita, eno ba Ngah ih neng deesiit thengtang.’
16 Amma idanunku masu albarka ne domin suna gani, haka ma kunnuwanku domin suna ji.
“Sen loong abah, rapne khangraangse mina tumeah sen mik ih tup ehan nyia sen na ih chaat ehan!
17 Gama gaskiya nake gaya muku, annabawa da mutane masu adalci da yawa sun yi marmarin ganin abin da kuke gani amma ba su gani ba, su kuma ji abin da kuke ji amma ba su ji ba.
Ngah ih ami tiit baat rumhala warep khowah loong nyia Rangte mina loong ih sen ih marah tup han erah tup suh rapne taat ih ram rumla, ang abah uh tatup rumka, nyia sen ih marah chaat han ah chaat suh rapne taat ram rumla, ang abah uh tachaat rumka.
18 “To, ku saurari ma’anar misali na mai shukan nan.
“Erah thoih boichaat an, tiitthaak loong ah tumjih suh liiha rah toomjat an.
19 Duk sa’ad da wani ya ji saƙo game da mulkin bai kuwa fahimce shi ba, mugun nan yakan zo yă ƙwace abin da aka shuka a zuciyarsa. Wannan shi ne irin da ya fāɗi a kan hanya.
O ih Hasong tiit ah chaat ano lajen samjat rumka ah raanteh lam nah dat arah likhiik. Ethih ah wanghaano erah wenta ah nge kaat ah.
20 Wanda ya karɓi irin da ya fāɗi a wuraren duwatsu kuwa, shi ne mutumin da yakan ji maganar, nan da nan kuwa yă karɓe ta da murna.
Marah raanteh jong hah ni datta ah langla o mina ih Rangte jengkhaap ah chaat ano laan kap ruh eha erah loong asuh liita.
21 Sai dai da yake ba shi da saiwa, yakan ɗan jima kaɗan kawai. Da wata wahala ko tsanani ya auko masa saboda maganar, nan da nan sai yă ja da baya.
Enoothong nengten nengmong ni tatong thukka, erah thoih neng roitang tatongka. Rangte jengkhaap thoi, cham anaang nyia phate joonnaam thok kano laan toohaat ruh et ah.
22 Wanda ya karɓi irin da ya fāɗi cikin ƙaya kuwa, shi ne mutumin da yakan ji maganar, sai dai damuwoyin rayuwan nan da jarrabar arzikin duniya sukan shaƙe shi, yă sa maganar ta kāsa amfani. (aiōn g165)
Marah raanteh suhaang khui ni datta rah langla o ih Rangte jengkhaap ah chaat ano; hansi roidong suh sootsaam nyia changteng hoon tenthun ih erah jengkhaap ah phaaki thuk ah, eno neng tiik ah tadong tiikka. (aiōn g165)
23 Amma wanda ya karɓi irin da ya fāɗi a ƙasa mai kyau, shi ne mutumin da yakan ji maganar yă kuwa fahimce ta. Yakan ba da amfani wani riɓi ɗari, sittin, ko talatin na abin da aka shuka.”
Eno raanteh marah hase ni datta rah, o ih Rangte jengkhaap ah chaat ano heten hemong ni thiinha asuh liita: eno neng tiik ah dong tiik ah mararah ah chaasiit, rukho ah rook arok, eno rukho ah rookjom”
24 Yesu ya ba su wani misali. “Mulkin sama yana kama da wani da ya shuka iri mai kyau a cikin gonarsa.
Jisu ih tiitthaak ehoh wakbaat rumta: “Rangmong Hasong ah arah likhiik. Mih wasiit ih raanjih jise heh phek ni wenta.
25 Amma yayinda kowa yake barci, abokin gābansa ya zo ya yafa ciyayi a cikin alkamar, ya tafi abinsa.
Pheesiit, mina loong ejup ih rum adi, piiara ah wang haano champhook damdi theng ah wen wan ano ngaak kata.
