< Markus 6 >

1 Yesu ya tashi daga can ya tafi garinsa, tare da almajiransa.
Nasokao ao no kuja mumusi gwabho, na abheigisibhwa bhwae nibhamulubha.
2 Da Asabbaci ya kewayo, sai ya fara koyarwa a cikin majami’a, mutane da yawa da suka saurare shi, suka yi mamaki. Suna tambaya, “Ina mutumin nan ya sami waɗannan abubuwa? Wace hikima ce wannan da aka ba shi, har da yana yin ayyukan banmamaki haka!
Isabhatho yejile yakinga, ambhile okwiingisha mu likofyanyisho. Abhanu bhafu nibhamungwa na mbatang'ang'asibhwa. Nibhaika, “Amagabhonaki ameigisho ganu? Ka ni bhwenge ki bhunu ayanilwe?” Angu kakola atiki ebhilugulo bhinu kwa amabhoko gae?”
3 Ashe, wannan ba shi ne kafinta nan ba? Shin, ba shi ne ɗan Maryamu ba, ba shi ne ɗan’uwan su Yaƙub, Yusuf, Yahuda da kuma Siman ba? Ashe,’yan’uwansa mata kuma ba suna nan tare da mu ba?” Sai suka ji haushinsa.
Angu unu tiwe ulya omubhuya, omwana wa Mariamu no mumula wabho Yakobho, Yose, Yuda na Simoni? Na bhayala bhabho bhatekae anu amwi neswe?” Mbe bhatakondelesibhwe na Yesu.
4 Yesu ya ce musu, “Sai a garinsa kaɗai, da kuma cikin’yan’uwansa, da cikin gidansa ne, annabi ba shi da daraja.”
Yesu nabhabhwila, “Omulagi atakubhulwa chibhalo, atali munsi yabho na muluganda lwabho na munyumba yae.”
5 Bai iya yin ayyukan banmamaki a wurin ba, sai dai ɗibiya hannuwansa da ya yi a kan mutane kima da suke da cututtuka, ya kuwa warkar da su.
Atatulile kukola bhilugulo ao, nawe abhatuliyeko amabhoko abhalwae bhatoto-ela nabheulisha.
6 Ya kuwa yi mamaki ƙwarai don rashin bangaskiyarsu. Sai ya Yesu zazzaga ƙauyuka yana koyarwa.
Atang'ang'asibhwe muno kunsonga yo kulema okwikilisha kwebhwe. Okumala alibhatie emisi ja kuluguyo neigisha.
7 Ya kira Sha Biyun nan wurinsa, ya aike su biyu-biyu, ya kuma ba su iko bisa mugayen ruhohi.
Abhabhilikiye abheigisibhwa bhalya ekumi na bhabhili namba okubhatuma bhabhili bhabhili. Abhayanile obhutulo ingulu ye misambwa mijabhi,
8 Ga dai umarnansa, “Kada ku ɗauki kome don tafiyar, sai dai sanda ba burodi, ba jaka, ba kuɗi a ɗamararku.
no kubhalagilila bhasige okugega chinu chona chona bhakagenda atali isimbo ela. Bhasiga gega omukate, nolwo efwata nolwo jimpilya jo bhwiseleke;
9 Ku sa takalma, amma ban da riga fiye da waɗanda kuka sa.
Mbe nawe bhafwale ebhilato, nolwo bhasiga kubha na kanju ebhili.
10 Duk sa’ad da kuka shiga wani gida, ku zauna nan sai kun bar garin.
Na bhabhwila,”Inyumba yona yonà eyo mulengilamo, mwinyanje awo okinga awo mulagendela.
11 In kuwa a wani wuri ba a karɓe ku, ba a kuwa saurare ku ba, sai ku karkaɗe ƙurar ƙafafunku sa’ad da kuka fita, a matsayin shaida a kansu.”
No musi gwona gwona gukalema okubhalamila nolwo okubhategelesha, musokeo kubhene, mukukumule oluteli lwa magulu gemwe, koleleki bhubhe obhubhambasi kubhene.”
12 Suka fita, suna yi wa’azi, suna ce wa mutane su tuba.
Nabho nibhagenda nibhalasha abhanu bhate no kusiga ebhikayo byebhwe.
13 Suka fitar da aljanu da yawa, suka shafa wa marasa lafiya da yawa mai, suka kuwa warkar da su.
Bhabhilimishe emisambwa myafu, nabhabhambaga amafuta abhalwàye ni bheulisibhwa.
14 Sarki Hiridus ya ji wannan labari, gama sunan Yesu ya bazu a ko’ina. Waɗansu suna cewa, “An tashe Yohanna Mai Baftisma daga matattu ne, shi ya sa yana da ikon yin ayyukan banmamakin nan.”
