< Mattiyu 13 >

1 A ranan nan sai Yesu ya fita daga gida ya je ya zauna a bakin tafkin.
Utu dinte Jisu ghor pora ulaikena nodi kinar te bohi thakise.
2 Taron mutane mai yawan gaske suka taru kewaye da shi har ya kai sai da ya shiga jirgin ruwa ya zauna, yayinda dukan mutane suka tsaya a gaci.
Dangor bhir joma hoi kene Tai usorte bohi jaise, etu nimite Tai naw uporte uthise, aru sob manu nodi kinar te khara korise.
3 Sa’an nan ya faɗa musu abubuwa da yawa cikin misalai, yana cewa, “Wani manomi ya fita don yă shuka irinsa.
Etu pichete Jisu taikhan ke dristanto khan bisi koise. Tai koise, “Sabi, ekjon kheti kora manu dhaan bijon hali bole jaise.
4 Da yana yafa irin, waɗansu suka fāffāɗi a kan hanya, tsuntsaye kuwa suka zo suka cinye su.
Jitia tai kheti te bijon phelai thakise, kunba bijon rasta kinar te girise, aru chiriya khan ahikena sob khai dise.
5 Waɗansu suka fāɗi a wurare mai duwatsu, inda babu ƙasa sosai, nan da nan kuwa suka tsira, da yake ƙasar ba zurfi.
Kunba bijon to bisi pathor thaka jagate girise, aru joldi uthijaise, kele koile mati olop thakise.
6 Sai dai da rana ta ɗaga, sai tsire-tsiren suka ƙone, suka kuma yanƙwane domin ba su da saiwa sosai.
Kintu jitia gham ulaise, etu ulai thaka ghas ke julai dise, kele koile etu ghas laga shikor thaka nai, etu karone sob sukhi jaise.
7 Waɗansu irin suka fāɗi a cikin ƙaya, ƙayan kuwa ta yi girma ta shaƙe su.
Kunba bijon khan kata ghas majot te girise. Aru etu ghas to olop dangor hoise, hoilebi kata ghas pora morai dise.
8 Har yanzu, waɗansu irin suka fāffāɗi a ƙasa mai kyau, inda suka ba da amfani riɓi ɗari, sittin ko kuma talatin na abin da aka shuka.
Kunba bijon khan bhal matite girise aru bhal ghas hoi kene bhal guti dhurise, kunba eksoh guti, kunba te saathi guti aru kunba te trista guti dhurise.
9 Duk mai kunnen ji, yă ji.”
Jun manu laga kaan ase, taikhan ke huni bole dibi.”
10 Almajiran suka zo wurinsa suka tambaye shi, “Me ya sa kake wa mutane magana da misalai?”
Titia Jisu laga chela khan Tai usorte ahise aru hudise, “Apuni kele bhir khan ke dristanto pora kotha koi ase?”
11 Ya amsa ya ce, “Sanin asirin mulkin sama kam, ku aka ba wa, amma su ba a ba su ba.
Jisu taikhan ke koise, “Tumikhan ke sorgo rajyo laga bujhi bo napara kotha khan bujhi bole gyaan dikena ase, kintu taikhan ke diya nai.
12 Duk wanda yake da shi, za a ƙara masa, zai kuwa samu a yalwace. Duk wanda kuma ba shi da shi, ko ɗan abin da yake da shi ma, za a karɓe.
Kilekoile jun manu logot olop ase, taike aru bhi dibo, aru tai logote bhorta thakibo. Kintu jun manu logote nai, tai logote ki ase etu bhi loi lobo.
13 Abin da ya sa nake musu magana da misalai ke nan. “Ko da yake suna kallo, ba sa gani; ko da yake suna saurara, ba sa ji ko su gane.
Etu karone Moi taikhan ke dristanto pora kotha kore: Taikhan dikhi ase, kintu taikhan sabole napare; aru taikhan huni ase, kintu taikhan huni kene bhi bujhi bo napare.
14 A kansu ne aka cika annabcin Ishaya cewa, “‘Za ku yi ta ji amma ba za ku taɓa ganewa ba; za ku yi ta kallo amma ba za ku taɓa gani ba.
