< Markus 9 >
1 Ya kuma ce musu, “Gaskiya nake gaya muku, waɗansu da suke tsattsaye a nan ba za su mutu ba, sai sun ga mulkin Allah ya bayyana da iko.”
อถ ส ตานวาทีตฺ ยุษฺมภฺยมหํ ยถารฺถํ กถยามิ, อีศฺวรราชฺยํ ปรากฺรเมโณปสฺถิตํ น ทฺฤษฺฏฺวา มฺฤตฺยุํ นาสฺวาทิษฺยนฺเต, อตฺร ทณฺฑายมานานำ มเธฺยปิ ตาทฺฤศา โลกา: สนฺติฯ
2 Bayan kwana shida, sai Yesu ya ɗauki Bitrus, Yaƙub da Yohanna tare da shi, ya kai su kan wani dutse mai tsawo, suka kasance su kaɗai a wurin. A can aka sāke kamanninsa a gabansu.
อถ ษฑฺทิเนภฺย: ปรํ ยีศุ: ปิตรํ ยากูพํ โยหนญฺจ คฺฤหีตฺวา คิเรรุจฺจสฺย นิรฺชนสฺถานํ คตฺวา เตษำ ปฺรตฺยกฺเษ มูรฺตฺยนฺตรํ ทธารฯ
3 Tufafinsa suka zama fari suna ƙyalli, fiye da yadda wani a duniya zai iya yi su.
ตตสฺตสฺย ปริเธยมฺ อีทฺฤศมฺ อุชฺชฺวลหิมปาณฑรํ ชาตํ ยทฺ ชคติ โกปิ รชโก น ตาทฺฤกฺ ปาณฑรํ กรฺตฺตำ ศกฺโนติฯ
4 Iliya da Musa suka bayyana a gabansu, suna magana da Yesu.
อปรญฺจ เอลิโย มูสาศฺจ เตโภฺย ทรฺศนํ ทตฺตฺวา ยีศุนา สห กถนํ กรฺตฺตุมาเรภาเตฯ
5 Bitrus ya ce wa Yesu, “Rabbi, ya yi kyau da muke nan. Bari mu kafa bukkoki guda uku, ɗaya dominka, ɗaya domin Musa, ɗaya kuma domin Iliya.”
ตทา ปิตโร ยีศุมวาทีตฺ เห คุโร'สฺมากมตฺร สฺถิติรุตฺตมา, ตเตอว วยํ ตฺวตฺกฺฤเต เอกำ มูสากฺฤเต เอกามฺ เอลิยกฺฤเต ไจกำ, เอตาสฺติสฺร: กุฏี รฺนิรฺมฺมามฯ
6 (Bai san abin da zai faɗa ba ne, gama sun tsorata ƙwarai.)
กินฺตุ ส ยทุกฺตวานฺ ตตฺ สฺวยํ น พุพุเธ ตต: สรฺเวฺว พิภยาญฺจกฺรุ: ฯ
7 Sai wani girgije ya bayyana, ya rufe su, wata murya kuma ta fito daga girgijen, ta ce, “Wannan Ɗana ne, wanda nake ƙauna, ku saurare shi!”
เอตรฺหิ ปโยทสฺตานฺ ฉาทยามาส, มมยำ ปฺริย: ปุตฺร: กถาสุ ตสฺย มนำสิ นิเวศยเตติ นโภวาณี ตนฺเมทฺยานฺนิรฺยเยาฯ
8 Farat ɗaya, da suka waiwaya, ba su ƙara ganin kowa tare da su ba, sai dai Yesu.
อถ หฐาตฺเต จตุรฺทิโศ ทฺฤษฺฏฺวา ยีศุํ วินา ไสฺว: สหิตํ กมปิ น ททฺฤศุ: ฯ
9 Da suna saukowa daga dutsen, Yesu ya umarce su kada su gaya wa kowa abin da suka gani, sai bayan Ɗan Mutum ya tashi daga matattu.
ตต: ปรํ คิเรรวโรหณกาเล ส ตานฺ คาฒมฺ ทูตฺยาทิเทศ ยาวนฺนรสูโน: ศฺมศานาทุตฺถานํ น ภวติ, ตาวตฺ ทรฺศนสฺยาสฺย วารฺตฺตา ยุษฺมาภิ: กไสฺมจิทปิ น วกฺตวฺยาฯ
10 Suka riƙe wannan zance a ɓoye tsakaninsu, suna tattaunawa ko mece ce ma’anar “tashi daga matattu.”
ตทา ศฺมศานาทุตฺถานสฺย โกภิปฺราย อิติ วิจารฺยฺย เต ตทฺวากฺยํ เสฺวษุ โคปายาญฺจกฺริเรฯ
11 Suka tambaye shi, suka ce, “Don me malaman dokoki suke cewa, sai Iliya ya fara zuwa?”
อถ เต ยีศุํ ปปฺรจฺฉุ: ปฺรถมต เอลิเยนาคนฺตวฺยมฺ อิติ วากฺยํ กุต อุปาธฺยายา อาหุ: ?