Omukama Herode ejile ongwa ago, kwo kubha lisina lya Yesu lyaliga lyamenyekene muno. Abhandi bhaikile,”Yohana omubhatija asukile na kusonga eyo, nikwo kutyo amanaga obhuinga obhukola emilimu munda yae.”
15 Waɗansu suka ce, “Ai, Iliya ne.” Har wa yau waɗansu suka ce, “Ai, annabi ne, kamar ɗaya daga cikin annabawan dā.”
Abhandi bhebhwe nibhaika,” unu ni Eliya,” Bhachali ao abhandi ni bhaika,”unu ni mulagi, ati ni umwi wa bhalagi bhalya abhainyuma.”
16 Amma da Hiridus ya ji haka, sai ya ce, “Ai, Yohanna ne, mutumin da na yanke masa kai, shi ne ya tashi daga matattu!”
Mbe nawe Herode ejile ongwa ganu naika,” Yohana, unu natemeleko omutwe asukile.”
17 Gama Hiridus da kansa ya ba da umarni a kama Yohanna, ya kuma sa aka daure shi, aka sa shi a kurkuku. Ya yi haka saboda Hiridiyas, matar ɗan’uwansa Filibus, wadda ya aura.
Kunsoga Herode omwene amulagilie Yohana agwatwe na mubhoyele mwibhoyelo kusonga ya Herodia (omugasi wa mutabhaniwabho Filipo) Ku songa omwene aliga amutwae.
18 Gama Yohanna ya yi ta ce wa Hiridus, “Ba daidai ba ne bisa ga doka, ka ɗauki matar ɗan’uwanka.”
Kusonga Yohana amubhwiliye Herode,”Itali kisi okumutwala omugasi wa mutabhaniwanyu.”
19 Saboda haka, Hiridiyas ta ƙulla munafunci game da Yohanna, ta kuma so ta kashe shi. Amma ba tă iya ba,
Mbe nawe ambile okumubhiililwa aliga nenda okumwita, nawe atatulile,
20 domin Hiridus yana jin tsoron Yohanna, ya kuma kāre shi sosai, da sanin cewa shi mutum ne mai adalci da kuma mai tsarki. Duk sa’ad da Hiridus ya saurari Yohanna, yakan damu ƙwarai, duk da haka, yakan so yă ji shi.
Kusonga Herode amubhaile Yohana; amenyele ati ni mulegelesi munu mwelu, na àmusigile kwo mulembe. Ejile agendelela omutegelesha asulumbae munu, nawe akondelewe okumutegelesa.
21 A ƙarshe, ta sami zarafi. A ranar murnar haihuwar Hiridus, ya yi biki domin hakimansa, da shugabannin sojojinsa, da kuma manyan mutanen Galili.
Mbe gwejile gwakingila omwanya ogwo gwaliga gwaikilwe nilufogela olunaku lyo kwibhulwa Herode nabhatelao amalya nabhatekela ebhilyo abhakulubhae, na bhàkuru bhe Chalo cha Galilaya.
22 Sa’ad da diyar Hiridiyas ta shigo, ta kuma yi rawa, sai ta gamshi Hiridus tare da baƙinsa. Sai Sarkin ya ce wa yarinyar, “Ki tambaye ni kome da kike so, ni kuwa zan ba ki.”
Nio omuyansha wa Herodia nengila no kubhina imbele yebhwe, namukondelesha Herode na bhagenyi bhanu bhaliga bheyanjile omwanya gwe bhilyo bya kegolo. Nio omukama na mubhwila omuyansha,”niusabhwe chona chona chinu owenda anyone enikuyana.”
23 Ya yi mata alkawari da rantsuwa cewa, “Duk abin da kika roƙa, zan ba ki, ko da rabin mulkina ne.”
Na mulailila no kwaika, chona chona echo ulasabhwa, enikuyana, nolwo libhala elyo bhukama bhwani.”
24 Sai ta fita ta ce wa mahaifiyarta, “Me zan roƙa?” Ta ce, “Kan Yohanna Mai Baftisma.”
Nasoka anja namubhusha nyilamwene “Nisabhwe chiya?” Naika, “omutwe gwa Yohana omubhatija.”
25 Nan da nan, sai yarinyar ta yi hanzari zuwa wajen sarki da roƙon, “Ina so ka ba ni kan Yohanna Mai Baftisma a cikin tasa, yanzu-yanzu nan.”
Na ao nao negila kumukama namba okwaika,” Enenda unanile Munda ya isaani, omutwe gwa Yohana omubhatijaji.”
26 Sai sarki ya yi baƙin ciki ƙwarai, amma saboda rantsuwar da kuma baƙinsa, bai so yă hana ta ba.
Omukama nasulumbala muno, nawe ku songa ye chilailo chae kusonga ya bhagenyi atatulile kumulemelela lisabhwa lyae.
