< Mattiyu 1 >

1 Tarihin da aka rubuta game da asalin Yesu Kiristi ɗan Dawuda, ɗan Ibrahim.
SIN AK'SIN Jesus Christ David okkuai' Abraham okkuai' un'ix o sĭnaks' oaiĕxĕsts.
2 Ibrahim ya haifi Ishaku, Ishaku ya haifi Yaƙub, Yaƙub ya haifi Yahuda da’yan’uwansa,
Abraham ikuyiu' Isaac; ki Isaac ikuyiu' Jacob; ki Jacob ikuyiau' Judas ki omu' pappiipix;
3 Yahuda ya haifi Ferez da Zera, waɗanda Tamar ce mahaifiyarsu; Ferez ya haifi Hezron, Hezron ya haifi Ram,
Ki Judas ikuyiu' Phares ki Zara, Thamar ipau'kaiĭmmiuax; ki Phares ikuyiu' Esrom; ki Esrom ikuyiu' Aram;
4 Ram ya haifi Amminadab, Amminadab ya haifi Nashon, Nashon ya haifi Salmon,
Ki Aram ikuyiu' Aminadab; ki Aminadab ikuyiu' Naasson; ki Naasson ikuyiu' Salmon;
5 Salmon ya haifi Bowaz, wanda Rahab ce mahaifiyarsa, Bowaz ya haifi Obed, wanda Rut ce mahaifiyarsa, Obed ya haifi Yesse,
Ki Salmon ikuyiu' Booz, Rachab ipau'kaiĭmmiuaie; ki Booz ikuyiu' Obed, Ruth ipau'kaiĭmmiuaie; ki Obed ikuyiu' Jesse;
6 Yesse kuwa ya haifi Sarki Dawuda. Dawuda ya haifi Solomon, wanda matar Uriya ce mahaifiyarsa.
Ki Jesse ikuyiu' David omŭx'nin'a; ki David omŭx'ina ikuyiu' Solomon, annŏk' ake'uŏk itom'itomiuŏk Urias man'itotsipokaiĭmmiuaie;
7 Solomon ya haifi Rehobowam, Rehobowam ya haifi Abiya, Abiya ya haifi Asa,
Ki Solomon ikuyiu'. Roboam; ki Roboam ikuyiu' Abia; ki Abia ikuyiu' Asa;
8 Asa ya haifi Yehoshafat, Yehoshafat ya haifi Yehoram, Yehoram ya haifi Azariya,
Ki Asa ikuyiu' Josaphat; ki Josaphat ikuyiu' Joram; ki Joram ikuyiu' Ozias;
9 Azariya ya haifi Yotam, Yotam ya haifi Ahaz, Ahaz ya haifi Hezekiya,
Ki Ozias ikuyiu' Joatham; ki Joatham ikuyiu' Achaz; ki Achaz ikuyiu' Ezekias;
10 Hezekiya ya haifi Manasse, Manasse ya haifi Amon, Amon ya haifi Yosiya,
Ki Ezekias ikuyiu' Manasses; ki Manasses ikuyiu' Amon; ki Amon ikuyiu' Josias;
11 Yosiya kuma ya haifi Yekoniya da’yan’uwansa a lokacin da aka kwashe su zuwa bauta a Babilon.
Ki Josias ikuyiu' Jechonias ki o mu' pap piipix, annik' ito'toŏpikau Babylon;
12 Bayan an kwashe su zuwa bauta a Babilon. Yekoniya ya haifi Sheyaltiyel, Sheyaltiyel ya haifi Zerubbabel,
Ki ot'sitotos au Babylon, Jechonias ikuyiu' Salathiel; ki Salathiel ikuyiu' Zorobabel;
13 Zerubbabel ya haifi Abiyud, Abiyud ya haifi Eliyakim, Eliyakim ya haifi Azor,
Ki Zorobabel ikuyiu' Abiud; ki Abiud ikuyiu' Eliakim; ki Eliakim ikuyiu' Azor;
14 Azor ya haifi Zadok, Zadok ya haifi Akim, Akim kuma ya haifi Eliyud,
Ki Azor ikuyiu' Sadoc; ki Sadoc ikuyiu' Achim; ki Achim ikuyiu' Eliud;
15 Eliyud ya haifi Eleyazar, Eleyazar ya haifi Mattan, Mattan ya haifi Yaƙub,
Ki Eliud ikuyi u' Eleazar; ki Eleazar ikuyiu' Matthan; ki Matthan ikuyiu' Jacob;
16 Yaƙub ya haifi Yusuf, mijin Maryamu, wadda ta haifi Yesu, wanda ake kira Kiristi.
Ki Jacob ikuyiu' Joseph, Mary om'i, annok ipau'kaiĭmmiuŏk Jesus, anĭstau Christ.