26 Sa’ad da alkamar ta tashi ta yi kawuna, sai ciyayin ma suka bayyana.
Champhook loong ah hak ano chamnam ah phangdong ah, erah lilih theng loong ah wen wan ah.
27 “Bayin mai gonar suka zo wurinsa suka ce, ‘Ranka yă daɗe, ashe, ba iri mai kyau ka shuka a gonarka ba? To, ina ciyayin nan suka fito?’
Mina laksuh ah wang haano baatta, ‘Chuupha, an ih phek ni raanjih wen tu abah jise angta; eno theng ah ma nawa roong dongla?’
28 “Sai ya ce, ‘Abokin gāba ne ya yi wannan.’ “Bayin suka tambaye shi suka ce, ‘Kana so mu je mu tuttumɓuke su?’
Eno ngaakbaatta, ‘Erah ah mararah seng piiara ih wenha.’ Eno neng ih ngaakcheng rumta, ‘Erah bah theng ah seng ih tam phiihaat kah ih?’
29 “Ya amsa ya ce, ‘A’a, don kada garin tuttumɓuke ciyayi, ku cire har da alkamar.
Heh ih ngaakbaatta, ‘Nak phiihaat an,’ tumeah sen ih theng damdoh champhook nep phowak phiihaat an.
30 Ku ƙyale su su yi girma tare sai lokacin girbi. A lokacin zan gaya wa masu girbi, da fari ku tara ciyayin ku kuma daure su dami-dami don a ƙone; sa’an nan ku tara alkamar ku kuma kawo su cikin rumbuna.’”
Theng nyia champhook ah eroom ih toom hak ah chamkhan tok maang langlang ah. Erah lidoh ba ngah ih cham khante loong suh baat ang, jaakhoh theng loong ah phi ano lomchaat khak an, eno we nah tak an erah lidoh ba raan ah nga pung nah lomthiin thuk rum ang.’”
31 Ya ba su wani misali ya ce, “Mulkin sama yana kama da ƙwayar mustad, wadda mutum ya ɗauka ya shuka a gonarsa.
Jisu ih tiitthaak ehoh we baatta: “Rangmong Hasong arah likhiik. Mih wasiit ih miinjaangjih ah heh phek nah wenkaat ah.
32 Ko da yake ita ce mafi ƙanƙanta cikin ƙwayoyinku, duk da haka sa’ad da ta yi girma, takan zama mafi girma cikin tsire-tsiren lambu ta kuma zama itace, har tsuntsayen sararin sama su zo su yi sheƙa a rassansa.”
Erah loongtang nang ih ehin thoonjih, enoothong ehak eabah thoontang bangphook nang ih ehanthoon ang ah. Hebang ih hoon ano phih awoh ah hephaak nah neng tep nep tepwang ah.”
33 Har yanzu ya ba su wani misali ya ce, “Mulkin sama yana kama da yisti wanda mace ta ɗauka ta kwaɓa garin alkama mai yawa, har sai da yistin ya gauraye yistin duka.”
Jisu ih tiitthaak ehoh we boot baat rumta: “Rangmong Hasong ah, minuh nusiit ih wongbaan thekook siit ni to amasah ah woi ano maang sumsum ih thiin arah likhiik.”
34 Yesu ya faɗa wa taron dukan waɗannan abubuwa cikin misalai; bai faɗa musu kome ba, sai tare da yin amfani da misalai.
Jisu ih miloong asuh jaatrep tiit baat suh tiitthaak loong ah maakta; heh ih neng suh tiitthaak muh ih tumjih tiit uh tabaatta.
35 Ta haka aka cika abin da aka faɗa ta wurin annabi cewa, “Zan buɗe bakina da misalai, zan faɗi abubuwan da suke ɓoye tun halittar duniya.”
Khowah loong ih mamet baat rumta erah jun ih amiisak toom ang raaha ih reeta, “Ngah neng damdoh waan ang doh tiitthaak loong ah maak ang; Ngah ih haphangsong dowa ih marah neng ih tajatka loong ah baat rum ang.”