12 Yesu ya amsa ya ce, “Gaskiya ne, Iliya zai zo da fari, yă kuma mayar da dukan abubuwa. Don me kuma aka rubuta cewa, dole Ɗan Mutum yă sha wahala sosai, kuma a ƙi shi?
ตทา ส ปฺรตฺยุวาจ, เอลิย: ปฺรถมเมตฺย สรฺวฺวการฺยฺยาณิ สาธยิษฺยติ; นรปุเตฺร จ ลิปิ รฺยถาเสฺต ตไถว โสปิ พหุทุ: ขํ ปฺราปฺยาวชฺญาสฺยเตฯ
13 Amma ina faɗa muku, Iliya ya riga ya zo, kuma suka yi duk abin da suka ga dama da shi, kamar yadda aka rubuta game da shi.”
กินฺตฺวหํ ยุษฺมานฺ วทามิ, เอลิยารฺเถ ลิปิ รฺยถาเสฺต ตไถว ส เอตฺย ยเยา, โลกา: เสฺวจฺฉานุรูปํ ตมภิวฺยวหรนฺติ สฺมฯ
14 Da suka dawo wurin sauran almajiran, sai suka ga babban taro kewaye da su, malaman dokoki suna gardama da su.
อนนฺตรํ ส ศิษฺยสมีปเมตฺย เตษำ จตุ: ปารฺเศฺว ไต: สห พหุชนานฺ วิวทมานานฺ อธฺยาปกำศฺจ ทฺฤษฺฏวานฺ;
15 Nan take da dukan mutanen suka ga Yesu, sai suka cika da mamaki, suka ruga da gudu don su gai da shi.
กินฺตุ สรฺวฺวโลกาสฺตํ ทฺฤษฺไฏฺวว จมตฺกฺฤตฺย ตทาสนฺนํ ธาวนฺตสฺตํ ปฺรเณมุ: ฯ
16 Ya tambaye su ya ce, “Gardamar me kuke yi da su?”
ตทา ยีศุรธฺยาปกานปฺรากฺษีทฺ เอไต: สห ยูยํ กึ วิวทเธฺว?
17 Wani mutum a cikin taron ya amsa ya ce, “Malam, na kawo maka ɗana mai wani ruhun da yake hana shi magana.
ตโต โลกานำ กศฺจิเทก: ปฺรตฺยวาทีตฺ เห คุโร มม สูนุํ มูกํ ภูตธฺฤตญฺจ ภวทาสนฺนมฺ อานยํฯ
18 Duk lokacin da mugun ruhun ya kama shi, yakan jefa shi a ƙasa. Bakinsa yakan yi kumfa, yă cije haƙorarsa, yakan sa jikinsa ya sandare, yă zama da ƙarfi. Na roƙi almajiranka su fitar da ruhun, amma ba su iya ba.”
ยทาเสา ภูตสฺตมากฺรมเต ตไทว ปาตสติ ตถา ส เผณายเต, ทนฺไตรฺทนฺตานฺ ฆรฺษติ กฺษีโณ ภวติ จ; ตโต เหโตสฺตํ ภูตํ ตฺยาชยิตุํ ภวจฺฉิษฺยานฺ นิเวทิตวานฺ กินฺตุ เต น เศกุ: ฯ
19 Yesu ya ce, “Ya ku zamani marar bangaskiya, har yaushe zan kasance tare da ku? Har yaushe zan yi haƙuri da ku? Kawo mini yaron.”
ตทา ส ตมวาทีตฺ, เร อวิศฺวาสิน: สนฺตานา ยุษฺมาภิ: สห กติ กาลานหํ สฺถาสฺยามิ? อปรานฺ กติ กาลานฺ วา ว อาจารานฺ สหิเษฺย? ตํ มทาสนฺนมานยตฯ
20 Sai suka kawo shi. Da ruhun ya ga Yesu, nan da nan sai ya buge yaron da farfaɗiya. Ya fāɗi a ƙasa, yana birgima, bakinsa yana kumfa.