27 Nan take, sai ya aiki mai aiwatar da kisa da umarni ya kawo kan Yohanna. Mutumin ya je ya yanke kan Yohanna a kurkuku.
Kwibyo, omukama natuma omusilikale okusoka kubhalisi bhae no kubhalagilila okugenda bhamuletele omutwe gwa Yohana. Omulisi agendele okumubhutula omutwe ali mwibhoyelo.
28 Ya kuma kawo kan a tasa ya ba yarinyar. Ita kuma ta ba wa mahaifiyarta.
Naguleta omutwe gwae ku saani no kumuyana omuyansha, no omuyansha namuyana nyilamwene.
29 Da almajiran Yohanna suka sami labari, sai suka zo suka ɗauki jikinsa suka binne a kabari.
Na bhweigisibhwa bhae, bhejile bhogwa ago bhagendele okugega omubhili gwae nibhageda okugusika muchitulo.
30 Manzannin suka taru kewaye da Yesu, suka ba shi rahoton duk abin da suka yi, da kuma suka koyar.
Na jitumwa, nijikofyanya amwi imbele ya Yesu, nibhamubhwila gona ago bhakolele nago bheigisishe.
31 To, saboda mutane da yawa suna kai da kawowa, har ma ba su sami damar cin abinci ba, sai ya ce musu, “Ku zo mu kaɗaita inda ba kowa don ku ɗan huta.”
Omwene nabhabhwila ati, “Muje emwe abhene-la mwibhala lyobhwitebhe na chiumule kwo mwanya. “Abhanu bhafu bhaliga nibhaja no kugenda, nolwo bhatabhwene omwanya gwo kulya.
32 Sai suka tafi a jirgin ruwa su kaɗai, inda ba kowa.
Kutyo nibhalinya obhwato nibhagenda mulubhala lwo bhwitebhe omwene-la.
33 Amma mutane da yawa waɗanda suka ga tashinsu, sun gane su, sai suka ruga da gudu a ƙafa daga dukan birane, suka riga su kaiwa can.
Mbe nawe bhabhalolele nibhagenda na bhafu bhabhamenyele, kwa amwi bhabhilimile kwa magulu okusoka mu misi jona, nabho nibhakinga nibhabhatanga abhene.
34 Da Yesu ya sauka, ya ga taro mai yawa, sai ya ji tausayinsu, gama kamar tumaki suke waɗanda ba su da makiyayi. Sai ya fara koya musu abubuwa da yawa.
Bhejile bhakinga ku njejekela, abhwene liijo enene na bhafwilwa echigogo, ku songa bhaliga bhali lwà jinyabhalega ejo jitali na mulefi. Nibhamba okubheigisha emisango myafu.
35 A lokacin nan yamma ta yi, sai almajiransa suka zo wurinsa suka ce masa, “Wurin nan ƙauye ne, ga shi kuma lokaci ya ƙure.
Omwanya gwejile gwageda muno, abheigisibhwa nibhamujako nibhamubhwila,” Anu nilubhala lwo bhwitebhe no mwanya gwa gendelee
36 Ka sallami mutanen su shiga ƙauyukan da suke kurkusa, su sayi wa kansu wani abu, su ci.”
Nu bhalage bhagende mumisi Jo luguyo jinu jisijene koleleki bhegulile ebhyokulya.”
37 Sai ya amsa ya ce, “Ku, ku ba su wani abu su ci.” Suka ce masa, “Ai, wannan zai ɗauki albashin wata takwas na mutum! Mu je mu kashe yawan kuɗin nan a burodi mu ba su su ci?”
Mbe nawe nabhasubya naika, “Mubhayane emwe echokulya. “Nibhamubhwila,” Echitula okugenda no kugula emikate Jo bhugusi bhwa jimpilya magana ghabhili no kubhayana bhalye?”
38 Sai ya yi tambaya ya ce, “Burodi nawa kuke da su? Je ku duba.” Da suka duba, sai suka ce, “Biyar da kifi biyu.”
Nabhabhwila,” Muli ne mikate elinga? Mugende mulole.” Bhejile bhabhona nibhamubhwila,”emikate etanu na jinswi ebhili.”
39 Sa’an nan Yesu ya umarce su su sa dukan mutanen su zazzauna ƙungiya-ƙungiya a kan ɗanyar ciyawa.
Nabhalagilila abhanu bheyanje mu mekofyanyisho ingulu ya manyasi mabhisi.
40 Haka suka zazzauna a ƙungiyar ɗari-ɗari, da kuma hamsin-hamsin.
Nabheyanja mu bhise bhya magana na mu ghatanu.
