< Markus 9 >
1 Ya kuma ce musu, “Gaskiya nake gaya muku, waɗansu da suke tsattsaye a nan ba za su mutu ba, sai sun ga mulkin Allah ya bayyana da iko.”
Acunüng amät kung naw ami veia, “Ka ning jah mthehki, hin üng ngdüiki he avang cun Pamhnama khaw hlüngtainak am pha law se, am hmu pha u lü am thi khai he awmki he,” a ti.
2 Bayan kwana shida, sai Yesu ya ɗauki Bitrus, Yaƙub da Yohanna tare da shi, ya kai su kan wani dutse mai tsawo, suka kasance su kaɗai a wurin. A can aka sāke kamanninsa a gabansu.
Amhmüp khyuk käna Jesuh naw, Pita, Jakuk la Johan jah khü lü angxinak khawmcung, a hlüngnaka a jah cehpüi. Acunüng ami maa Jesuh a hmai halangei lawki.
3 Tufafinsa suka zama fari suna ƙyalli, fiye da yadda wani a duniya zai iya yi su.
A suisak he cun khawmdek khana suisak msawpkie u naw pi acunkba bawk khaia am ami msawp thei vaia bawk lawki.
4 Iliya da Musa suka bayyana a gabansu, suna magana da Yesu.
Acunüng Elijah la Mosi cun Jesuh am ngthuhei ni se axüisaw kthum he naw ami jah hmuh.
5 Bitrus ya ce wa Yesu, “Rabbi, ya yi kyau da muke nan. Bari mu kafa bukkoki guda uku, ɗaya dominka, ɗaya domin Musa, ɗaya kuma domin Iliya.”
Pita naw, “Saja aw, hia mi ve hin daw ve! na phäha mat, Mosia phäha mat, Elijaha phäha mat, sam kthum pha va üng,” a ti.
6 (Bai san abin da zai faɗa ba ne, gama sun tsorata ƙwarai.)
Ami van kyü ngenki hea kyase, Pita naw i a ti vai am ksingei.
7 Sai wani girgije ya bayyana, ya rufe su, wata murya kuma ta fito daga girgijen, ta ce, “Wannan Ɗana ne, wanda nake ƙauna, ku saurare shi!”
Acunüng khawngmei lawki naw a jah ksungin law; kthaih ngmei üngka naw, “Hin hin ka jawng'engnaka ka Capaa kyaki ni, a ngthu ngai ua,” tia ngthang lawki.
8 Farat ɗaya, da suka waiwaya, ba su ƙara ganin kowa tare da su ba, sai dai Yesu.
Acun käna ami pipei ami teng üng i pi am hmu u lü Jesuh däng ami veia ve se ami hmuh.
9 Da suna saukowa daga dutsen, Yesu ya umarce su kada su gaya wa kowa abin da suka gani, sai bayan Ɗan Mutum ya tashi daga matattu.
Mcung üngka naw ami kyum law be üng Jesuh naw, “Khyanga Capa thihnak üngka naw am a thawh law be phata küt üng nami hmuhtheh he u pi ä jah mtheh ua” ti lü a jah ksük.
10 Suka riƙe wannan zance a ɓoye tsakaninsu, suna tattaunawa ko mece ce ma’anar “tashi daga matattu.”
A mtheh ngjaki he, acunüngpi, “Thihnak üngka naw thawh be tia suilam hin i ni?” tia amimät ngthäh kyuki he.
11 Suka tambaye shi, suka ce, “Don me malaman dokoki suke cewa, sai Iliya ya fara zuwa?”
Axüisaw he naw Jesuh üng, “Ise thum jah mtheiki he naw Elijah law ma khai ami ti ni?” tia ami kthäh.
12 Yesu ya amsa ya ce, “Gaskiya ne, Iliya zai zo da fari, yă kuma mayar da dukan abubuwa. Don me kuma aka rubuta cewa, dole Ɗan Mutum yă sha wahala sosai, kuma a ƙi shi?
Jesuh naw, “Elijah cun law ma kung lü avan jah pyangtham law be khai. Ise cangcim naw Khyanga Capa mah u se aktäa khuikha khai a ti ni?