36 Sa’an nan ya bar taron ya shiga gida. Almajiransa kuwa suka zo wurinsa suka ce, “Bayyana mana misalin ciyayin nan a gona.”
“Jisu ah miloong dung nawa dokkhoom ano nokmong ni wang adi, heliphante loong ah heh jiinni wang ano cheng rumta, “Phek nawa theng tiitthaak ah tumjih suh liitu erah baat kohe.”
37 Ya amsa ya ce, “Mai yafa irin mai kyan nan, shi ne Ɗan Mutum.
Jisu ih ngaakbaatta, “Raanjih jise wente ah mina Sah asuh liiha;
38 Gonar kuwa ita ce duniya, irin nan mai kyau kuwa suna a matsayin’ya’yan mulkin. Ciyayin nan kuma su ne’ya’yan mugun nan,
phek ah mongrep suh liiha; raanjih jise ah Hasong nawa mina asuh liiha; theng loong ah Ethih Wah mina loong asuh liiha;
39 abokin gāban da yake shuka su kuwa, Iblis ne. Lokacin girbi kuma shi ne ƙarshen zamani, masu girbin kuwa su ne mala’iku. (aiōn g165)
eno piiara ah theng wente ah Hakhoh luungwang asuh liiha. Chamkhan ah rangkuh thoon asuh liiha, eno cham khante ah Rangsah loong asuh liiha. (aiōn g165)
40 “Kamar yadda aka tattara ciyayin aka kuma ƙone a wuta, haka zai zama a ƙarshen zamani. (aiōn g165)
Theng loong ah lomtoon ano we nah tak arah likhiik, rangkuh thoon ano emamah ang ah: (aiōn g165)
41 Ɗan Mutum zai aiki mala’ikunsa, su kuwa cire daga mulkinsa kome da yake jawo zunubi da kuma duk masu aikata mugunta.
Mina Sah ih Rangsah loong ah daapjah haano heh hasong dowa ethih reete nyia mina ethih lampo ni dat hoomte loong ah lompoon ah,
42 Za su jefa su cikin wuta mai zafi, inda za a yi kuka da cizon haƙora.
eno neng ah echoojih we adoh haattak wan rum ah, erah doh neng pha ah phak rum ano huung rum ah.
43 Sa’an nan masu adalci za su haskaka kamar rana a mulkin Ubansu. Duk mai kunnen ji, yă ji.”
Eno Rangte mina loong ah neng Wah Hasong adoh rangsa phaakphaak ih phaak rum ah. Chaat an, sen na je abah ah!
44 “Mulkin sama yana kama da dukiyar da aka ɓoye a gona. Da wani ya same ta, sai yă sāke ɓoye ta, sa’an nan cikin farin cikinsa yă je yă sayar da duk abin da yake da shi yă sayi gonar.
“Rangmong hasong ah arah likhiik. Mih wasiit ih phek ni nyamka hotthiin arah japtup ano we hopat thiin ah likhiik. Eno tenroon lam ih heh nyamka loong ah sang wang ano, erah phek ah ngaak reh kah arah likhiik.
45 “Har wa yau dai, mulkin sama yana kama da ɗan kasuwa mai neman lu’ulu’ai masu kyau.
“Rangmong hasong ah arah likhiik nep. Mih wasiit ih jeksaang jaase thoon jam sok arah likhiik,
46 Da ya sami dutse guda mai daraja sosai, sai ya tafi ya sayar da dukan abin da yake da shi ya saye shi.
eno jooho di latupka rah japtup ano heh nyamka loong ah sang ano erah jeksaang ah reh arah likhiik.
47 “Har yanzu, mulkin sama yana kama da abin kamun kifin da aka jefa cikin tafki yă kamo kifi iri-iri.
“Rangmong hasong ah arah likhiik nep. Chaakwah ih juungsitum adoh chaak ah ha ano jaatrep nyah ah kap ah.
