< Mattiyu 11 >

1 Bayan Yesu ya gama yi wa almajiransa sha biyun nan umarni, sai ya yi gaba daga can don yă koyar yă kuma yi wa’azi a garuruwan Galili.
A Yeshu bhakamaliyeje kwaalajiyanga bhaajiganywa bhabho likumi limo na bhabhili bhala, gubhajabhwilenje penepo, gubhapite jiganya na lunguya mwiilambo yabhonji.
2 Sa’ad da Yohanna Mai Baftisma ya ji a kurkuku abin da Kiristi yake yi, sai ya aiki almajiransa
A Yowana bhabhatisha bhali bhatabhilwe kuligelesha gubhapilikene ga itendi ya a Yeshu Kilishitu. Bhai, a Yowana gubhaatumilenje bhaajiganywa bhabho bhakaabhuyanje.
3 su tambaye shi, “Kai ne wanda zai zo, ko kuwa mu sa ido ga wani?”
Gubhaabhushiyenje, “Mmwe ni bhakwiya bhala, eu twaalindile bhana?”
4 Yesu ya amsa ya ce, “Ku koma ku gaya wa Yohanna abin da kuka ji, kuka kuma gani.
A Yeshu gubhaajangwilenje, “Nnjendangane nkaalugulilanje a Yowana indu inkwipilikananga na inkwibhonanga,
5 Makafi suna gani, guragu suna tafiya, ana warkar da waɗanda suke da kuturta, kurame suna ji, ana tā da matattu, ana kuma yi wa matalauta wa’azin labari mai daɗi.
ashinangalole bhanalolanga na ashinangwabha bhanakwendanga na bhakwetenje mangundula bhanalamanga na ashinangapilikane bhanapilikananga na bhawilenje bhanayukanga na bhaalaga bhanalungushiwanga Ngani ja Mmbone.
6 Mai albarka ne mutumin da bai yi tuntuɓe ba saboda ni.”
Mbaya mundu jojowe akalebha kwa ligongo lya leka ngulupalila nne.”
7 Sa’ad da almajiran Yohanna suke barin wurin, sai Yesu ya fara yi wa taron magana game da Yohanna. “Me kuka je kallo a hamada? Ciyawar da iska take kaɗawa ne?
Bhai, bhantenga bha a Yowana bhala bhalijabhulanga, a Yeshu gubhatandwibhe kwaabhalanjilanga makundi ga bhandu ngani ja a Yowana, “Mwashinkwendangana kuanga kulola nndi? Kulola litete lilitikinywa na mbungo?
8 In ba haka ba, to, me kuka je kallo? Mutum mai sanye da riguna masu kyau ne? A’a, masu sa riguna masu kyau, ai, a fadan sarakuna suke.
Igala, mwapitengeneje kulola nndi? Mundu awete nngubho ya konja? Bhandu bhaawalanga nngubho ya konja mwaakutamanga nnyumba ya ashimpalume bha shilambo.
9 To, me kuka je kallo ne? Annabi? I, ina gaya muku, ya ma fi annabi.
Ikabheje, mwapiteneje lolanga nndi? Nkulondola jwa a Nnungu? Elo, ngunakummalanjilanga, mumweninji nkulungwa kupunda nkulondola jwa a Nnungu.
10 Wannan shi ne wanda aka rubuta game da shi cewa, “‘Zan aiki ɗan saƙona yă sha gabanka, wanda zai shirya hanyarka a gabanka.’
“A Yowana ni bhantenga bhalugwilwe Mmajandiko ga Ukonjelo, ‘Nnole, ngunakuntuma muntenga jwangu annongolele, ashanng'alashiye mpanda gwenu.’
11 Gaskiya nake gaya muku. A cikin dukan waɗanda mata suka haifa, ba wani da ya taso da ya fi Yohanna Mai Baftisma girma; duk da haka mafi ƙanƙanta a mulkin sama ya fi shi girma.
Kweli ngunakummalanjilanga, akanabhe koposhela jwa nnibhondo ali jwankulungwa kwaapunda a Yowana bhabhatisha. Ikabheje, jwene ali jwanshoko Muupalume gwa Kunnungu, ni jwankulungwa kwaapunda bhenebho.
12 Tun daga kwanakin Yohanna Mai Baftisma har yă zuwa yanzu, mulkin sama yana sha da ƙyar, fitanannu kuma sun kama mulkin sama sun riƙe gam.
Tandubhila mobha ga a Yowana bhabhatisha mpaka nnaino, Upalume gwa Kunnungu gunakomanilwa na bhandunji bhanalinganga kuutola kwa mashili na bhakwetenje mashili bhanakuutolanga.
13 Gama dukan Annabawa da kuma Doka sun yi ta annabci har yă zuwa kan Yohanna.
Pabha ashinkulondola bha a Nnungu bhowe na Shalia, mpaka mobha ga a Yowana, bhashinkulondolanga ga gene mobha gano.
14 In kuna niyya ku yarda da wannan, to, shi ne Iliya da dā ma zai zo.
Bhai, monaga shinkundanje, a Yowanabho ni a Eliya bhapinjikwaga bhaishe.
15 Duk mai kunnen ji, yă ji.
Akwete makutujo apilikane.
16 “Da me zan kwatanta wannan zamani? Suna kama da yara da suke zaune a kasuwa, suna kiran juna, suna cewa,
“Bhai, nandanye na nndi alu lubhelekolu? Malinga bhashanda bhatemingenenje kushoko, bhali kwaabhalanjilanga ashaajabhonji bhalinkutinji,
17 “‘Mun yi muku busa, ba ku kuwa yi rawa ba, mun rera waƙar makoki, ba ku kuwa yi makoki ba.’
