< Mattiyu 10 >
1 Sai ya kira almajiransa goma sha biyu wurinsa ya kuma ba su iko su fitar aljanu, su kuma warkar da kowace irin cuta da rashin lafiya.
Yesu ayo Mrli koh ma wlon don harli a nda nno ba ngbengblen u ju me'me brji, ni u den lilo ba blawowu.
2 Ga sunayen manzannin nan goma sha biyu, da fari, Siman (wanda ake kira Bitrus) da ɗan’uwansa Andarawus; Yaƙub ɗan Zebedi da ɗan’uwansa Yohanna;
Zizanyi ngye nde mrli koh ma bahe toyi. U mumla, Sima, wa ba yowu ndi Bitru, u vayi ma Andoro, u Yakubu ivren Zabadi, mba vayima Yahaya,
3 Filibus da Bartolomeyu; Toma da Mattiyu mai karɓar haraji; Yaƙub ɗan Alfayus da Taddayus;
Filibus, u Bartalamawus, u Toma, ni Matiwu wa ata kpa ban a u Yakubu ivren Halfa, u Taddawus;
4 Siman Zilot da kuma Yahuda Iskariyot wanda ya bashe Yesu.
Sima indi u suron, u Yahuda Iskarioti wa a le ni Yesu'a.
5 Waɗannan sha biyun ne Yesu ya aika da umarni cewa, “Kada ku je cikin Al’ummai, ko kuwa ku shiga wani garin Samariyawa.
Ahi wlo don ha biyi mba Yesu a ton ba nda hla ni bawu, “Nahi nibiwa bana Israilawa na ni gbu bi Samariyawa na.
6 A maimakon haka ku je wajen ɓatattun tumakin Isra’ila.
Hi ni nt'ma u koh Israila wa ba kado'a megyen.
7 Sa’ad da kuke tafiya, ku yi wa’azi, kuna cewa, ‘Mulkin sama ya kusato.’
Bita zren sihi bika ta hla tre Rji, ndi tre, 'mulki shulu tie wiewiere.'
8 Ku warkar da marasa lafiya, ku tā da matattu, ku tsabtacce kutare, ku kuma fitar da aljanu. A kyauta kuka samu, ku kuma bayar a kyauta.
Den bi lilo, ta' k'mo shine, bi kpurju, mla batie tsratsra ndi ju me'me' brji rju. Bi kpa magyen, biyi me bika nno megyen.
9 “Kada ku riƙe wata zinariya ko azurfa ko jan ƙarfe a aljihunanku,
Na nji ba' zinariya, azurfa, u dra nimi kpo mbi na.
10 kada ku ɗauki jaka don tafiya, ko ƙarin riga, ko takalma ko sanda; domin ma’aikaci ya cancanci hakkinsa.
Na nji mbu u zren na ka inklon ha' ka lagbom ka kpa'la' na, e' indi u ndu ahe nkon u la'ma.
11 Kowane gari ko ƙauyen da kuka shiga, ku nemi mai mutunci a wurin, ku kuma zauna a gidansa har sai kun tashi.
Igbu wa bi ria, rligra ma ka tsitsima, bika wa indi u totie ndi son kima mla nton wa bi wlua.
12 Da shigarku gidan, ku yi gaisuwa.
Bita' ni' ri ni koh bika ciu.
13 In gidan na kirki ne, bari salamarku ta zauna a kansa; in kuwa ba mai kirki ba, salamarku ta komo muku.
Ikoh'a nita ikoh waani son sia, isi mbi ni hu ba. Ani ta ha'ma, isi mbi ni k'ma ye yiwu.
14 Duk wanda ya ƙi marabtarku ko ya ƙi sauraron kalmominku, sai ku karkaɗe ƙurar ƙafafunku sa’ad da kuka fita gidan ko garin.
Biwa ba'ta kamba ni kpayi ka ni woyi, bita ni don gbu'a ka koh'a, bika kpon wru u za'mbi hle bawu.