48 Da abin kamun kifi ya cika, masuntan suka jawo shi gaci. Sai suka zauna suka tattara kifi masu kyau a kwanduna, amma suka zubar da marasa kyau.
Chaak adoh nyah loong ah me kano, saang nah toonhoom wan ah eno tong ano nyah loong ah dan phe thiin ah: ese se ah khaak nah thiin ah, nyah moong moong ah ehaat et arah likhiik.
49 Haka zai kasance a ƙarshen zamani. Mala’iku za su zo su ware masu mugunta daga masu adalci (aiōn g165)
Rangkuh thoon ano emamah ang ah: Rangsah loong ah kah ano ese mina dung nawa ethih mina loong lompoon rum ah (aiōn g165)
50 su kuma jefa su cikin wuta mai zafi, inda za a yi kuka da cizon haƙora.”
eno micho miphaan ih luung arah we adoh haat wan ah, eno erah doh neng pha phak rum ano huung rum ah.
51 Yesu ya tambaye su ya ce, “Kun gane dukan waɗannan abubuwa?” Suka amsa, “I.”
“Sen ih arah tiit loong ah samjat nih ehan?” Jisu ih cheng rumta. “Samjat et hi,” neng ih ngaakbaatta.
52 Sa’an nan ya ce musu, “Saboda haka duk malamin dokokin da ya horu game da koyarwar mulkin sama, yana kama da maigida wanda yakan fitar daga ɗakin ajiyarsa sababbin dukiya da kuma tsofaffi.”
Eno Jisu ih baat rumta, “Erah langla, Hootthe nyootte warep ah rangmong Hasong nah heliphante ih hoon adoh, nok changte wah ih hukkhaak ena reh ano ehak loong ah pung nawa dok haat arah likhiik ang ah.”
53 Sa’ad da Yesu ya gama ba da waɗannan misalai, sai ya ci gaba daga can.
Jisu ih erah tiitthaak loong ah thoonbaat ano, erah dowa dokkhoom eta
54 Yana isowa garinsa, sai ya fara koya wa mutane a cikin majami’arsu, suka kuwa yi mamaki. Suka yi ta tambaya suna cewa, “Ina wannan mutum ya sami irin wannan hikima da kuma ayyukan banmamaki haka?
eno heh hadaang ni ngaakwangta. Heh ih Jehudi Rangsoomnok ni nyootsoot rumta, eno erah tiit japchaatte loong ah rapne ih paatja rumta. “Heh ih erathan mongtham ah ma nawa chola? Neng ih chengta. “Nyia epaatjaajih loong ah mame jen reela?
55 Wannan ba shi ne ɗan kafinta nan ba? Ba mahaifiyarsa ba ce Maryamu,’yan’uwansa kuma Yaƙub, Yusuf, Siman da Yahuda ba?
Heh ah bangmaakwah wah sah ah tanih angka? Heh nuh ah Meeri tanih angka, erah dam ih Jeems, Josep, Simoon, nyia Judas loong phoh ah tanih ah?
56 Duk’yan’uwansa mata kuma ba tare da mu suke ba? To, a ina wannan mutum ya sami dukan waɗannan abubuwa?”
Heh no minusah loong aani tongla tanih ah? Heh ih erathan mongtham ah ma nawa chola?”
57 Sai suka ji haushinsa. Amma Yesu ya ce musu, “Sai a garinsa da kuma a gidansa na kaɗai annabi ba ya samun girma.”
Eno erah thoidi neng ih edut haat rumta. Jisu ih li rumta, “Khowah ah noongrep nah soongraang ah, heh nok hah nah nyia heh jaatang ih ba thaangju ah.”
58 Bai kuwa yi abubuwan banmamaki da yawa a can ba saboda rashin bangaskiyarsu.
Tumeah neng tuungmaang tajeeta, eno heh ih erah ni epaatjaajih ehan tareeta.

< Mattiyu 13 >