41 Ya ɗauki burodi guda biyar da kifin nan biyu, ya ɗaga kai sama, ya yi godiya, ya kakkarya burodin. Sai ya ba wa almajiransa su rarraba wa mutane. Ya kuma rarraba kifi biyun a tsakaninsu duka.
Okumala nagega emikate etanu na jinswi ebhili, na kulola ingulu kulwile, nabhisabhwilwa okumala nabhayana abheigisibhwa bhatule imbele ya liijo. No kumala nagabha jinswi ebhili ku bhanu bhona.
42 Kowa ya ci, ya ƙoshi,
Bhalie bhona nibheguta.
43 almajiran suka kwashe gutsattsarin burodin da na kifin cike da kwanduna goma sha biyu.
Nibhakumanya ebhibhala bye mikate ebyo byasigae nibhijula bhikapo ekumi na bhibhili, ne bhibhala bya jinswi one.
44 Yawan mutanen da suka ci kuwa maza dubu biyar ne.
Na bhaliga bhalume bhiumbi bhitanu abho bhalie emikate.
45 Nan da nan Yesu ya sa almajiransa su shiga jirgin ruwa, su sha gabansa zuwa Betsaida, shi kuma yă sallami taron.
Ao nao nabhabhwila bhalinye mubhwato bhagende lubhala olundi, okukinga Bethasaida, Omwanya ogwo omwene nabhalaga amekofyanyisho.
46 Bayan ya bar su, sai ya hau kan dutse don yă yi addu’a.
Bhejile bhakamala okugenda, nagenda kuchima okusabhwa.
47 Da yamma ta yi, jirgin ruwan yana tsakiyar tafkin, Yesu kuma yana can a ƙasa shi kaɗai.
Yejile yakinga kegoro, no bhwato bhwebhwe mu mwanya ogwo bhuli agatigati ya inyanja, omwene aligali enyele kuchalo echumu.
48 Ya ga almajiran suna fama da tuƙi saboda iska tana gāba da su. Wajen tsara ta huɗu na dare, sai ya tafi wurinsu, yana takawa a kan tafkin. Ya yi kamar zai wuce su,
Na abhalolaga nibhanyaka okufuga jingai kusonga yo muyaga gwabhaganyishe. Yejile yalebhelela okukinga katondo nabhalubha, nalibhata ingulu ya manji, na aliga nenda okubhalabhako.
49 amma da suka gan shi yana takawa a kan tafkin, sai suka yi tsammani fatalwa ce. Sai suka yi ihu,
Mbe nawe bhejile bhamulola nalibhata ingulu ya manji nibhabha no bhubha bhaliga nibhetogela ati ni sambhwa nibhamba injongele.”
50 domin dukansu sun gan shi, suka kuma tsorata. Nan da nan ya yi magana da su ya ce, “Ku yi ƙarfin hali! Ni ne. Kada ku ji tsoro.”
Ku songa bhejile bhamulolele nibhejusibhwa no bhubha. Ao nao naika nabho nabhabhwila, “Mubhe bhakomee! nanye! Mutabha no bhubha.”
51 Sai ya shiga jirgin ruwan tare da su, iskar kuma ta kwanta. Dukansu suka yi mamaki,
Nengila Munda yo bhwato, no muyanga nigusiga okuyemba, nabho nibhalugula muno.
52 gama ba su fahimci al’amarin burodin nan ba, don zuciyarsu ta taurare.
Kutyo bhaliga bhachali kumenya isonga ye mikate ilya. Kusonga obhwenge bhwebhwe bhwaliga no bhwengeso bhutoto.
53 Da suka haye, sai suka sauka a Gennesaret, suka daure jirgin a ƙugiya.
Nabho bhejile bhambuka echigobho, nibhakinga kuchalo chumu cha Genesareti obhwato nibhalasa lisikyo.
54 Da fitowarsu daga jirgin, sai mutane suka gane Yesu.
Bhejile bhauluka anja yo bhwato, ao nao nibhamumenya.
55 Suka gama yankin da gudu, suna ɗaukan marasa lafiya a kan tabarmai zuwa duk inda suka ji yake.
Nibhabhilima okulasha mu chalo chona no kwamba okubhaleta abhalwae ku malili ga abhalwae bhuli eyo bhongwaga ati kaja.
56 Duk inda ya shiga, cikin ƙauyuka, birane ko karkara, sai su kwantar da marasa lafiya a bakin kasuwa. Suka roƙe shi yă bari su taɓa gefen rigarsa kawai, kuma duk waɗanda suka taɓa shi kuwa, suka warke.
Wona wona ao aliga nengila mu luguyo, amwi mu misi amwi mu chalo, bhabhatee abhalwae mulubhala lwa ligulilo, nibhamwilembeleja abhabhwile bhakunyeko lifwata lye chifalo chae. Na bhona abho bhamukunisheko bhaolele.

< Markus 6 >