< Mattiyu 11 >
1 Bayan Yesu ya gama yi wa almajiransa sha biyun nan umarni, sai ya yi gaba daga can don yă koyar yă kuma yi wa’azi a garuruwan Galili.
Ejile Yesu okubhabwila abheigisibhwa bhae akumi na bhabhili emukile nagenda omwiigisha no kulasha mumisi jebhwe,
2 Sa’ad da Yohanna Mai Baftisma ya ji a kurkuku abin da Kiristi yake yi, sai ya aiki almajiransa
na Yowana ali mwibhoelo ejile ongwa ebhikolwa bhya Kristo, natuma omusango okulabhila abheigisibhwa bhae,
3 su tambaye shi, “Kai ne wanda zai zo, ko kuwa mu sa ido ga wani?”
na nibhamubhusha ati,”Awe nawe unu kaja, angu aliyo oundi chimulinde?”
4 Yesu ya amsa ya ce, “Ku koma ku gaya wa Yohanna abin da kuka ji, kuka kuma gani.
Yesu nasubhya naikati, kubhene “Mugende mujomubhwila Yowana ganu omulola na ganu omungwa.
5 Makafi suna gani, guragu suna tafiya, ana warkar da waɗanda suke da kuturta, kurame suna ji, ana tā da matattu, ana kuma yi wa matalauta wa’azin labari mai daɗi.
Abhanu bhanu bhatakulola abhabhona okulola, abhalema abhalibhata, abhagenge abhaosibhwa, abhasibhe bha matwi abhongwa lindi, abhafuye abhasululwa bhali bhaanga, na bhanu abhakene abhalasibhwa emisango Jo bhwana.
6 Mai albarka ne mutumin da bai yi tuntuɓe ba saboda ni.”
Ana libhando unu takwitimata ingulu yani.
7 Sa’ad da almajiran Yohanna suke barin wurin, sai Yesu ya fara yi wa taron magana game da Yohanna. “Me kuka je kallo a hamada? Ciyawar da iska take kaɗawa ne?
Akatungu kanu abhanu bhanu nibhemuka, Yesu namba okwaika na liijo ingulu ya Yowana,”Niki chinu mwajiye okulola mwibhala lisaunga ndisingisibhwa no muyaga?
8 In ba haka ba, to, me kuka je kallo? Mutum mai sanye da riguna masu kyau ne? A’a, masu sa riguna masu kyau, ai, a fadan sarakuna suke.
Nawe niki chinu mwajiye okulola omunu afwae ebhifwalo bhyololo? Nichimali, bhanu abhafwala ebhifwalo bhyololo bhekae munyumba ja bhakama.
9 To, me kuka je kallo ne? Annabi? I, ina gaya muku, ya ma fi annabi.
Tali mwajiye okulola ki-Omulagi? Nichimali, enibhabhwila ati, nokukila Omulagi.
10 Wannan shi ne wanda aka rubuta game da shi cewa, “‘Zan aiki ɗan saƙona yă sha gabanka, wanda zai shirya hanyarka a gabanka.’
Unu niwe andikiwe,'Lola, namulagilila omukosi wani imbele yo bhusu bhwao, unu kachuma injila yao imbele yao.
11 Gaskiya nake gaya muku. A cikin dukan waɗanda mata suka haifa, ba wani da ya taso da ya fi Yohanna Mai Baftisma girma; duk da haka mafi ƙanƙanta a mulkin sama ya fi shi girma.
Anye enibhabhwila echimali, mubhamwi bhanu bhebhuywe abhagasi atalio unu Ali mukulu okukila Yawana Omubhatija. Nawe unu alimutilu mubhukama bhwa mulwile n mukulu okukila omwene.
12 Tun daga kwanakin Yohanna Mai Baftisma har yă zuwa yanzu, mulkin sama yana sha da ƙyar, fitanannu kuma sun kama mulkin sama sun riƙe gam.
Okusoka munsiku ja Yowana Omubhatija okukinga woli, obhukama bhwa Mulwile ni bhwamanaga, na bhanu bha managa, abhabhugega kwa managa.
13 Gama dukan Annabawa da kuma Doka sun yi ta annabci har yă zuwa kan Yohanna.
Kulwokubha abhalagi ne bhilagilo, bhaliga nibhalaga okukinga ku Yowana.
14 In kuna niyya ku yarda da wannan, to, shi ne Iliya da dā ma zai zo.
Na labha mwimaliliye okwikilisha, unu niwe Eliya, unu alija.
15 Duk mai kunnen ji, yă ji.
Unu ali nokutwi kwokugwa nongwe.
