< Mattiyu 1 >

1 Tarihin da aka rubuta game da asalin Yesu Kiristi ɗan Dawuda, ɗan Ibrahim.
He tah Abraham kah cadil, David kah cadil, Jesuh Khrih kah rhuirhong cabu ni.
2 Ibrahim ya haifi Ishaku, Ishaku ya haifi Yaƙub, Yaƙub ya haifi Yahuda da’yan’uwansa,
Abraham loh Isaak a sak tih, Isaak loh Jakob a sak, Jakob loh Judah boeinaphung a sak.
3 Yahuda ya haifi Ferez da Zera, waɗanda Tamar ce mahaifiyarsu; Ferez ya haifi Hezron, Hezron ya haifi Ram,
Judah neh Tamar loh Perez neh Zerah a sak tih, Perez loh Herezon a sak, Hezron loh Aram a sak.
4 Ram ya haifi Amminadab, Amminadab ya haifi Nashon, Nashon ya haifi Salmon,
Aram loh Amminadab a sak tih, Aminadab loh Nahshon a sak. Nahshon loh Salmon a sak.
5 Salmon ya haifi Bowaz, wanda Rahab ce mahaifiyarsa, Bowaz ya haifi Obed, wanda Rut ce mahaifiyarsa, Obed ya haifi Yesse,
Salmon neh Rahab loh Boaz a sak rhoi, Boaz neh Ruth loh Obed a sak, Obed loh Jesse a sak.
6 Yesse kuwa ya haifi Sarki Dawuda. Dawuda ya haifi Solomon, wanda matar Uriya ce mahaifiyarsa.
Jesse loh manghai David a sak tih, David neh Uriah kah yurho loh Solomon a sak.
7 Solomon ya haifi Rehobowam, Rehobowam ya haifi Abiya, Abiya ya haifi Asa,
Solomon loh Rehoboam a sak tih, Rehoboam loh Abijah a sak, Abijah loh Asa a sak
8 Asa ya haifi Yehoshafat, Yehoshafat ya haifi Yehoram, Yehoram ya haifi Azariya,
Asa loh Jehoshaphat a sak tih, Jehoshaphat loh Joram a sak, Joram loh Uzziah a sak
9 Azariya ya haifi Yotam, Yotam ya haifi Ahaz, Ahaz ya haifi Hezekiya,
Uzziah loh Jotham a sak tih, Jotham loh Ahaz a sak, Ahaz loh Hezekiah a sak,
10 Hezekiya ya haifi Manasse, Manasse ya haifi Amon, Amon ya haifi Yosiya,
Hezekiah loh Manasseh a sak tih, Manasseh loh Amos a sak, Amos loh Josiah a sak.
11 Yosiya kuma ya haifi Yekoniya da’yan’uwansa a lokacin da aka kwashe su zuwa bauta a Babilon.
Josiah he Babylon la a puennah kungah Jekhoniah neh a manuca rhoek te a sak
12 Bayan an kwashe su zuwa bauta a Babilon. Yekoniya ya haifi Sheyaltiyel, Sheyaltiyel ya haifi Zerubbabel,
Babylon la a puennah hnukah, Jekhoniah loh Shealtiel a sak, Shealtiel loh Zerubbabel a sak,
13 Zerubbabel ya haifi Abiyud, Abiyud ya haifi Eliyakim, Eliyakim ya haifi Azor,
Zerubbabel loh Abiud a sak tih, Abiud loh Eliakim a sak, Eliakim loh Azor a sak,
14 Azor ya haifi Zadok, Zadok ya haifi Akim, Akim kuma ya haifi Eliyud,
Azor loh Zadok a sak tih, Zadok loh Achim a sak, Achim loh Eliud a sak,
15 Eliyud ya haifi Eleyazar, Eleyazar ya haifi Mattan, Mattan ya haifi Yaƙub,
Eliud loh Eleazar a sak tih, Eleazar loh Matthan a sak, Matthan loh Jakob a sak,
16 Yaƙub ya haifi Yusuf, mijin Maryamu, wadda ta haifi Yesu, wanda ake kira Kiristi.
Jakob loh Mary kah a va Joseph a sak. Anih lamloh Khrih la a khue Jesuh a sak.
17 Ta haka akwai zuriya goma sha huɗu ke nan duka-duka daga lokacin Ibrahim zuwa lokacin Dawuda, goma sha huɗu kuma daga Dawuda zuwa bauta a Babilon, goma sha huɗu kuma daga bauta a Babilon zuwa Kiristi.
Te dongah Abraham lamloh David duela a khong la khong hlaili tih, David lamloh Babylon la a puennah duela khong hlaili, Babylon la a puennah lamloh Khrih duela boeih ah khong hlaili lo.
18 Ga yadda haihuwar Yesu Kiristi ta kasance. An yi alkawarin auren mahaifiyarsa Maryamu, ga Yusuf. Amma tun kafin su zama miji da mata, sai aka tarar Maryamu tana da ciki, ta wurin Ruhu Mai Tsarki.
Jesuh Khrih kah rhuirhong khaw ana om tangloeng. A manu Mary he Joseph hamla a bae dae a om rhoi hlan ah Mueihla Cim loh bungvawn la a om sak te a ming.
19 Yusuf mijinta, da yake shi mai adalci ne, bai so yă ba ta kunya, yă tone mata asiri a fili ba, sai ya yi tunani yă sake ta a ɓoye.
A va Joseph tah aka dueng la om tih anih te yan ham a ngaih pawt dongah toeng hamla duem cai.
20 Amma yana cikin wannan tunani, sai wani mala’ikan Ubangiji ya bayyana masa cikin mafarki ya ce, “Yusuf ɗan Dawuda, kada ka ji tsoron ɗaukan Maryamu zuwa gidanka a matsayin matarka, gama cikin nan nata, daga wurin Ruhu Mai Tsarki ne.
He a poek vaengah, boeipa kah puencawn loh anih taengla a mang ah pakcak a phoe pah tih, “David capa Joseph Mary te na yuu la loh ham rhih boeh, anih a vawn he Mueihla Cim rhangnen ni,”.
21 Za tă haifi ɗa, za ka kuma sa masa suna Yesu, gama shi ne zai ceci mutanensa daga zunubansu.”
Capa a cun vaengah a ming te Jesuh na sui ni. Anih long tah a pilnam te a tholh khui lamloh a khang ni.
22 Duk wannan ya faru ne, don a cika abin da Ubangiji ya faɗi ta bakin annabin cewa,
Boeipa kah a thui te soep sak hamla he he boeih thoeng coeng.
23 “Ga shi budurwa za tă yi ciki, za tă haifi ɗa, kuma za a kira shi Immanuwel” (wanda yake nufin “Allah tare da mu”).
Tonghma lamlong khaw, “Oila te bungvawn la om vetih capa a cun ni, a ming tah Emmanuel la a khue uh ni he. Te tah mamih taengah aka om Pathen ni a thuingaih,” a ti nah.
24 Da Yusuf ya farka daga barci, sai ya bi umarnin mala’ikan Ubangiji, ya ɗauki Maryamu zuwa gida a matsayin matarsa.
Joseph tah a ih kung lamkah a thoh vaengah Boeipa kah puencawn loh anih a uen bangla a ngai tih a yuu te a loh.
25 Amma bai kwana da ita ba, sai bayan da ta haifi ɗan. Ya kuwa sa masa suna Yesu.
Tedae capa a cun hil Mary te ming pawh. A ming te khaw Jesuh a sui.

< Mattiyu 1 >