Taikhan nimite to Isaiah laga bhabobani to purah hoise, juntu eneka koi ase, ‘Tumikhan hosa pora bhi hunibo, kintu janibole na paribo; Tumikhan hosa pora bhi dikhibo, kintu bujhi bole na paribo.
15 Gama zuciyar mutanen nan ta taurare; da ƙyar suke ji da kunnuwansu, sun kuma rufe idanunsu. Da ba haka ba, mai yiwuwa su gani da idanunsu, su kuma ji da kunnuwansu, su gane a zuciyarsu, su kuwa juya, in kuma warkar da su.’
Kilekoile etu manu khan laga mon to khali hoise, Aru taikhan huni bole tan kori loise, Aru taikhan laga suku bondh kori loise, Eneka korile taikhan suku pora nasabo nimite, Nohoile taikhan kaan pora nahunibo nimite, Nohoile taikhan laga mon pora nabujibo nimite, Kilekoile eneka kori kene taikhan aru bhi mon naghurabo nimite, Aru Moi taikhan ke bhal kori nadibo nimite.’
16 Amma idanunku masu albarka ne domin suna gani, haka ma kunnuwanku domin suna ji.
Kintu asis te ase tumikhan laga suku, kele koile taikhan dikhi ase; aru tumikhan laga kaan, kele koile taikhan huni ase.
17 Gama gaskiya nake gaya muku, annabawa da mutane masu adalci da yawa sun yi marmarin ganin abin da kuke gani amma ba su gani ba, su kuma ji abin da kuke ji amma ba su ji ba.
Moi hosa pora koi ase tumikhan ke bisi bhabobadi aru pobitro manu khan to tumikhan ki dikhi ase, eitu khan sabole mon thakise, hoilebi taikhan dikhibole panai. Tumikhan ki kotha huni ase, taikhan bhi huni bole mon thakise, kintu taikhan huni bole panai.
18 “To, ku saurari ma’anar misali na mai shukan nan.
Etu nimite kheti kora manu bijon phela laga dristanto etu laga ki motlob ase huni bhi aru bujhibi.
19 Duk sa’ad da wani ya ji saƙo game da mulkin bai kuwa fahimce shi ba, mugun nan yakan zo yă ƙwace abin da aka shuka a zuciyarsa. Wannan shi ne irin da ya fāɗi a kan hanya.
Jitia kunba manu rajyo laga kotha hune kintu bujhi bole napare, tinehoile biya Jon ahe aru ki tai laga monte bijon hali kene ase etu chingi kene loijai. Etu bijon to rasta kinar te phelai diya bijon ase.
20 Wanda ya karɓi irin da ya fāɗi a wuraren duwatsu kuwa, shi ne mutumin da yakan ji maganar, nan da nan kuwa yă karɓe ta da murna.
Juntu bijon pathor uporte phelaise, etu to eneka manu ase jun kotha huni loi aru loge-loge khushi pora grohon kore,
21 Sai dai da yake ba shi da saiwa, yakan ɗan jima kaɗan kawai. Da wata wahala ko tsanani ya auko masa saboda maganar, nan da nan sai yă ja da baya.
kintu kotha khan tai laga mon bhitor te najai, etu nimite khali olop somoi nimite he rakhe. Jitia etu kotha nimite biya aru dukh-digdar pa-a somoi ahe, tai ekbar te he giri jai.
22 Wanda ya karɓi irin da ya fāɗi cikin ƙaya kuwa, shi ne mutumin da yakan ji maganar, sai dai damuwoyin rayuwan nan da jarrabar arzikin duniya sukan shaƙe shi, yă sa maganar ta kāsa amfani. (aiōn g165)
Juntu bijon kata ghas khan majote phelaise, etu to eneka manu ase jun kotha to hune, hoilebi etu jamana laga kaam aru dhun sompoti ke mon diya nimite kotha ke dabai kene rakhe, aru etu kotha pora bhal guti nadhure. (aiōn g165)
23 Amma wanda ya karɓi irin da ya fāɗi a ƙasa mai kyau, shi ne mutumin da yakan ji maganar yă kuwa fahimce ta. Yakan ba da amfani wani riɓi ɗari, sittin, ko talatin na abin da aka shuka.”
Juntu bijon bhal matite phelaise, etu to eneka manu ase jun kotha to hune aru bujhi loi. Tai dangor koi kene bhal guti dhure, kunba te eksoh guti dhore, kunba te sathi aru kunba te trista.”