13 Amma ina faɗa muku, Iliya ya riga ya zo, kuma suka yi duk abin da suka ga dama da shi, kamar yadda aka rubuta game da shi.”
Ka ning jah mthehki, Elijah pi law päng se a mawngma a ng’yuka kba amimäta ngaih ngaiha ami pawh,” a ti.
14 Da suka dawo wurin sauran almajiran, sai suka ga babban taro kewaye da su, malaman dokoki suna gardama da su.
Jesuh axüisaw he a veia a law üng khyang he khawjah naw jah ngbum si u lü, thum jah mtheiki he naw jah mtaipüi u se a jah hmuh.
15 Nan take da dukan mutanen suka ga Yesu, sai suka cika da mamaki, suka ruga da gudu don su gai da shi.
Acunüng Jesuh ami hmuh la khyang ami van naw aktäa cäi law u lü a veia dawngkie naw ami hnukset law.
16 Ya tambaye su ya ce, “Gardamar me kuke yi da su?”
Jesuh naw a xüisaw he üng, “Acane am i nami ngcuhki ni?” ti lü a jah kthäh.
17 Wani mutum a cikin taron ya amsa ya ce, “Malam, na kawo maka ɗana mai wani ruhun da yake hana shi magana.
Khyang mat ami ksung üngka naw, “Saja aw, ka capa khawyai naw ve na se am ngthuheiki na veia ka lawpüi.
18 Duk lokacin da mugun ruhun ya kama shi, yakan jefa shi a ƙasa. Bakinsa yakan yi kumfa, yă cije haƙorarsa, yakan sa jikinsa ya sandare, yă zama da ƙarfi. Na roƙi almajiranka su fitar da ruhun, amma ba su iya ba.”
A man law naküt üng mdek üng a kyuksak; acunüng a mcimvawne jah mhlawn lü, a ha jah kyet lü, cai law lü, ve khawiki; na xüisaw he am ami ksät vaia ka jah mtheh amimi naw pi am ksät khawh ve u,” ti lü a pyen.
19 Yesu ya ce, “Ya ku zamani marar bangaskiya, har yaushe zan kasance tare da ku? Har yaushe zan yi haƙuri da ku? Kawo mini yaron.”
Jesuh naw, “Aw, jumeinak am takia khyang he, ivei nami hlawnga ka awm khai aw? Ivei nami hlawnga ka ve khai ni? Ka veia hnasen cun lawpüi ua,” a ti.
20 Sai suka kawo shi. Da ruhun ya ga Yesu, nan da nan sai ya buge yaron da farfaɗiya. Ya fāɗi a ƙasa, yana birgima, bakinsa yana kumfa.
Jesuha veia ami lawpüi. Khawyai naw Jesuh a hmuh la, hnasen cun aknuia pawh lü mdek vawih na se ngtat hü lü a mcimvawn lawng lawki.
21 Yesu ya tambayi mahaifin yaron ya ce, “Tun yaushe yake haka?” Ya ce, “Tun yana ƙarami.
Jesuh naw a pa üng, “Ahinkba a awmnak ivei law pängki ni?” ti lü kthäh se a pa naw, “Angmawca üng a tünei ni,
22 Ya sha jefa shi cikin wuta, ko ruwa don yă kashe shi. Amma in za ka iya yin wani abu, ka ji tausayinmu ka taimake mu.”
hnim hü lü khawvei mei üng, tui üng a buhtawn khawi; Cunsepi na mdaw be khawh üng ta jah m’yenei lü jah kpüia,” ti lü a nghuinak.
23 Yesu ya ce, “‘In za ka iya’? Ai, kome mai yiwuwa ne ga wanda ya gaskata.”
Jesuh naw “Ä” ti lü, “Na jumki aw? Jumkia phäha avan kya theiki ni,” a ti.
24 Nan da nan mahaifin yaron ya faɗa da ƙarfi ya ce, “Na gaskata, ka taimake ni in sha kan rashin bangaskiyata!”
Hnasena pa naw ngpyang lü, “Jum veng, Cunsepi ka jumnak am khäk ve; ka jum lawnak däm vaia na kpüia,” a ti.