15 Gaskiya nake gaya muku, za a fi jin tausayin Sodom da Gomorra a ranar shari’a fiye da wannan gari.
Njanjimu, me hla yiwu, ni vi u Rji, ba sutie ni ndi bi Sodom mba Gomora zan gbu biki.
16 “Ina aikan ku kamar tumaki a cikin kyarketai. Saboda haka ku zama masu wayo kamar macizai, kuma marasa ɓarna kamar kurciyoyi.
Tomba, mi tonyi ni hi na ntama ni tsutsu tsi,' nayi, bika wierli too won ndi na bi tie me'me' na too nghu.
17 Ku yi hankali da mutane; za su miƙa ku ga majalisa su kuma yi muku bulala a majami’unsu.
Tie srensren ni ndi! Ba njiyi hi bi ninkon u tra Rji u ba tsiyi ni gbugban.
18 Saboda ni, za a ja ku zuwa gaban gwamnoni da gaban sarakuna domin ku ba da shaida a gabansu, da kuma ga Al’ummai.
Ba njiyi hi ba gona ni ba chu ni tu mu ni ndu ba ni biwa ba Israilawa na toh me.
19 Amma sa’ad da suka kama ku, kada ku damu game da abin da za ku faɗa ko kuwa yadda za ku faɗe shi. A lokacin za a ba ku abin da za ku faɗa,
Bati vuyi nno ba, bikana tamre ndi ahi ngye ka anihe mi tre na. Ba nno kpu'a u tre'a ni nton kima.
20 gama ba ku ba ne kuke magana, amma Ruhun Ubanku ne yake magana ta wurinku.
Ana hiwu ba u tre na, ahi Brji u tieme mba nitre rju zu nyu mbi.
21 “Ɗan’uwa zai ci amanar ɗan’uwansa, a kuma kashe shi, Uba ma zai yi haka da ɗansa;’ya’ya za su tayar wa iyayensu, su kuma sa a kashe su.
Vayi ni nno vayima wu', atie ivren ma ngame. Imrli ba wlu tie meme ni batie mba nda ndu ba wu ba.
22 Dukan mutane za su ƙi ku saboda ni, amma wanda ya jure har ƙarshe zai sami ceto.
Konha ni kranyi nitu ndemu. U wa avu sron hi kle nton'a, ani gbujbu.
23 Sa’ad da aka tsananta muku a wannan wuri, ku gudu zuwa wancan. Gaskiya nake gaya muku, kafin ku gama zazzaga dukan biranen Isra’ila, Ɗan Mutum zai zo.
Bata tieyi dii ni mi gbu, tsutsu hi niwa a wie niwu'a. Njanjimu me hle yiwu, bina zren hle gbu Israila na rli ivren ndi kaye.
24 “Ɗalibi ba ya fin malaminsa, haka ma, bawa ba ya fin maigidansa.
Mrli koh bana nna' tie koh mba na, vigran na zan bacima na.
25 Ya isa wa ɗalibi yă zama kamar malaminsa, haka ma bawa kamar maigidansa. In har an kira wanda yake kan gida Be’elzebub, me za su ce game da mutanen gidansa?
A mla ndu vren koh ndu he na tiekoh ma u gran kahe to bacima. U bati yoh indi u koh nda hi Ba'alzabu, kaba kpande bi koh ki tie me'me' ndandime!
26 “Saboda haka kada ku ji tsoronsu. Ba abin da yake a rufe da ba za a tone ba, ko kuwa a ɓoye da ba za a bayyana ba.
Tokiyi bikana tie sisri mba na, e ikpie'a ba kawu a ba bwuu, u wa ahe riirii'a ba hla wu rju rah.
27 Abin da na faɗa muku a asirce, ku faɗe shi a sarari; abin da aka faɗa muku a kunne, ku yi shelarsa daga kan rufin ɗaki.
Ikpiea me hla yiwu ni bwua, hla wu ni kplende rji, u kpie wa ba tre yiwu ni ton'a, d'buu ni tutra.