ตตสฺตตฺสนฺนิธึ ส อานียต กินฺตุ ตํ ทฺฤษฺไฏฺวว ภูโต พาลกํ ธฺฤตวานฺ; ส จ ภูเมา ปติตฺวา เผณายมาโน ลุโลฐฯ
21 Yesu ya tambayi mahaifin yaron ya ce, “Tun yaushe yake haka?” Ya ce, “Tun yana ƙarami.
ตทา ส ตตฺปิตรํ ปปฺรจฺฉ, อเสฺยทฺฤศี ทศา กติ ทินานิ ภูตา? ตต: โสวาทีตฺ พาลฺยกาลาตฺฯ
22 Ya sha jefa shi cikin wuta, ko ruwa don yă kashe shi. Amma in za ka iya yin wani abu, ka ji tausayinmu ka taimake mu.”
ภูโตยํ ตํ นาศยิตุํ พหุวารานฺ วเหฺนา ชเล จ นฺยกฺษิปตฺ กินฺตุ ยทิ ภวาน กิมปิ กรฺตฺตำ ศกฺโนติ ตรฺหิ ทยำ กฺฤตฺวาสฺมานฺ อุปกโรตุฯ
23 Yesu ya ce, “‘In za ka iya’? Ai, kome mai yiwuwa ne ga wanda ya gaskata.”
ตทา ยีศุสฺตมวทตฺ ยทิ ปฺรเตฺยตุํ ศกฺโนษิ ตรฺหิ ปฺรตฺยยิเน ชนาย สรฺวฺวํ สาธฺยมฺฯ
24 Nan da nan mahaifin yaron ya faɗa da ƙarfi ya ce, “Na gaskata, ka taimake ni in sha kan rashin bangaskiyata!”
ตตสฺตตฺกฺษณํ ตทฺพาลกสฺย ปิตา โปฺรจฺไจ รูวนฺ สาศฺรุเนตฺร: โปฺรวาจ, ปฺรโภ ปฺรเตฺยมิ มมาปฺรตฺยยํ ปฺรติกุรุฯ
25 Da Yesu ya ga taron suna zuwa can a guje, sai ya tsawata wa mugun ruhun ya ce, “Kai ruhun kurma, da na bebe, na umarce ka, ka fita daga cikinsa, kada kuma ka ƙara shigarsa.”
อถ ยีศุ โรฺลกสงฺฆํ ธาวิตฺวายานฺตํ ทฺฤษฺฏฺวา ตมปูตภูตํ ตรฺชยิตฺวา ชคาท, เร พธิร มูก ภูต ตฺวเมตสฺมาทฺ พหิรฺภว ปุน: กทาปิ มาศฺรไยนํ ตฺวามหมฺ อิตฺยาทิศามิฯ
26 Sai ruhun ya yi ihu, ya buge shi da ƙarfi da farfaɗiya, ya fita. Yaron ya kwanta kamar matacce, har mutane da yawa suka ce, “Ai, ya mutu.”
ตทา ส ภูตศฺจีตฺศพฺทํ กฺฤตฺวา ตมาปีฑฺย พหิรฺชชาม, ตโต พาลโก มฺฤตกลฺโป พภูว ตสฺมาทยํ มฺฤตอิตฺยเนเก กถยามาสุ: ฯ
27 Amma Yesu ya kama shi a hannu ya ɗaga, ya kuwa tashi tsaye.
กินฺตุ กรํ ธฺฤตฺวา ยีศุโนตฺถาปิต: ส อุตฺตเสฺถาฯ
28 Da Yesu ya shiga gida, almajiransa suka tambaye shi a ɓoye, suka ce, “Me ya sa ba mu iya fitar da shi ba?”
อถ ยีเศา คฺฤหํ ปฺรวิษฺเฏ ศิษฺยา คุปฺตํ ตํ ปปฺรจฺฉุ: , วยเมนํ ภูตํ ตฺยาชยิตุํ กุโต น ศกฺตา: ?
29 Ya amsa ya ce, “Sai da addu’akaɗai irin wannan yakan fita.”
ส อุวาจ, ปฺรารฺถโนปวาเสา วินา เกนาปฺยเนฺยน กรฺมฺมณา ภูตมีทฺฤศํ ตฺยาชยิตุํ น ศกฺยํฯ
30 Suka bar wurin suka bi ta Galili. Yesu bai so wani yă san inda suke ba,
อนนฺตรํ ส ตตฺสฺถานาทิตฺวา คาลีลฺมเธฺยน ยเยา, กินฺตุ ตตฺ โกปิ ชานียาทิติ ส ไนจฺฉตฺฯ
31 gama yana koya wa almajiransa. Ya ce musu, “Za a ci amanar Ɗan Mutum, a ba da shi ga hannun mutane. Za su kashe shi, bayan kwana uku kuma zai tashi.”
