< Markus 7 >

1 Farisiyawa da waɗansu malaman dokoki waɗanda suka zo daga Urushalima, suka taru kewaye da Yesu.
Ferisawino eteetswotsnat Iyerusalemn waats Muse nemo danif ik ikwots Iyesusmaants waat bín gúúrdek't kakwebowtsi.
2 Sai suka ga waɗansu daga cikin almajiransa suna cin abinci da hannuwa marasa tsabta, wato, da ba a wanke ba.
Iyesus b́ danifwotsitse niwon bo s'aynawo man etonwere kisho bo masherawon misho bomaafere bobek'i.
3 (Farisiyawa da dukan Yahudawa ba sa cin abinci, sai sun wanke hannuwa sarai tukuna, yadda al’adun dattawa suka ce.
Ferisawino eteetswotsnat ayhudi eenashwotsn bo niwo koton sheengsh bo kisho bo masherawo marakno bo tesh.
4 Sa’ad da suka dawo daga wurin kasuwanci, dole su wanke hannu kafin su ci abinci. Sukan kuma kiyaye waɗansu al’adu da yawa, kamar wanken kwafuna, tuluna da butoci.)
Mank'o gawiyon bo aanoro bo masherawo marakno, wanc'ono, korono, k'áázon dozets kac'onat es'on mashok'o wotts ayo bo nemo bokotfo.
5 Saboda haka, Farisiyawa da malaman dokoki suka tambayi Yesu, suka ce, “Don me almajiranka ba sa bin al’adun dattawa, a maimakon haka suna cin abinci da hannuwa marasa tsabta?”
Hank'o b́wottsotse ferisawino eteetswotsnat Muse nemo danirwots, «N danifwots eenash eenashwots nemo tiitst, eegishe kisho bomasherawo misho bomeyiri?» ett Iyesusi bo aati.
6 Ya amsa ya ce, “Daidai ne Ishaya ya yi annabci game da ku munafukai; kamar yadda yake a rubuce cewa, “‘Waɗannan mutane da baki suke girmama ni, amma zukatansu sun yi nesa da ni.
Bímó hank'o ett boosh bíaani, «It git alberetswotso! Isayas it jangosh, ‹Ash ashaaniye bo noon mec'rone taan bomangiri bako Bo nibo tiyatse woke!
7 A banza suke mini sujada, koyarwarsu, dokokin mutane ne kawai.’
Ash niwo Ik'i nemok'o woshdek't danifetst k'awntsalosh taan bomangiyiri!› ett b́ keewts bek'o aree.
8 Kun yar da umarnan Allah, kuna bin al’adun mutane.”
«Mansh it Ik'i alo k'azat ash nema it kotiri.»
9 Ya kuma ce musu, “Kuna da hanya mai sauƙi na ajiye umarnan Allah a gefe ɗaya, don ku kiyaye al’adunku!
Maniye hakon Iyesus hank'owa boosh bí et, «It nemo kotosha etaat Ik'i nemo it tiitsiri,
10 Gama Musa ya ce, ‘Ka girmama mahaifinka da mahaifiyarka,’kuma, ‘Duk wanda ya zagi mahaifinsa ko mahaifiyarsa, dole a kashe shi.’
Muse, ‹N nihnat nindn mangiwe, aaninu b́ nihsh wee b́ indsh gondo keewit asho úd'ewe, › etre.
11 Amma ku, kukan ce, in mutum ya ce wa mahaifinsa, ko mahaifiyarsa, ‘Duk taimakon da ya kamata ku samu daga wurina, Korban ne,’ (wato, abin da aka keɓe wa Allah),
Itmó hank'owa it etfoni, ‹Ash iko b́ nihnat bíndsh k'alo bín geyits keew jamoniye K'urbani wotere› man etonwere ‹Ik'osh imk'rekee› boosh bí'etal,
12 sa’an nan haka ba kwa ƙara barinsa yă yi wa mahaifinsa ko mahaifiyarsa wani abu.