‘Twanngombelenje imbeta, ikabheje mwangainanga! Twajimbile nyimbo ya ililo, ikabheje mwangagutanga!’
18 Gama Yohanna Mai Baftisma ya zo ba ya ciye-ciye, ba ya shaye-shaye, sai suka ce, ‘Ai, yana da aljani.’
Pabha a Yowana bhaishe, bhakaalya wala papila, gubhashitenje, ‘Bhashikola lioka.’
19 Ɗan Mutum ya zo yana ciye-ciye, yana shaye-shaye, sai suka ce, ‘Ga mai haɗama da kuma mashayi, abokin masu karɓar haraji da masu zunubi.’ Amma akan tabbatar da hikima ta wurin ayyukanta.”
Mwana juka Mundu gwaishe, alilya na papila, gubhashitenje, ‘Mwaalolanje bhaakongolela kulya na kolelwa, ashaambwiga ajabho bhakamula koli na bhakwetenje yambi!’ Nkali nneyo lunda lwa a Nnungu lumanyishe kuti lwammbone kwa itendi yakwe.”
20 Sai Yesu ya fara yin tir da biranen da aka yi yawancin ayyukansa na banmamaki, don ba su tuba ba.
Kungai a Yeshu gubhatandwibhe kwaagambanga bhandunji bha mwiilambo mubhatendile ilapo ya igwinji, pabha bhandu bhakwe bhangapinganga kwiipeta.
21 “Kaitonki, Korazin! Kaitonki, Betsaida! Da a ce ayyukan banmamakin da aka yi a cikinki ne aka yi a Taya da Sidon, da tuni sun tuba sanye da rigar makoki da toka.
“Ole gwenunji bhandu bha ku Kolashini! Ole gwenunji bhandu bha ku Bhetishaida! Pabha, ilapo itendeshe kungwenunji monaga ikatendeshe ku Tilo na ku Shidoni, bhandu bhabhonji bhakaipetilenje kwa wala maguniya na pakala liu kuti bhaleshilenje yambi.
22 Amma ina gaya muku, za a fi jin tausayin Taya da Sidon a ranar shari’a, fiye da ku.
Ikabheje, ngunakummalanjilanga, lyubha lya ukumu mmanganya nkupinga patanga mboteko ya punda ya bhandunji bha ku Tilo na ku Shidoni.
23 Ke kuma Kafarnahum, za a ɗaga ki sama ne? A’a, za ki gangara zuwa zurfafa ne. Da a ce ayyukan banmamakin da aka yi a cikinki ne a aka yi a Sodom, da tana nan har yă zuwa yau. (Hadēs g86)
Na mmanganyanji bhandu bha ku Kapalanaumu, bhuli, shinkuywanje mpaka kunnungu? Nkupinga tuluywanga mpaka kundamo ja bhawilenje! Pabha, ilapo itendeshe kungwwenunji monaga ikatendeshe kubhandu bha ku Shodoma, shene shilambosho shikaapali mpaka lelo. (Hadēs g86)
24 Amma ina gaya miki, za a fi jin tausayin Sodom fiye da ke a ranar shari’a.”
Ikabheje ngunakummalanjilanga, lyubha lya ukumu mmanganyanji nkupinga patanga mboteko ya punda ya bhandu ku Shodoma.”
25 A wannan lokaci sai Yesu ya ce, “Ina yabonka, Uba, Ubangijin sama da ƙasa, gama ka ɓoye waɗannan abubuwa ga masu hikima da masu ilimi, ka kuma bayyana su ga ƙananan yara.
Gene malangago a Yeshu gubhashite, “Ngunatenda eja kwenu mmwe Atati, Mmakulungwa bha kunnungu na pa shilambolyo, pabha yene indui nshikwaiyanga bhakwetenje lunda na bhaashomanga, nikwaunukulilanga bhana bhashoko bhashoko.
26 I, Uba, gama wannan shi ne abin da ka ji daɗin yi.
Elo Atati, pabha shiishite kunnonyela mmayene.”
27 “Dukan kome Ubana ya danƙa mini. Ba wanda ya san Ɗan sai dai Uban, ba kuma wanda ya san Uban, sai dai Ɗan da kuma waɗanda Ɗan ya so yă bayyana musu shi.
Gubhaabhalanjilenje bhandunji, “Atati bhashingamuya indu yowe. Jwakwapi akummanya mwana ikabhe Atati, wala akwaamanya Atati ikabhe Mwana, na jojowe apingaga Mwana kung'unukulila.
28 “Ku zo gare ni, dukanku da kuka gaji kuke kuma fama da kaya, zan kuwa ba ku hutu.
“Nnjiyangananje mmowe nkuabhukanga na topelwa na mishigo, nne shinimpumuliyanje.
29 Ku ɗauki karkiyata a kanku, ku kuma yi koyi da ni, gama ni mai tawali’u ne marar girman kai, za ku kuwa sami hutu don rayukanku.
Nkundanje kulongoywa na nne malinga ng'ombe atabhilwa lingongota, nkupinga mwiijiganyanje kwangu nne. Pabha nne najwakwiitimalika na najwashinunu, numbe mmanganyanji shimpumulilanje.
30 Gama karkiyata mai sauƙi ce, kayana kuma marasa nauyi ne.”
Pabha lingongota lyangu likaatona na nshigo gwangu ukaatopa.”

< Mattiyu 11 >