อปรญฺจ ส ศิษฺยานุปทิศนฺ พภาเษ, นรปุโตฺร นรหเสฺตษุ สมรฺปยิษฺยเต เต จ ตํ หนิษฺยนฺติ ไตสฺตสฺมินฺ หเต ตฺฤตียทิเน ส อุตฺถาสฺยตีติฯ
32 Amma ba su fahimci abin da yake nufi ba, suka kuma ji tsoro su tambaye shi game da wannan.
กินฺตุ ตตฺกถำ เต นาพุธฺยนฺต ปฺรษฺฏุญฺจ พิภฺย: ฯ
33 Suka iso Kafarnahum. Da yana cikin gida, sai ya tambaye su ya ce, “Gardamar me kuke yi a hanya?”
อถ ยีศุ: กผรฺนาหูมฺปุรมาคตฺย มเธฺยคฺฤหญฺเจตฺย ตานปฺฤจฺฉทฺ วรฺตฺมมเธฺย ยูยมโนฺยนฺยํ กึ วิวทเธฺว สฺม?
34 Amma suka yi shiru, don a hanya suna gardama ne, a kan ko wane ne a cikinsu ya fi girma?
กินฺตุ เต นิรุตฺตราสฺตสฺถุ รฺยสฺมาตฺเตษำ โก มุขฺย อิติ วรฺตฺมานิ เต'โนฺยนฺยํ วฺยวทนฺตฯ
35 Da Yesu ya zauna, sai ya kira Sha Biyun ya ce, “In wani yana so yă zama na fari, dole yă zama na ƙarshe duka, da kuma bawan kowa.”
ตต: ส อุปวิศฺย ทฺวาทศศิษฺยานฺ อาหูย พภาเษ ย: กศฺจิตฺ มุโขฺย ภวิตุมิจฺฉติ ส สรฺเวฺวโภฺย เคาณ: สรฺเวฺวษำ เสวกศฺจ ภวตุฯ
36 Ya ɗauki wani ƙaramin yaro ya sa yă tsaya a tsakiyarsu. Ya ɗauke shi a hannunsa, ya ce musu,
ตทา ส พาลกเมกํ คฺฤหีตฺวา มเธฺย สมุปาเวศยตฺ ตตสฺตํ โกฺรเฑ กฺฤตฺวา ตานวาทาตฺ
37 “Duk wanda ya karɓi ɗaya daga cikin waɗannan ƙananan yara a cikin sunana, ni ya karɓa. Duk wanda kuma ya karɓe ni, ba ni ya karɓa ba, amma wanda ya aiko ni ne ya karɓa.”
ย: กศฺจิทีทฺฤศสฺย กสฺยาปิ พาลสฺยาติถฺยํ กโรติ ส มมาติถฺยํ กโรติ; ย: กศฺจินฺมมาติถฺยํ กโรติ ส เกวลมฺ มมาติถฺยํ กโรติ ตนฺน มตฺเปฺรรกสฺยาปฺยาติถฺยํ กโรติฯ
38 Yohanna ya ce, “Malam mun ga wani mutum yana fitar da aljanu a cikin sunanka, sai muka ce yă daina, domin shi ba ɗaya daga cikinmu ba ne.”
อถ โยหนฺ ตมพฺรวีตฺ เห คุโร, อสฺมากมนนุคามินมฺ เอกํ ตฺวานฺนามฺนา ภูตานฺ ตฺยาชยนฺตํ วยํ ทฺฤษฺฏวนฺต: , อสฺมากมปศฺจาทฺคามิตฺวาจฺจ ตํ นฺยเษธามฯ
39 Yesu ya ce, “Kada ku hana shi. Ba wanda yake yin ayyukan banmamaki a cikin sunana, nan take yă faɗi wani abu mummuna game da ni.
กินฺตุ ยีศุรวทตฺ ตํ มา นิเษธตฺ, ยโต ย: กศฺจินฺ มนฺนามฺนา จิตฺรํ กรฺมฺม กโรติ ส สหสา มำ นินฺทิตุํ น ศกฺโนติฯ
40 Gama duk wanda ba ya gāba da mu, namu ne.
ตถา ย: กศฺจิทฺ ยุษฺมากํ วิปกฺษตำ น กโรติ ส ยุษฺมากเมว สปกฺษ: ฯ
41 Gaskiya nake gaya muku, duk wanda ya ba ku ruwan sha a sunana, saboda ku na Kiristi ne, lalle, ba zai rasa ladarsa ba.