25 Da Yesu ya ga taron suna zuwa can a guje, sai ya tsawata wa mugun ruhun ya ce, “Kai ruhun kurma, da na bebe, na umarce ka, ka fita daga cikinsa, kada kuma ka ƙara shigarsa.”
Jesuh naw khyang he naw jah k’et lawki he ti a jah ksing üng khawyai üng, “Pang lü, angkia ngmüimkhya, hina hnasen üngka naw lut law lü, a veia ä lut be tia,” ti lü a ksenak.
26 Sai ruhun ya yi ihu, ya buge shi da ƙarfi da farfaɗiya, ya fita. Yaron ya kwanta kamar matacce, har mutane da yawa suka ce, “Ai, ya mutu.”
Acunüng khawyai cun ngpyang lü, hnasen kthüng lü, lut lawki. Hnasen cun akthia mäiha ve law se khyang naküt naw, “Thi ve,” ami ti.
27 Amma Yesu ya kama shi a hannu ya ɗaga, ya kuwa tashi tsaye.
Jesuh naw hnasen cun a kut üng kpang lü mtho se, ngdüi lawki.
28 Da Yesu ya shiga gida, almajiransa suka tambaye shi a ɓoye, suka ce, “Me ya sa ba mu iya fitar da shi ba?”
Acun käna Jesuh im k’uma a luh law üng axüisaw he naw, “Ise keimi naw am kami ksät thei ni?” tia, ami kthäh.
29 Ya amsa ya ce, “Sai da addu’akaɗai irin wannan yakan fita.”
Jesuh naw, “Hina mäih cun ktaiyünaka thea ta i am ksät thei vaia am kya naw,” a ti.
30 Suka bar wurin suka bi ta Galili. Yesu bai so wani yă san inda suke ba,
Jesuh la axüisaw he ngnam ceh ta u lü Kalile da citki he. Jesuh naw a awmnak u naw pi a ksing vai am a ngaih.
31 gama yana koya wa almajiransa. Ya ce musu, “Za a ci amanar Ɗan Mutum, a ba da shi ga hannun mutane. Za su kashe shi, bayan kwana uku kuma zai tashi.”
Isetiakyaüng, axüisaw he üng, “Khyanga Capa cun khyang he üng ap khai he, hnima kya khai, acun käna amhmüp kthum üng tho law be khai,” ti lü a jah mtheia phäha kyaki.
32 Amma ba su fahimci abin da yake nufi ba, suka kuma ji tsoro su tambaye shi game da wannan.
Cunsepi axüisaw he naw a jah mtheimthangnak am ksing u, ami kthäh vaia pi kyüh u lü, am kthäh u.
33 Suka iso Kafarnahum. Da yana cikin gida, sai ya tambaye su ya ce, “Gardamar me kuke yi a hanya?”
Kapenawma law u lü, im k’uma ami ve k’um üng, Jesuh naw axüisaw he üng, “Lam cäpa i nami mtaiki?” ti lü a jah kthäh.
34 Amma suka yi shiru, don a hanya suna gardama ne, a kan ko wane ne a cikinsu ya fi girma?
Lam cäpa amimät he üng u kyäp säih khai tia mtaiki hea kyase ami van naw am ami msang.
35 Da Yesu ya zauna, sai ya kira Sha Biyun ya ce, “In wani yana so yă zama na fari, dole yă zama na ƙarshe duka, da kuma bawan kowa.”
Acunüng Jesuh naw a ngawhnak üng xaleinghngih he jah khü lü, “Upi a ma säih vai ngjahlüki cun hnu säih lü, avana m'yaa kya se,” ti lü a jah mtheh.
36 Ya ɗauki wani ƙaramin yaro ya sa yă tsaya a tsakiyarsu. Ya ɗauke shi a hannunsa, ya ce musu,
Jesuh naw hnasenca mat khü lü ami ksung üng a ngdüihsak. Acunüng a kut am kpawm lü,
37 “Duk wanda ya karɓi ɗaya daga cikin waɗannan ƙananan yara a cikin sunana, ni ya karɓa. Duk wanda kuma ya karɓe ni, ba ni ya karɓa ba, amma wanda ya aiko ni ne ya karɓa.”