B́ indnat b́ nihi tep'o k'azo falfe etetute.
13 Ta haka kuke rushe maganar Allah ta wurin al’adun da kuke miƙa wa’ya’yanku. Haka kuma kuke yin abubuwa da yawa.”
Hank'onowere it took nemo k'otosha etaat Ik' aap'tso it gaakiri. Mank'onowere han artso ay keewe it k'aliri.»
14 Sai Yesu ya sāke kiran taron wurinsa ya ce, “Ku saurare ni dukanku, ku kuma fahimci wannan.
Ash ashonowere aani b́ maants s'eegdek't, boosh hank'o bí eti, «It únets t'iwintsde taan k'ewere,
15 Ba abin da yake shiga mutum daga waje ba ne yake ƙazantar da shi. Sai dai abin da ya fita daga cikin mutum ne, yake ƙazantar da shi.”
Ash kimshfoniye, ash gitsotse keshetwoniye bako, uratse ash gitsomaants kindirwoniye asho kimshrake!
Eshe k'ebet waaz detstso k'ewe!»
17 Bayan ya bar taron, ya shiga gida, sai almajiransa suka tambaye shi ma’anar wannan misali.
Iyesus ash asho k'azk'rat moots b́ kindtsok'on b́ danifwots aridek' b́ keewtsman biitso bín bo aati.
18 Ya ce, “Ashe, ba ku da saurin ganewa? Ba ku gane cewa ba abin da yake shiga mutum daga waje ba ne yake ƙazantar da shi.
Bíwere hank'o ett boosh bíaani, «Itwere han t'iwintsratsteya? Uratse ash atsi gitsomaants kindit keewo ash kimsho b́falawok'o itsh galeratsa?
19 Gama ba ya shiga cikin zuciyarsa, sai dai cikin tumbinsa, sa’an nan kuma yă fita daga jikinsa.” (Da faɗin haka, Yesu ya nuna tsabtar kowane irin abinci.)
Maac' weeron beshar uromaantsa b́ kesheti bako nibomand amatse». Hannowere Iyesus meetu jamo s'ayin b́wottsok'o b́ daniyi.
20 Ya ci gaba, “Abin da yake fitowa daga mutum ne yake ƙazantar da shi.
Manats dabt hank'owa bíet, «Ash kimishfwots ashnibotse keshf keewwotsi.
21 Gama daga ciki, daga zuciyar mutane, mugayen tunani suke fitowa, fasikanci, sata, kisankai, zina,
Bowere, gond tewno, wido, úmp'o, ash úd'o,
22 kwaɗayi, ƙeta, ruɗu, ƙazantaccen sha’awa, kishi, ɓata suna, girman kai da kuma wauta.
gobo, jaalo, weeri gondo, ash dirsho, shiraats jintsi woto, okooro, onoo, b́ tooko dambaan danbaan detso, kis' deshawo wotonat hanotsiye.
23 Duk waɗannan mugayen abubuwa daga cikin suke fitowa, suna kuma ƙazantar da mutum.”
Gond keew jaman ash nibotsne b́ keshfoniye, ashono b́ kimshfoni.»
24 Sai Yesu ya bar wurin, ya kuma tafi wajajen Taya. Ya shiga wani gida, bai kuwa so kowa yă sani ba. Duk da haka, bai iya ɓoye kasancewarsa ba.
Iyesus manoke tuut T'iros kitu ganoke fa'a galots bíami, maa ikots kindit manoke b́ beyirwok'o konwor b́ danawok'o b́ geyi, wotowa bako ááshosh falratse.
25 Da jin labarinsa, sai wata mace wadda ƙaramar diyarta tana da mugun ruhu, ta zo ta durƙusa a gabansa.
B na'ú kim shayiron detsets mááts iku Iyesus jango shishat manóór waat b́ tufi shishirots b dihi.