28 Kada ku ji tsoron masu kashe jiki amma ba sa iya kashe rai. A maimakon haka, ku ji tsoron Wannan wanda yake da iko yă hallaka rai duk da jiki a jahannama ta wuta. (Geenna )
Na klu sisri bi wu kpandi na, wa bana toh wu dri na. Klu wa ani toh wa kpa'a nda tru dri'a yo ni kpaca lu. (Geenna )
29 Ba akan sayar da kanari biyu kobo ɗaya ba? Duk da haka ba ɗayansu da zai fāɗi ƙasa ba da yardar Ubanku.
Bana le mrli cincen harli nitu vi kubuna? Iri mba mitie bre joku hama ni y'me tie mbi.
30 Kai, ko gashin kanku ma duk an ƙidaya su.
'E' futu mbi me a toh blawo.
31 Saboda haka kada ku ji tsoro; kun fi kanari masu yawa, daraja nesa.
Na klu sisri na. Itimbi nna u cincen gbugbuwu.
32 “Duk wanda ya bayyana yarda a gare ni a gaban mutane, ni ma zan bayyana yarda a gare shi a gaban Ubana da yake cikin sama.
Ahe nakiyi ndi ko nha wa a ny'me nime ni k'bu ndai, me y'me niwu ni k'bu tie mu wa ahe shulu'a.
33 Amma duk wanda ya yi mūsun sani na a gaban mutane, ni ma zan yi mūsun saninsa a gaban Ubana da yake cikin sama.
Ama iwaa ana nyme ni me ni shishi ndina me ngame mina nyme ni wu ni shishi timu wa a he ni shulu na
34 “Kada fa ku ɗauka na zo ne don in kawo salama a duniya. A’a, ban zo don in kawo salama ba, sai dai takobi.
“Na yamba ndi mi nji si ye ngbungblu yina. Mina nji si ye nno na ahi takobi.
35 Gama na zo ne in sa, “‘gāba tsakanin mutum da mahaifinsa,’ya da mahaifiyarta, matar ɗa da surukarta,
Meye vu tu ndi wru ni tiema, u vrenwa ni yima, u wa ni yima.
36 abokan gāban mutum, za su zama mutanen gidansa ne.’
Bi kran ndi bahe bi koma.
37 “Duk wanda ya fi ƙaunar mahaifinsa ko mahaifiyarsa fiye da ni, bai dace yă zama nawa ba; duk kuwa wanda yake ƙaunar ɗansa ko diyarsa fiye da ni, bai dace yă zama nawa ba;
Twa a son tiema ka yima nna me'a, ana mla wa ani umuna. U wa a son vren ma ka vrenwa ma nna me, ana mla wa ani umu'a na.
38 duk wanda kuma bai ɗauki gicciyensa ya bi ni ba, bai dace yă zama nawa ba.
Wa ana ban gran kukron ma nda hume na, ana mla wa ani umu na.
39 Duk mai son adana ransa zai rasa shi, duk wanda kuwa ya rasa ransa saboda ni zai same shi.
I wa ani hra tuma'a ani nado, uwa ani nno tuma, ani fe wu.
40 “Wanda ya karɓe ku, ya karɓe ni ne, wanda kuma ya karɓe ni, ya karɓi wanda ya aiko ni ne.
Wa a kpayia, a kpame ngame.
41 Duk wanda ya karɓi annabi don shi annabi ne, zai sami ladar annabi, duk kuwa wanda ya karɓi mutum mai adalci don shi mai adalci ne, zai sami ladar mai adalci.
Wa a kpame a, akpa wa a ton me'a. Wa akpa anebi a, ani kpa dii u anebi. U wa akpa u tie zizia ni tu wa ahi indi u zizi, ani kpa diima na ndi u zizi me.
42 In kuma wani ya ba wa ɗaya daga cikin ƙananan nan ko da kwaf ruwan sanyi ne kan shi almajirina ne, gaskiya nake gaya muku, ba shakka ba zai rasa ladarsa ba.”
Wa a nno ri ni mi mrli bi tsitsa biyi, ka a ndi mma ni vi kofi me, nituwa vren kohmu'a, nkponjimu, me hla yiwa ana hon dii mana”.