24 Yesu ya ba su wani misali. “Mulkin sama yana kama da wani da ya shuka iri mai kyau a cikin gonarsa.
Jisu taikhan ke dusra dristanto koise. Tai koise, “Sorgo laga rajyo to ekjon manu nisena ase jun tai laga kheti te bhal bijon phelai.
25 Amma yayinda kowa yake barci, abokin gābansa ya zo ya yafa ciyayi a cikin alkamar, ya tafi abinsa.
Kintu jitia manu khan ghumai jai, tai laga dushman khan ahikena gehu laga kheti te biya ghas laga bijon khan phelai aru jai-jai.
26 Sa’ad da alkamar ta tashi ta yi kawuna, sai ciyayin ma suka bayyana.
Jitia kheti te gehu khan dangor koi kene guti ulabole shuru hoise, titia biya ghas khan bhi dangor hoijai.
27 “Bayin mai gonar suka zo wurinsa suka ce, ‘Ranka yă daɗe, ashe, ba iri mai kyau ka shuka a gonarka ba? To, ina ciyayin nan suka fito?’
Etu mati malik laga nokorkhan ahi kene taike koi, ‘Sahab, apuni to bhal bijon kheti te lagase nohoi? Nohoile kineka kori kene etu biya ghas khan ulaise?’
28 “Sai ya ce, ‘Abokin gāba ne ya yi wannan.’ “Bayin suka tambaye shi suka ce, ‘Kana so mu je mu tuttumɓuke su?’
Etu pichete tai pora taikhan ke koise, ‘Dushman pora eneka kore.’ Nokorkhan taike koise, ‘To apuni itcha ase koile amikhan jai kene jongol khan sapha kori dibo?’
29 “Ya amsa ya ce, ‘A’a, don kada garin tuttumɓuke ciyayi, ku cire har da alkamar.
Mati malik pora taikhan ke koi, ‘Nai. Kilekoile jitia tumikhan biya ghas khan tanibo, tai logote gehu laga ghas bhi tani kene ulai dibo pare.
30 Ku ƙyale su su yi girma tare sai lokacin girbi. A lokacin zan gaya wa masu girbi, da fari ku tara ciyayin ku kuma daure su dami-dami don a ƙone; sa’an nan ku tara alkamar ku kuma kawo su cikin rumbuna.’”
Etu nimite duijon ke bhi eke logote dangor koribo dibi, kheti kata somoi naha tak. Jitia kheti kata somoi hobo titia moi kata manu khan ke kobo, “Poila biya ghas khan tani kene ulai lobi aru eke logote bandhi kene rakhibi julai dibo nimite, kintu gehu khan ke dhaan ghor te joma kori rakhibi.’”
31 Ya ba su wani misali ya ce, “Mulkin sama yana kama da ƙwayar mustad, wadda mutum ya ɗauka ya shuka a gonarsa.
Etu pichete Jisu aru ekta dristanto taikhan ke koise. Tai koise, “Sorgo laga rajyo to ekta sorso laga bijon nisena ase jineka ekta manu pora loi kene kheti te phelai de.
32 Ko da yake ita ce mafi ƙanƙanta cikin ƙwayoyinku, duk da haka sa’ad da ta yi girma, takan zama mafi girma cikin tsire-tsiren lambu ta kuma zama itace, har tsuntsayen sararin sama su zo su yi sheƙa a rassansa.”
Etu bijon to hosa pora bhi sobse huru ase sob bijon majote. Kintu jitia tai dangor hoi, bagan laga ghas khan pora bhi tai he dangor hoijai. Tai ekta dangor ghas hoijai, aru akas laga chiriya khan ahe aru etu ghas laga daal khan te ghor bonaikena thake.”
33 Har yanzu ya ba su wani misali ya ce, “Mulkin sama yana kama da yisti wanda mace ta ɗauka ta kwaɓa garin alkama mai yawa, har sai da yistin ya gauraye yistin duka.”
Jisu taikhan ke aru alag dristanto koise. “Sorgo laga rajyo to khomir nisena ase, jineka ekta maiki pora etu khomir ke loi kene tin bhag atta te milai diye jitia tak etu atta to phuli najai.”