ย: กศฺจิทฺ ยุษฺมานฺ ขฺรีษฺฏศิษฺยานฺ ชฺญาตฺวา มนฺนามฺนา กํไสเกน ปานียํ ปาตุํ ททาติ, ยุษฺมานหํ ยถารฺถํ วจฺมิ, ส ผเลน วญฺจิโต น ภวิษฺยติฯ
42 “Idan kuma wani yă sa ɗaya daga cikin waɗannan’yan yara masu gaskatawa da ni yă yi laifi, zai fiye masa a rataya wani babban dutsen niƙa a wuyarsa, a jefa shi cikin teku.
กินฺตุ ยทิ กศฺจินฺ มยิ วิศฺวาสินาเมษำ กฺษุทฺรปฺราณินามฺ เอกสฺยาปิ วิฆฺนํ ชนยติ, ตรฺหิ ตไสฺยตตฺกรฺมฺม กรณาตฺ กณฺฐพทฺธเปษณีกสฺย ตสฺย สาคราคาธชล มชฺชนํ ภทฺรํฯ
43 In hannunka yana sa ka yin zunubi, yanke shi. Ai, gwamma ka shiga rai da hannu ɗaya, da ka shiga jahannama ta wuta, inda ba a iya kashe wutar ba, da hannuwanka biyu. (Geenna )
อต: สฺวกโร ยทิ ตฺวำ พาธเต ตรฺหิ ตํ ฉินฺธิ;
ยสฺมาตฺ ยตฺร กีฏา น มฺริยนฺเต วหฺนิศฺจ น นิรฺวฺวาติ, ตสฺมินฺ อนิรฺวฺวาณานลนรเก กรทฺวยวสฺตว คมนาตฺ กรหีนสฺย สฺวรฺคปฺรเวศสฺตว เกฺษมํฯ (Geenna )
45 In kuma ƙafarka tana sa ka yin zunubi, yanke ta. Ai, gwamma ka shiga rai da ƙafa ɗaya, da a jefa ka cikin jahannama ta wuta, da ƙafafunka biyu. (Geenna )
ยทิ ตว ปาโท วิฆฺนํ ชนยติ ตรฺหิ ตํ ฉินฺธิ,
ยโต ยตฺร กีฏา น มฺริยนฺเต วหฺนิศฺจ น นิรฺวฺวาติ, ตสฺมินฺ 'นิรฺวฺวาณวเหฺนา นรเก ทฺวิปาทวตสฺตว นิกฺเษปาตฺ ปาทหีนสฺย สฺวรฺคปฺรเวศสฺตว เกฺษมํฯ (Geenna )
47 In kuma idonka yana sa ka zunubi, ƙwaƙule shi. Ai, gwamma ka shiga mulkin Allah da ido ɗaya, da a jefa ka cikin jahannama ta wuta, da idanu biyu, (Geenna )
สฺวเนตฺรํ ยทิ ตฺวำ พาธเต ตรฺหิ ตทปฺยุตฺปาฏย, ยโต ยตฺร กีฏา น มฺริยนฺเต วหฺนิศฺจ น นิรฺวฺวาติ,
48 inda “‘tsutsotsinsu ba sa mutuwa, wutar kuma ba a iya kashewa.’
ตสฺมิน 'นิรฺวฺวาณวเหฺนา นรเก ทฺวิเนตฺรสฺย ตว นิกฺเษปาทฺ เอกเนตฺรวต อีศฺวรราเชฺย ปฺรเวศสฺตว เกฺษมํฯ (Geenna )
49 Za a tsarkake kowa da wuta.
ยถา สรฺโวฺว พลิ รฺลวณากฺต: กฺริยเต ตถา สรฺโวฺว ชโน วหฺนิรูเปณ ลวณากฺต: การิษฺยเตฯ
50 “Gishiri yana da daɗi, amma in ya rabu da ɗanɗanonsa, ta yaya za a sāke mai da ɗanɗanonsa? Ku kasance da gishiri a cikinku, ku kuma yi zauna lafiya da juna.”
ลวณํ ภทฺรํ กินฺตุ ยทิ ลวเณ สฺวาทุตา น ติษฺฐติ, ตรฺหิ กถมฺ อาสฺวาทฺยุกฺตํ กริษฺยถ? ยูยํ ลวณยุกฺตา ภวต ปรสฺปรํ เปฺรม กุรุตฯ