16 “Da me zan kwatanta wannan zamani? Suna kama da yara da suke zaune a kasuwa, suna kiran juna, suna cewa,
Nilususanyishe naki olwibhulo lunu? Nichijejekanyo cha bhana bhanu abhashana kulubhala lwa lisoko, bhanu bhenyanjile nokubhilikilana,
17 “‘Mun yi muku busa, ba ku kuwa yi rawa ba, mun rera waƙar makoki, ba ku kuwa yi makoki ba.’
nibhaikati,'Chabhabhumiye olukuli mutabhinile. Chalile, emwe mutalilile'
18 Gama Yohanna Mai Baftisma ya zo ba ya ciye-ciye, ba ya shaye-shaye, sai suka ce, ‘Ai, yana da aljani.’
Kulwokubha Yowana ejile atalyaga mukate nolo kunywa omuvinyo, nibhaikati, 'Ana lisabwa.'
19 Ɗan Mutum ya zo yana ciye-ciye, yana shaye-shaye, sai suka ce, ‘Ga mai haɗama da kuma mashayi, abokin masu karɓar haraji da masu zunubi.’ Amma akan tabbatar da hikima ta wurin ayyukanta.”
Omwana wa Adamu ejile nalya nokunywa nibhaikati, 'Lola' nimunu muli na munywi, omusani wa bhatobhesha bho bhushulu na abhebhibhi!' Nawe obhwengeso obhusululwa kwe bhikolwa bhyae.”
20 Sai Yesu ya fara yin tir da biranen da aka yi yawancin ayyukansa na banmamaki, don ba su tuba ba.
Yesu namba okugonya emisi munu ebhikolwa bhyo kulugusha bhyakolwaga, kulwokubha bhaliga bhachali kuta,
21 “Kaitonki, Korazin! Kaitonki, Betsaida! Da a ce ayyukan banmamakin da aka yi a cikinki ne aka yi a Taya da Sidon, da tuni sun tuba sanye da rigar makoki da toka.
Jilikubhona awe, Kolazini, Jilikubhona awe Betisaida! Lwakutyo ebhikolwa bhikulu gakakolekene Tilo na Sidoni ganu gakolekana anu, bhakabhee bhatee kala kwo kufwala amagunila no kwisinga lifu.
22 Amma ina gaya muku, za a fi jin tausayin Taya da Sidon a ranar shari’a, fiye da ku.
Nawe ilibha okwikomesha kwa Tilo na Sidoni olusiku lwa indamu yao.
23 Ke kuma Kafarnahum, za a ɗaga ki sama ne? A’a, za ki gangara zuwa zurfafa ne. Da a ce ayyukan banmamakin da aka yi a cikinki ne a aka yi a Sodom, da tana nan har yă zuwa yau. (Hadēs )
Awe, Kapelanaumu, owitogela ati bhalikutula ingulu okukinga mulwile? Payi ulitelemushwa okukinga nyombe. Lwakutyo ku Sodoma bhyakakolekene ebhikolwa bhikulu, kutyo gakolekana kwawe, yakabheeo okukinga lelo. (Hadēs )
24 Amma ina gaya miki, za a fi jin tausayin Sodom fiye da ke a ranar shari’a.”
Oli enaika nawe ati jakabhee nyangu ku chalo cha Sodoma okwimelegulu olusiku lwa indamu okukila awe.
25 A wannan lokaci sai Yesu ya ce, “Ina yabonka, Uba, Ubangijin sama da ƙasa, gama ka ɓoye waɗannan abubuwa ga masu hikima da masu ilimi, ka kuma bayyana su ga ƙananan yara.
Mumwanya ogwo Yesu naikati, “Enikukuya awe, Rata, Ratabhugenyi wo Olwile ne Chalo, kulwokubha wabhaselekele Emisango jinu abhobhwenge na bhengeso, nugasulula kubhanu bhatabhaga na bhwenge, lwa bhana abhalela.
26 I, Uba, gama wannan shi ne abin da ka ji daɗin yi.
Rata lwakutyo jakukondee mumeso gao.
27 “Dukan kome Ubana ya danƙa mini. Ba wanda ya san Ɗan sai dai Uban, ba kuma wanda ya san Uban, sai dai Ɗan da kuma waɗanda Ɗan ya so yă bayyana musu shi.
Emisango jona nayanibhwe okusoka ku Rata. Atalio unu kamumenya Omwana tali Rata, na atalio unu kamumenya Rata tali Omwana, na wona wona unu Omwana ana elyenda lyo kumusululila.
28 “Ku zo gare ni, dukanku da kuka gaji kuke kuma fama da kaya, zan kuwa ba ku hutu.
Muje kwanye, bhanu bhona omunyansibhwa no kusitoelwa ne migugu misito, anye enibhafung'amya.
29 Ku ɗauki karkiyata a kanku, ku kuma yi koyi da ni, gama ni mai tawali’u ne marar girman kai, za ku kuwa sami hutu don rayukanku.
Mugege ingulwema yani na mwiigile okusoka kwanye, kulwokubha anye nilimwololo na mufula wo mwoyo no mubhona okufung'ama mumyoyo jemwe.
30 Gama karkiyata mai sauƙi ce, kayana kuma marasa nauyi ne.”
Kulwokubha ingulwema yani ni nyololo no mugugu gwani ni mwangu.