26 Macen kuwa mutuniyar Hellenawa ce, an haife ta a Funisiya a Suriya. Ta roƙi Yesu yă fitar da aljani da yake jikin diyarta.
Máátsunwe Sirofinik'e dats ashu wotat Griki noon keewf ashi b tesh, biwere bna'ú atsotse fo'erawo b́kishish Iyesusi b́k'oni,
27 Yesu ya ce mata, “Da farko, bari’ya’ya su ci su ƙoshi tukuna, gama ba daidai ba ne, a ɗauki burodin yara a jefa wa karnukansu.”
Iyesusmó, «Nana'i misho de'er kanwotssh imo woteratse aab shin nana'uwots worune, » bí eti.
28 Ta amsa, ta ce, “I, Ubangiji, ko karnuka ma da suke ƙarƙashin tebur, sukan ci burbuɗin da suke fāɗuwa daga abincin yara.”
Bi were «Aree tdoonzo, b́ woteferor kanwotswor mari shirotse wotde nana'o b́ mafere fed'ts mishi fed'o mafnale, » etaat biaani.
29 Sai ya ce mata, “Saboda irin wannan amsa, ki tafi, aljanin ya rabu da diyarki.”
Mansh Iyesus, «N keewanatse tuutson fo'erawo n na'ú aatsótse keshre, éshe n gál amee!» bí et.
30 Ta tafi gida, ta tarar da diyarta kwance a gado, aljanin kuwa ya fita.
Biwere b galomaants bi aanór b na'ú fo'erawo fakshb́k'erere es' abaatse jeenon b k'eefere datsbdek'i.
31 Sai Yesu ya bar wajajen Taya, ya bi ta Sidon har zuwa Tekun Galili da kuma cikin yankin Dekafolis.
Iyesus T'iros datsatse kesht k'az bíami, Sidon weeron amt Tats kita eteef datson Galil aats k'aromaants b́ weyi.
32 A can ne waɗansu mutane suka kawo masa wani kurma, wanda da ƙyar yake magana. Sai suka roƙe shi yă ɗibiya hannunsa a kan mutumin.
Manoke gidik' wotat, aani dutso b́ maants dek't boweyi, b́ kishono bí ats b́ gedetwok'o bok'oni.
33 Bayan da ya jawo shi gefe, sai Yesu ya sa yatsotsinsa a kunnuwan mutumin, ya tofa miyau ya kuma taɓa harshen mutumin.
Iyesuswere ashman ashotse k'aldek't bí aali dek' amt b́ jaabo ash man waazots gedt, s'udono tuf ett asho alberono b́ shuu'í,
34 Ya ɗaga kai sama, ya ja numfashi mai zurfi, sa’an nan ya ce masa, “Effata!” (Wato, “Buɗe!”).
Daromaand kááw dek't s'iilt ah ett kasho wosht ashmansh «Eeftah!» bí et. B́ biitsonwere «K'eshewe!» etee.
35 Bayan ya faɗa haka, sai kunnuwan mutumin suka buɗe, harshensa kuma ya kunce, sai ya fara magana sarai.
Manóró b́ waazo k'eshe b́wutsi, bíalberonwere bish b́ wutsi, ik kic'alono s'ayintsdek't keewo dek' b́ tuwi.
36 Yesu ya umarce su, kada su gaya wa kowa. Amma ƙara yawan kwaɓarsu ƙara yawan yaɗa labarin suke ta yi.
Iyesus keewan konshor bokeewrawok'o ashuwotsi bí azazi, wotowa bako bokeewrawok'o bíazaztsoniye bogshdek't ay dek'tni bokewfo bo teshi.
37 Mutane suka cika da mamaki, suka ce, “Kai, ya yi kome daidai. Har ma yana sa kurame su ji, bebaye kuma su yi magana.”
Shishts jamwotswere ay dek't adt, «Jam keewo sheengonee b́fiini! gidik'wotsu boshishetwok'o, dutswotswere bo keewitwok'owe b́ k'aliri!» bo et.

< Markus 7 >