34 Yesu ya faɗa wa taron dukan waɗannan abubuwa cikin misalai; bai faɗa musu kome ba, sai tare da yin amfani da misalai.
Eitu khan sob kotha Jisu pora manu khan ke dristanto pora he koi dise; aru Tai ekta kotha bhi dristanto nacholai kene kowa nai.
35 Ta haka aka cika abin da aka faɗa ta wurin annabi cewa, “Zan buɗe bakina da misalai, zan faɗi abubuwan da suke ɓoye tun halittar duniya.”
Eitu khan sob age te bhabobadi pora koi diya kotha khan sob purah hobole nimite, Tai koi dise, “Dristanto khan pora he Moi mukh khuli bo. Ki kotha etu prithibi laga bhetimul te lukaikene ase eitu khan sob Moi koi dibo.”
36 Sa’an nan ya bar taron ya shiga gida. Almajiransa kuwa suka zo wurinsa suka ce, “Bayyana mana misalin ciyayin nan a gona.”
Etu pichete Jisu manu khan ke chari kene ghor te jaise. Tai laga chela khan Tai logote ahikena, eneka koise, “Amikhan ke kheti te biya ghas laga dristanto to bujhai dibi.”
37 Ya amsa ya ce, “Mai yafa irin mai kyan nan, shi ne Ɗan Mutum.
Jisu taikhan ke koise, “Jun bhal bijon to phelai, tai to Manu laga Putro ase.
38 Gonar kuwa ita ce duniya, irin nan mai kyau kuwa suna a matsayin’ya’yan mulkin. Ciyayin nan kuma su ne’ya’yan mugun nan,
Prithibi to kheti ase; aru bhal bijon khan to rajyo lage bacha khan ase. Biya ghas to biya jon laga bacha khan ase,
39 abokin gāban da yake shuka su kuwa, Iblis ne. Lokacin girbi kuma shi ne ƙarshen zamani, masu girbin kuwa su ne mala’iku. (aiōn g165)
aru jun dushman pora biya hissi se eitu khan saitan ase. Kheti kata somoi to yug khotom huwa somoi ase, aru kheti kata manu khan to sorgodoth khan ase. (aiōn g165)
40 “Kamar yadda aka tattara ciyayin aka kuma ƙone a wuta, haka zai zama a ƙarshen zamani. (aiōn g165)
Etu karone, jineka biya ghas khan ke joma kori kene jui te julai dise, yug ses huwa dinte bhi eneka hobo. (aiōn g165)
41 Ɗan Mutum zai aiki mala’ikunsa, su kuwa cire daga mulkinsa kome da yake jawo zunubi da kuma duk masu aikata mugunta.
Manu laga Putro pora Tai laga sorgodoth khan ke pathabo, aru taikhan pora Tai laga rajyo pora paap aru biya kaam kora khan ke joma kori kene bahar te ulai dibo.
42 Za su jefa su cikin wuta mai zafi, inda za a yi kuka da cizon haƙora.
Taikhan pora eitu khan sobke jui laga chulah te phelai dibo, juntu jagate kandi thaka aru daat kamuri thaka he hobo.
43 Sa’an nan masu adalci za su haskaka kamar rana a mulkin Ubansu. Duk mai kunnen ji, yă ji.”
Etu pichete dharmik manu khan Baba laga rajyote suryo nisena ujala hobo. Jun laga kan ase, tai hunibo dibi.
44 “Mulkin sama yana kama da dukiyar da aka ɓoye a gona. Da wani ya same ta, sai yă sāke ɓoye ta, sa’an nan cikin farin cikinsa yă je yă sayar da duk abin da yake da shi yă sayi gonar.
Sorgo laga rajyo to ekta kheti te khajana lukaikene thaka nisena ase, jitia ekjon manu pora etu pai, tai etu ke aru bhi lukai diye. Kilekoile tai mon khushi hoijai, aru tai laga dhun sompoti sob bikiri kori kene etu kheti kini loi.
45 “Har wa yau dai, mulkin sama yana kama da ɗan kasuwa mai neman lu’ulu’ai masu kyau.
Aru, sorgo laga rajyo to ekjon vyapari manu kimti laga moti khan bisari thaka nisena ase.
