< Markus 4 >
1 Har wa yau, Yesu ya fara koyarwa a bakin tafki. Domin taron da yake kewaye da shi mai girma ne sosai, sai ya shiga cikin jirgin ruwa, ya zauna a ciki a tafkin, dukan mutanen kuwa suna a gaɓar ruwan.
Kange alya tengula ku vulanisia mulubale palubale pa lisumbe. Nilipugha ilivaha likakong'ana pikunsungutila umwene, akalamula pikwingila mu ngalama na akikala. ilipugha lyoni likava mulubale kunji mulisumbe.
2 Ya koya musu abubuwa da yawa da misalai. A koyarwarsa kuwa ya ce,
Pe akavavulanisia sinyinga mufuhwanikisio, pe akajova kuvanave ni mbulansio sake.
3 “Ku saurara! Wani manomi ya fita don yă shuka irinsa.
Pulikisia, unkesambeju alyalutile kukesa imbeju.
4 Da yana yafa irin, sai waɗansu suka fāɗi a kan hanya, tsuntsaye suka zo suka cinye su.
Ye ikesa imbeju jimonga jikaghua musila, injuni sikisa sikahola. Ijinge jikaghua palinalavue, pano ilihanga lilyale lidebe.
5 Waɗansu suka fāɗi a wuri mai duwatsu inda babu ƙasa sosai. Nan da nan, suka tsira domin ƙasar ba zurfi.
Nakalingi sikuuma, ulwakuva nasilyale palihanga ilyakukwilana.
6 Amma da rana ta taso, sai tsire-tsiren suka ƙone, suka yanƙwane, domin ba su da saiwa.
Looli ilijuva lika nyaanya, jikuuma, ulwakuva nasilyale ni ndela, sikuuma. Ijinge jikaghua pa malela gha madasia.
7 Waɗansu irin suka fāɗi a cikin ƙaya. Da suka yi girma sai ƙaya suka shaƙe su, har ya sa ba su yi ƙwaya ba.
Neke amadasia yeghalembile ghaka fweta, sikakunua kukoma ifipeke vunufu
8 Har yanzu, waɗansu irin suka fāɗi a ƙasa mai kyau. Suka tsira, suka yi girma, suka ba da amfani, suka yi riɓi talatin-talatin, waɗansu sittin-sittin, waɗansu kuma ɗari-ɗari.”
Ijinge jikaghua pa lihanga ilinofu jikamela nakukoma vunono, jimo ifijigho fitatu, ijinge fijigho ntanda, ijinge kilundo”.
9 Sai Yesu ya ce, “Duk mai kunnen ji, yă ji.”
Pe akati, “Unyakupulika, apulike!”
10 Lokacin da yake shi kaɗai, Sha Biyun, da kuma waɗanda suke kewaye da shi, suka tambaye shi game da misalan.
U Yesu unsiki ghuno akale mwene, vala vano valyale pipi na vala kijigho na vavili vakamposia kufihwanikisio.
11 Sai ya ce musu, “An ba ku sanin asirin mulkin Allah. Amma ga waɗanda suke waje kuwa, kome sai da misalai.
Akavamula muvanave, “Mupelilue isa vusyefu uvwa vutwa vwa Nguluve. Neke vano valikunji ifinu fyoni fihwanikisio,
12 Saboda, “‘ko sun dinga duba, ba za su taɓa gane ba, kuma ko su dinga ji, ba za su taɓa fahimta ba, in ba haka ba, mai yiwuwa, su tuba, a gafarta musu!’”
neke vangalole, ena vilola, loli navangalole, kupulika vipulike neke navangasitang'anie, looli vasasyetuka nu Ngulu ngale avasaghile.”
13 Sai Yesu ya ce musu, “Ba ku fahimci wannan misali ba? Yaya za ku fahimci wani misali ke nan?
Pe akajova muvanave, “Namukukitang'ania ikihwanikisio iki? Pe kyamukufitang'ania ndani ifihwanikiso ifinga?
14 Manomi yakan shuka maganar Allah.
Unkesambeju akesa ilisio.
15 Waɗansu mutane suna kama da irin da ya fāɗi a kan hanya, inda akan shuka maganar Allah. Da jin maganar, nan da nan sai Shaiɗan yă zo yă ɗauke maganar da aka shuka a zuciyarsu.
