< Mattiyu 11 >
1 Bayan Yesu ya gama yi wa almajiransa sha biyun nan umarni, sai ya yi gaba daga can don yă koyar yă kuma yi wa’azi a garuruwan Galili.
Wa Yesu a nno ba tre kle'a, a wlu don bubukii nda hi tsro nda bla tre Rji ni mi gbu ba.
2 Sa’ad da Yohanna Mai Baftisma ya ji a kurkuku abin da Kiristi yake yi, sai ya aiki almajiransa
Wa Yahaya u tie batisma awo rji koh wa batroa, bi' ndu wa Yesu zi tie, a ton mrli koh ma hi niwu.'
3 su tambaye shi, “Kai ne wanda zai zo, ko kuwa mu sa ido ga wani?”
A hla niwu, “Ahi wuyi u ye'a”? Ka kie yo shishi ni ndi ri mu.
4 Yesu ya amsa ya ce, “Ku koma ku gaya wa Yohanna abin da kuka ji, kuka kuma gani.
Yesu a sa'a nda hla bawu, “Hi ndi hi hla ni Yahaya ikpye wa bi to mba ikpye wa bi wo'a.
5 Makafi suna gani, guragu suna tafiya, ana warkar da waɗanda suke da kuturta, kurame suna ji, ana tā da matattu, ana kuma yi wa matalauta wa’azin labari mai daɗi.
Bi fyen ba fe toh, bi glogo za ba zren, bi kpurju ba katie tsratsra me, mangbi ba wo tre ngame u biwa ba qu'a, ba ta'ba sh'me, bi wa ngame ba nno ba tre Rji.
6 Mai albarka ne mutumin da bai yi tuntuɓe ba saboda ni.”
Indi u lulu ahi wa ana k'bu za' ni tumu na'a.
7 Sa’ad da almajiran Yohanna suke barin wurin, sai Yesu ya fara yi wa taron magana game da Yohanna. “Me kuka je kallo a hamada? Ciyawar da iska take kaɗawa ne?
Wa ndiba ba vu nkon mba hia, Yesu ka wlu tre ni j'bu ndi ba ni tu Yahaya; “Bahi wa ngye ni ji'-ahi giga' wa nghunghu ni fu'a?
8 In ba haka ba, to, me kuka je kallo? Mutum mai sanye da riguna masu kyau ne? A’a, masu sa riguna masu kyau, ai, a fadan sarakuna suke.
Uahi ngye bihiwa niji'-indi wa a sru kpyi bi rjien me? Njanjimu, bi sru kpyi wa ba rjien me ba son ni koh bichu.
9 To, me kuka je kallo ne? Annabi? I, ina gaya muku, ya ma fi annabi.
U bihi ndi hitoh ngye, anebi? Njanjimu me hla yiwu, a na'a anebi.
10 Wannan shi ne wanda aka rubuta game da shi cewa, “‘Zan aiki ɗan saƙona yă sha gabanka, wanda zai shirya hanyarka a gabanka.’
Wawuyi wa ba nha nitumaa, 'tomba, misi tru u tonmu'a sihi ko shishi me, wa ani mla nkon wa u zu'a tie.'
11 Gaskiya nake gaya muku. A cikin dukan waɗanda mata suka haifa, ba wani da ya taso da ya fi Yohanna Mai Baftisma girma; duk da haka mafi ƙanƙanta a mulkin sama ya fi shi girma.
Mi hla nkpon nji tre yiwu, ni'mi' ndi wawuu wa imba ba ngrji ba, iri mba tie bre nna Yahaya u tie batisma.
12 Tun daga kwanakin Yohanna Mai Baftisma har yă zuwa yanzu, mulkin sama yana sha da ƙyar, fitanannu kuma sun kama mulkin sama sun riƙe gam.
Rji' ni' nton Yahaya u batisma ye zizanyi, mulki shulu ngrji zi toh yra tu' u ndi bi nno yra tua ba kpa gbujbu ni ngbenglen.
13 Gama dukan Annabawa da kuma Doka sun yi ta annabci har yă zuwa kan Yohanna.
E anabawa ba wawuu mba shariya bazi hla ye ye nton Yahaya.
14 In kuna niyya ku yarda da wannan, to, shi ne Iliya da dā ma zai zo.
U bita ni kpa, ahi wawuyi Iliya wa ani yea.
15 Duk mai kunnen ji, yă ji.
Wa ahe ni ton u wo'a ka wo.
16 “Da me zan kwatanta wannan zamani? Suna kama da yara da suke zaune a kasuwa, suna kiran juna, suna cewa,
Ni Ngye mba me tsra nzanyi niwu? Ahe na mrli bi ro ni cucu, nda si ro nda ni yoh kpa mba.