46 Da ya sami dutse guda mai daraja sosai, sai ya tafi ya sayar da dukan abin da yake da shi ya saye shi.
Jitia tai bisi kimti thaka ekta moti pai, tai laga sob dhun sompoti bikiri kori kene etu kini loi.
47 “Har yanzu, mulkin sama yana kama da abin kamun kifin da aka jefa cikin tafki yă kamo kifi iri-iri.
Aru bhi, sorgo laga rajyo to samundar te jaal phela nisena ase, aru sob kisim laga maas dhura nisena ase.
48 Da abin kamun kifi ya cika, masuntan suka jawo shi gaci. Sai suka zauna suka tattara kifi masu kyau a kwanduna, amma suka zubar da marasa kyau.
Jitia jal to maas pora bhorta hoi jaise, taikhan etu loi kene samundar kinar te rakhe. Etu pichete taikhan bhal maas basi kene boxsa te joma kore, aru kaam nathaka maas khan sob phelai diye.
49 Haka zai kasance a ƙarshen zamani. Mala’iku za su zo su ware masu mugunta daga masu adalci (aiōn g165)
Thik eneka, etu yug ses huwa dinte bhi eneka hobo. Sorgodoth khan ahibo aru biya manu khan ke dhormik khan pora alag kori dibo. (aiōn g165)
50 su kuma jefa su cikin wuta mai zafi, inda za a yi kuka da cizon haƙora.”
Taikhan ke jui laga chulah te julai dibo, juntu jagate khali kandi thaka aru daat kamuri thaka he hobo.
51 Yesu ya tambaye su ya ce, “Kun gane dukan waɗannan abubuwa?” Suka amsa, “I.”
Apnikhan eitu khan sob bujise na nai?” Jisu laga chela khan Taike koise, “Hoi.”
52 Sa’an nan ya ce musu, “Saboda haka duk malamin dokokin da ya horu game da koyarwar mulkin sama, yana kama da maigida wanda yakan fitar daga ɗakin ajiyarsa sababbin dukiya da kuma tsofaffi.”
Etu pichete Jisu taikhan ke koise, “Etu karone sob niyom likha manu khan jun sorgo rajyo laga chela hoi jaise, eitu khan utu manu ase jun ekta ghor laga malik nisena ase.”
53 Sa’ad da Yesu ya gama ba da waɗannan misalai, sai ya ci gaba daga can.
Etu pichete jitia Jisu etu dristanto khan koi kene khotom hoise, Tai ta te pora ulai jaise.
54 Yana isowa garinsa, sai ya fara koya wa mutane a cikin majami’arsu, suka kuwa yi mamaki. Suka yi ta tambaya suna cewa, “Ina wannan mutum ya sami irin wannan hikima da kuma ayyukan banmamaki haka?
Aru Tai nijor town Nazareth te jaise aru mondoli te manu khan ke sikhai thakise. Jisu laga kotha huni kene taikhan asurit hoi jaise aru taikhan majote koi thakise, “Kot pora etu manu iman asurit gyaan aru hokti paise?
55 Wannan ba shi ne ɗan kafinta nan ba? Ba mahaifiyarsa ba ce Maryamu,’yan’uwansa kuma Yaƙub, Yusuf, Siman da Yahuda ba?
Etu manu to ekjon barhoi laga chokra nohoi? Tai laga ama to Mary nohoi? Tai laga bhai khan James, Joseph, Simon aru Judas khan nohoi?
56 Duk’yan’uwansa mata kuma ba tare da mu suke ba? To, a ina wannan mutum ya sami dukan waɗannan abubuwa?”
Tai laga bhoini khan to amikhan logote ase nohoi? To kineka kori kene Tai eitu khan jani paise?”
57 Sai suka ji haushinsa. Amma Yesu ya ce musu, “Sai a garinsa da kuma a gidansa na kaɗai annabi ba ya samun girma.”
Taikhan Jisu ke biya paise. Kintu Jisu taikhan ke koise, “Ekjon bhabobadi ke tai nijor desh aru tai nijor parivar pora bhi sonman nakore.”
58 Bai kuwa yi abubuwan banmamaki da yawa a can ba saboda rashin bangaskiyarsu.
Tai asurit kaam khan bisi kora nai kele koile taikhan laga biswas nathaka nimite.

< Mattiyu 13 >