Vamonga vevano vaghwile mulubale mu sila, pano ilisio likesilue. Pano valyapulike, nakalinge usetano akisa na pivusia ilisi lino likale mu moojo ghave.
16 Waɗansu suna kama da irin da aka shuka a wurare masu duwatsu, sukan ji maganar Allah, sukan kuma karɓe ta nan da nan da farin ciki.
Vamonga vevala vano vakakesilue pakyanya pa linalavue, vano, vikulipulika ilisio, vikulyupila ng'aning'ani nulukelo.
17 Amma da yake ba su da saiwa, ba sa daɗewa. Da wahala ko tsanani ya tashi saboda maganar, nan da nan, sai su ja da baya.
Vasila ndela sesoni mu mojo ghava, looli valyale nu lugudo ludebe. Looli inalaamu ni mumuko pano fikwisa vwimila vwa lisio, unsiki ghughuo vikuvala.
18 Har yanzu, waɗansu kamar irin da aka shuka cikin ƙaya, sukan ji maganar,
Avange vevala vano vakakesilue mumifui. vikulipulika ilisio,
19 amma damuwar wannan duniya, da son dukiya, da kuma kwaɗayin waɗansu abubuwa, sukan shiga, su shaƙe maganar, har su mai da ita marar amfani. (aiōn )
neke imumuko sa mu iisi, uvuyasu vwimila vwa kyuma, nuvunoghelua vwa mbombo isinge, fikuvingila pe fifweta ilisio, pelikunua ku koma imeke. (aiōn )
20 Waɗansu mutane kuwa suna kama da irin da aka shuka a ƙasa mai kyau, sukan ji maganar Allah, su kuma karɓa, sa’an nan kuma su fid da amfani riɓi talatin-talatin, ko sittin-sittin, ko ɗari-ɗari.”
Looli vano vavyalilue mulihanga ili nofu. vikulipuluka ilisio na kukulyupila neke vikoma ifipeke: jumo ifipeke fijigho fitatu ujunge fijigho ntanda, ujunge kilindo kimo.”
21 Sai ya ce musu, “Ko kukan kawo fitila ku rufe ta da murfi ko kuma ku sa ta a ƙarƙashin gado ne? Ba kukan sa ta a kan wurin ajiye fitila ba?
U Yesu akavavula, “Ulumuli luletua munkate mu nyumba na pikulubika pa ndilo, nambe pasi pa fungo? Jeeje luvikua pa kimilo.
22 Duk abin da yake a ɓoye, dole za a fallasa shi. Duk abin da kuma yake a rufe, dole za a fitar da shi a fili.
Ulwakuva nakwekile kyekyoni kino kifisime kino nakilikagulika, sope isa vusyefu silivikua pa vwelefu.
23 Duk mai kunnen ji, bari yă ji.”
Unya kupulika apilike!”
24 Ya ci gaba da cewa, “Ku lura da abin da kuke ji da kyau. Mudun da ka auna da shi, da shi za a auna maka, har ma a ƙara.
Akavavula, “muve maaso kukino mukukipulika, ulwakuva ikipimo kino mipimila, kyekino milipimivua, kange kilikwongelele kulyumue.
25 Duk wanda yake da shi, za a ƙara masa, duk wanda kuma ba shi da shi, ko abin da yake da shi ma, za a karɓe daga gare shi.”
Ulwakuva umwene juno alinakyope, ilikyupila kukila, jula juno nsila, kuhuma kwa mwene ilipokua nambe fila fini alinafyope.”
26 Ya sāke cewa, “Mulkin Allah yana kama da haka. Wani mutum ya yafa iri a gona.
Pe akajova, “Uvutwa vwa Nguluve vulindavule ikihwaanikisio kya muunhu unkesa mbeju mumughunda.
27 A kwana a tashi har irin yă tsiro, yă yi girma, bai kuwa santa yadda aka yi ba.
Umwene akaghona na kusisimuka, imbeju jika lemba nakukula, kisila kukagula muno jimelela.
28 Ƙasar da kanta takan ba da ƙwaya, da farko takan fid da ƙara, sa’an nan ta fid da kai, sa’an nan kan yă fid da ƙwaya.