“Upi hina hnasenca he üngka mat ka ngming üng doeiki cun kei na dokia kyaki; acunüng upi kei na doki cun, kei däng na dokia am kya lü kei na tüih lawkia ka Pa pi dokia kyaki ni,” a ti.
38 Yohanna ya ce, “Malam mun ga wani mutum yana fitar da aljanu a cikin sunanka, sai muka ce yă daina, domin shi ba ɗaya daga cikinmu ba ne.”
Johan naw, “Saja aw, khyang mat mi hlawnga am ngkhap hü hngaki naw na ngming am khawyai he jah ksät se kami hmuh, mi hlawnga am ngkhap hü hngakia kyase a bilawh kami mkhye,” a ti.
39 Yesu ya ce, “Kada ku hana shi. Ba wanda yake yin ayyukan banmamaki a cikin sunana, nan take yă faɗi wani abu mummuna game da ni.
Jesuh naw, “Ä mkhye pe ua, ka ngming am müncankse vai pawhmsahki naw acun käna akjäiha am na pyetse khai ni.
40 Gama duk wanda ba ya gāba da mu, namu ne.
Mimi am jah hnengki cun mimi da awmkia kyaki ni.
41 Gaskiya nake gaya muku, duk wanda ya ba ku ruwan sha a sunana, saboda ku na Kiristi ne, lalle, ba zai rasa ladarsa ba.
Ka ning jah mthehki, upi ka khyanga nami kyaa phäha awk vai tui a khawtca ning jah peki cun a ngkhyengnak vai am lap khai ni.
42 “Idan kuma wani yă sa ɗaya daga cikin waɗannan’yan yara masu gaskatawa da ni yă yi laifi, zai fiye masa a rataya wani babban dutsen niƙa a wuyarsa, a jefa shi cikin teku.
“Upi hnasena kba kei na jumki kyukngtängsaki cun a nghngü üng ksumnu khawp u lü mliktui üng tawnin üng daw bawk khai ni.
43 In hannunka yana sa ka yin zunubi, yanke shi. Ai, gwamma ka shiga rai da hannu ɗaya, da ka shiga jahannama ta wuta, inda ba a iya kashe wutar ba, da hannuwanka biyu. (Geenna )
Acunakyase na kut naw a ning katkawngsaki üng khyüngina! Kut nghngih küm se, am dim theikia mulaia na ceha kdama ta, kut am küm se xünnaka pha hin na phäha daw bawki ni. (Geenna )
45 In kuma ƙafarka tana sa ka yin zunubi, yanke ta. Ai, gwamma ka shiga rai da ƙafa ɗaya, da a jefa ka cikin jahannama ta wuta, da ƙafafunka biyu. (Geenna )
Na khaw naw a ning katkawngsak üng xüngina! Khaw nghngih küm se, mei am dim theikia mulaia na ceha kdama ta, khaw am küm se xünnaka pha hin na phäha daw bawki ni. (Geenna )
47 In kuma idonka yana sa ka zunubi, ƙwaƙule shi. Ai, gwamma ka shiga mulkin Allah da ido ɗaya, da a jefa ka cikin jahannama ta wuta, da idanu biyu, (Geenna )
Na mik naw a ning katkawngsak üng kawihina! Na mik küm se mulaia na ceha kdama ta, mik mat däng am Pamhnama khaw na luh hin daw bawki ni. (Geenna )
48 inda “‘tsutsotsinsu ba sa mutuwa, wutar kuma ba a iya kashewa.’
Acuia jah eikia mkyüt am thi lü jah uikia mei pi am dim thei.
49 Za a tsarkake kowa da wuta.
Ngkengnaka sa mci am caihsaka kba khyang avan mei am caisak vai.
50 “Gishiri yana da daɗi, amma in ya rabu da ɗanɗanonsa, ta yaya za a sāke mai da ɗanɗanonsa? Ku kasance da gishiri a cikinku, ku kuma yi zauna lafiya da juna.”
Mci hin dawki ni; Cunsepi a tuinak a khyüh üng ihawkba nami tuisak be khai ni? Mcia kba tuikia ngkhawteinak ta u lü, mat la mat dim’yenak am awm ua,” a ti.