17 “‘Mun yi muku busa, ba ku kuwa yi rawa ba, mun rera waƙar makoki, ba ku kuwa yi makoki ba.’
Nda ni tre, kie vrli ngba' yiwu u bina nglu nzan na, kie ban jequu u bi yii na.
18 Gama Yohanna Mai Baftisma ya zo ba ya ciye-ciye, ba ya shaye-shaye, sai suka ce, ‘Ai, yana da aljani.’
E Yahaya ye nda na rli birli nda na so rooh na, u batre Ahe ni brji shango.
19 Ɗan Mutum ya zo yana ciye-ciye, yana shaye-shaye, sai suka ce, ‘Ga mai haɗama da kuma mashayi, abokin masu karɓar haraji da masu zunubi.’ Amma akan tabbatar da hikima ta wurin ayyukanta.”
Ivren ndi ye nda ni rli nda ni so u ba'tre, to mbarli, ani rli nda ni so wu' rji ikpan bi kpa ban' ni u bi latre. E bato wrli ni bii ndu ma.
20 Sai Yesu ya fara yin tir da biranen da aka yi yawancin ayyukansa na banmamaki, don ba su tuba ba.
Nikiyi Yesu ka wlu nda jutre ni gbu' wa a tie gbugbu kpyi bi sisri a u ba kana mla son mba tie na.
21 “Kaitonki, Korazin! Kaitonki, Betsaida! Da a ce ayyukan banmamakin da aka yi a cikinki ne aka yi a Taya da Sidon, da tuni sun tuba sanye da rigar makoki da toka.
Iyah me Korazin'! Iyah me Batsaida! E ikpyi bi sisri wa ba tie yiwu, bana tie ba ni taya mba sidon, ba ndi na sru ngbanjan nklon mba nda ngbam m'brji nda bre ndu wru latre mba hlega sari mu.
22 Amma ina gaya muku, za a fi jin tausayin Taya da Sidon a ranar shari’a, fiye da ku.
E ni cacu u bla lantre'a ba fon tie ni ba taya mba sidon zanyi.
23 Ke kuma Kafarnahum, za a ɗaga ki sama ne? A’a, za ki gangara zuwa zurfafa ne. Da a ce ayyukan banmamakin da aka yi a cikinki ne a aka yi a Sodom, da tana nan har yă zuwa yau. (Hadēs )
Iwu Kafarnahum, uya ndi ba gbrye wu san towa me hi shulu me? A ahn' ba njiwu rji ye ni hades. E ikpyi bi sisri wa ba tie ni wua ba na tie bani sodom, (Hadēs )
24 Amma ina gaya miki, za a fi jin tausayin Sodom fiye da ke a ranar shari’a.”
andi na rli he zizanyi mi wa yiwu ba fon tie ni sodom ni vi u bla latre zan yi.
25 A wannan lokaci sai Yesu ya ce, “Ina yabonka, Uba, Ubangijin sama da ƙasa, gama ka ɓoye waɗannan abubuwa ga masu hikima da masu ilimi, ka kuma bayyana su ga ƙananan yara.
Ni nton ki u Yesu katre, “Mi gbyre u san tietie, Baci u shulu mba u meme nituwa u rii' kpyi biyi ni biwa ba toh'a ndi tsro mrli biyi wa bana toh na.
26 I, Uba, gama wannan shi ne abin da ka ji daɗin yi.
E, tietie iwayi a bi ni shishi me.
27 “Dukan kome Ubana ya danƙa mini. Ba wanda ya san Ɗan sai dai Uban, ba kuma wanda ya san Uban, sai dai Ɗan da kuma waɗanda Ɗan ya so yă bayyana musu shi.
Ikpyi ba wawu mbawu banno rji ni tietie, indio ri na toh vren'a na, ahi tie'a kanklen ma, u ndio ri na toh tie'a na ahi vivren nkaklen ma ni ndi wa vivren son tsro'a
28 “Ku zo gare ni, dukanku da kuka gaji kuke kuma fama da kaya, zan kuwa ba ku hutu.
Ye nime wawu mbi wu, biyi bi tie yah nda he ni kpyi bi ron ma, mi ndi nno yi sii.
29 Ku ɗauki karkiyata a kanku, ku kuma yi koyi da ni, gama ni mai tawali’u ne marar girman kai, za ku kuwa sami hutu don rayukanku.
Bon kpyi mu ni kpa mbi ndi tii bii u mu'a e mi na nzutuna u sroomu ahi, u bi fe si ni mi dri mbi.
30 Gama karkiyata mai sauƙi ce, kayana kuma marasa nauyi ne.”
E ikpyi mu bana tie dii na nda fafa mr