Iisi jihumia jijio; ghitala amatundu, neke amasoje, kange imeke sino selile.
29 Da ƙwayan ya nuna, sai yă sa lauje yă yanka, domin lokacin girbi ya yi.”
Unsiki ghuno imbeju jiva jelile itwalagha uvumego, ulwakuva unsiki ghwa kubena ghufikile.”
30 Ya kuma ce, “Da me za mu kwatanta mulkin Allah, ko kuwa da wane misali za mu bayyana shi?
Pe akajova, “tu hwananie uvutwa vwa Nguluve ni kinu kinge, nambe utumile ikihwani ikinge ku kwolelela?
31 Yana kama da ƙwayar mustad, wadda ita ce ƙwaya mafi ƙanƙanta da akan shuka a gona.
Vuhwani vwa mbeju indebe kukila soni, nambe pano jilya vyalilue jilyale ndebe kyongo kukila imbeju soni mu iisi.
32 Duk da haka, in aka shuka ƙwayar, sai tă yi girma, tă zama mafi girma a itatuwan lambu. Har itacen yă kasance da manyan rassa, inda tsuntsayen sararin sama sukan iya huta a inuwarsa.”
Nambe, unsiki ghuno jikavyalilue, jimela na kukula ghuva mela nkope kukila amamele ghoni agha mubusitani, inhaafi saake siva mbaha, nasinjuni sa kuvulanga sitendagha ifivwasu mumuo.
33 Da misalai da yawa irin waɗannan, Yesu ya yi magana da su, daidai yadda za su iya fahimta.
Akavavulanisiagha avaanhu ilisio lyake mufihwanikisio finga na kujova mu vanave, kavavulanisiagha ndavule vanoghile kujova,
34 Ba abin da ya faɗa musu, da ba da misali ba. Amma lokacin da yake shi kaɗai tare da almajiransa, sai yă bayyana kome.
na akalovagha kimonga kisila kuhwanikisio. Looli unsiki ghuno lyale mwne, akavaghanulilagha sooni avavulanisivua vaake.
35 A wannan rana, da yamma, sai ya ce wa almajiransa, “Mu ƙetare zuwa wancan hayi.”
Mufighono ifio, ye jifikile ivwilile, akajova muvanave, “Tulovoke imwambo jila”.
36 Da suka bar taron, sai suka tafi tare da shi yadda yake, a cikin jirgin ruwa. Akwai waɗansu jiragen ruwa kuma tare da shi.
Pa uluo vakalileka ilipugha, vakantola u Yesu, unsiki ughuo ye alimunkate mungalava. Ingalava isinge silyale palikimo nu mwene.
37 Sai babban hadari mai iska ya tashi, raƙuman ruwa suna ta bugun jirgin ruwan, har jirgin ruwan ya kusa yă cika da ruwa.
Imhepo inyangufu jikaguguma na mavingo ghakavingilagha munkate mu ngalava ingalava wejilya memile.
38 Yesu kuwa yana can baya, yana barci a kan katifa. Sai almajiran suka tashe shi suka ce masa, “Malam, ba ka kula ba ko mu nutse?”
Looli u Yesu alyale mu shtri, alyaghonile pa kisaghu. Vakansisimula, vakati, “Ghwe m'bulaniisi, uve kulyuve ghuvona na kiinu usue pano tufua?”
39 Sai ya farka ya tsawata wa iskar, ya ce wa raƙuman ruwan, “Shiru! Ku natsu!” Sai iskar ta kwanta, kome kuma ya yi tsit.
Pe akasimuka akajidalikila imhepo na pikujivula inyanja, '“Litama, ulughano”. Imhepo jikalitama, kukava mye.
40 Sai ya ce wa almajiransa, “Don me kuke tsoro haka? Har yanzu ba ku da bangaskiya ne?”
Akaajova muveene, “Lwakiki muli voghofi?”
41 Suka tsorata, suka ce wa juna, “Wane ne wannan? Har iska da raƙuman ruwa ma suna masa biyayya!”
Valya memile uludwesi luvaha, vakajovesania, vakati, “Uju ghwe veeni, juno imhepo namavingo fikumpulika?”.