17 Ta haka akwai zuriya goma sha huɗu ke nan duka-duka daga lokacin Ibrahim zuwa lokacin Dawuda, goma sha huɗu kuma daga Dawuda zuwa bauta a Babilon, goma sha huɗu kuma daga bauta a Babilon zuwa Kiristi.
David otsĭs'tsits'unoauai Abraham itsipuk' sŭpokosĭnimotseiiau ke'pitappiiau nĭssekoputtsi; ki ot'sitotosau Babylon omats'ĭstsits'unoauai David mats'itsipuksŭpokosĭmmotseiiau, matsĭsse'koputtsi; Christ omats'ĭstsits'unoauai ot'sitotosau Babylon mats'itsipuksŭpkosĭmmotseiiau matsĭsse'koputtsi.
18 Ga yadda haihuwar Yesu Kiristi ta kasance. An yi alkawarin auren mahaifiyarsa Maryamu, ga Yusuf. Amma tun kafin su zama miji da mata, sai aka tarar Maryamu tana da ciki, ta wurin Ruhu Mai Tsarki.
Jesus Christ, otsipokai'isĭnni ŭn'niniitsiu: Annik' Mary, Jesus oksĭs'tsi, Joseph otak'okemattŏsaie itop itappi'inai, otse'kosatsok Atsĭm'istaaw.
19 Yusuf mijinta, da yake shi mai adalci ne, bai so yă ba ta kunya, yă tone mata asiri a fili ba, sai ya yi tunani yă sake ta a ɓoye.
Joseph om'i mokŏm'motsitappiu, ki matsitsitau'ats mŏk'aiitsĭnnikŏttŏsaie; osĭme'tsitan mŏksisĭm'ianĭstŭpskoŏsaie.
20 Amma yana cikin wannan tunani, sai wani mala’ikan Ubangiji ya bayyana masa cikin mafarki ya ce, “Yusuf ɗan Dawuda, kada ka ji tsoron ɗaukan Maryamu zuwa gidanka a matsayin matarka, gama cikin nan nata, daga wurin Ruhu Mai Tsarki ne.
Ki otai'ksĭmstatosaie, Satsit, Ap'ĭstotokiuăoto'tokatatsĭs otsipopŏk'toakaie ki otan'ikaie, Joseph, David okku'i, pinstŭnnos Mary kŏk'okemattosi, otse'kosatsok Atsĭm'iStaaw.
21 Za tă haifi ɗa, za ka kuma sa masa suna Yesu, gama shi ne zai ceci mutanensa daga zunubansu.”
Ki ai'aksipokaiĭmmiuaie okku'yi, ki kitak'anĭstsĭnnikŏttau Jesus: tŭkkă, otsitappim'ix otsauum'itsitappi'isuauĕsts aiakitaikŏmotse'piuax.
22 Duk wannan ya faru ne, don a cika abin da Ubangiji ya faɗi ta bakin annabin cewa,
Itŭn'nitsiuaie mŏk'itsenŭpanĭstŏsi Ap'ĭstotokiuă otse'poawsĭsts, otsipropheti itotse'poawsĭnĕsts, ki an'ĭmai,
23 “Ga shi budurwa za tă yi ciki, za tă haifi ɗa, kuma za a kira shi Immanuwel” (wanda yake nufin “Allah tare da mu”).
Satsik, mokŏk'iake ai'akopitappiiu, ki ai'aksipokaiĭmmiuaie okku'yi, ki ak'anĭstsĭnnikŏttsiauaie Emmanuel, ito'kĭsasattop Ap'ĭstotokiuă ipokai'tappiĭmmau.
24 Da Yusuf ya farka daga barci, sai ya bi umarnin mala’ikan Ubangiji, ya ɗauki Maryamu zuwa gida a matsayin matarsa.
Joseph otsipuawk'si otso'kani, ŭn'niitsitappiiu Ap'ĭstotokiuă oto'tokatatsĭs otan'iipiaie, ki ito'tuyiuaie otokem'an:
25 Amma bai kwana da ita ba, sai bayan da ta haifi ɗan. Ya kuwa sa masa suna Yesu.
Ki ototom'okkuyi otsauomai'pokaiĭsaie matpoksokamiu'atsaie: kinitsĭn'nikŏttsiuaie JESUS.

< Mattiyu 1 >